Allah yasakamaka da gidan aljanna alFirdausi Kuma Ina NEMA Allah kabiyamin bukatuna sbd Annabi muhammad sallallahu alaihi wa sallam inatawassili da shi.abu fadeema ummi abiha RTA 🤲🤲🤲
Alhamdu lillah, may Allah the almighty forgive both of them and reward u sheikh for such- an eye-opener and increase u in knowledge, the truth always prevail over fault haute.
Toh kai aramma wannan hirar taka aiy anaji ansan kanzan kuregene, kmr yadda kuka saba yiwa mutane marassa tunani a majalasinku ko wajen taron banxan maulidin shehinnanku, dan ni baxance maulidin Annabi (S.A.W) domin badanshi kukeyiba dan kanku kukeyi kawaiy kuna fakewane da hkn domin rinjayar marassa tunani irinku daku da wadanda kuke yiwa biyayya, sakarkaru
Tambaya Dan Allah da Wanda ya tafi da Wanda à ka je gunsa wa yafi illima a wancen lokacin kuyi dan Allah kowa zai Iya yin kuskure na illimi ba manzon Allah S. A. W In a koy to kufadin shi duk nageria gaba daya in a koy Mu ganshi ko sunnan shi
Amman dai Kai ba karamin Tsinanne bane Kai malamin da Wanda ya Dora wannan karyan Azzaluman Allah ta ala, wadanda karya itace Kalmar shahadarsu, SBD ka Maida Mutane jahilai jakuna kamrka, Ina hujjar yin Hakan, kace wajen karatunsa yaki yarda ai duk karatunsa ana dauka vidio da audio Ina abun yake, ALLAH DAI YA TSINEWA ME KARYA. DAKAI DA WANDA YASA KARATUN. Matsiyata dillalan Sharri. Allah ya Isa Data ta.
Menene dalilinka dazaka nunawa Al umma akanhaka inhakan gaskiyane inko badalili dazaka nunamana to kai makaryacine domin kai ba annabibabne Kuma ba sahabibane Kuma zukatsaya dashi agaban Allah
Kai wato baka soron Allah? kace wayanan malaman du sumutu kuma bakaji soron Allah ba kazawna kana musu karya. To idan malam Ahmad ne yafadamka wadanan maganganu game da malam jafar to wani bincike kayi akai awurin malam jafar? Kaji soron Allah, kasanifa ansaya gaban Allah .
Wallahi Sheikh Ja'afar yafi karfin wannan kamekamen, Kai makaryaci ne, wanda kullum yana cewa duk Wanda ya kawo hujja da tafi nasan Akan fatawa zai bai nasa ya barbi na maishi. Tsakani da Allah ko baka son Malam Ja'afar kasan yana da amanar ilimi. Ka daiyi maganar wani. Ya Allah Ka jikan Malam Ja'afar.
Kafin mu gasgata magananka kawo mana video da abun ya faru mugani. Ko nace kuda kuka saka wanann abun tunda dai ƙiyayyar bayan uwa da jikoki harda ɗalibbai sun saka kafar wando. Gaskiya-gaskiya ce daga kinta sai ɓata
Wallashi kajj tsoron Allah kafin mutuwa tazo gareka domin wannan karya kakeyi kuma akan mutumin da baya raye...
Allah ya shirye ka makiyin Allah
Wallahi sheik Ja, afar yafi qarfinka yafi qarfin Dika malumanku kama daga Inyass har Dahiru bauchi harkowama
Wllh wannan qaryane
Kuma yakamata kajitsoron Allah
Malam yariga yarasu kuma bazaka'iya nemanshi yayafemaba.
Allah yasakamaka da gidan aljanna alFirdausi Kuma Ina NEMA Allah kabiyamin bukatuna sbd Annabi muhammad sallallahu alaihi wa sallam inatawassili da shi.abu fadeema ummi abiha RTA 🤲🤲🤲
Kaji tsoran Allah wannan labarin naka ko yaro Wanda Bai da wayo yasan karyane
Kaji Wawa zaku haddu gaban Allah ai zakayi bayani
Wallahi kaji tsoro Allah ka bar karya don Allah zai tsaya da ka a ranar kiyama
Gaskiya kai mugun makaryace ne wlh ko kuyan karya bakaji
Zakai magana Agaban Allah
Dan maqaryakiya zaku hadu dashi Kuma kayi bayani
Alhamdu lillah, may Allah the almighty forgive both of them and reward u sheikh for such- an eye-opener and increase u in knowledge, the truth always prevail over fault haute.
Kai makar yaci allah ya tsiniwa mai karya
Sheikh Ja'afar ya gagari tsoho ma hujjoji. Da bakin cikinsa zaku mutu. Allah ya masa rahma
Wallahi qarya kakiyi Wallahi kaji tsoron Allah
Allah yatsine uwar mekarya
Allah yayafemana amin
Malan kadji sortons Allah
Innalillahi wainna illai hirrajukun shegiya damfara bidia ba kew Yanxu kawaii kahau social media kayi karya ba hujja bidia tsinanniyar akida😂
Toh kai aramma wannan hirar taka aiy anaji ansan kanzan kuregene, kmr yadda kuka saba yiwa mutane marassa tunani a majalasinku ko wajen taron banxan maulidin shehinnanku, dan ni baxance maulidin Annabi (S.A.W) domin badanshi kukeyiba dan kanku kukeyi kawaiy kuna fakewane da hkn domin rinjayar marassa tunani irinku daku da wadanda kuke yiwa biyayya, sakarkaru
DAKAI da Wanda ya Dora Mana Wannan Jahilcin Allah Ya Isa, Mutum ya kasa Dora duk Wani Abu na Alkhairi See Karya, Allah ya isanmu Datarmu.
Don allah kakawamuna wanna magana video
karya ne kagaya mana tam bayar
Makaryaci kaji tsoron Allah
Tambaya Dan Allah da Wanda ya tafi da Wanda à ka je gunsa wa yafi illima a wancen lokacin kuyi dan Allah kowa zai Iya yin kuskure na illimi ba manzon Allah S. A. W
In a koy to kufadin shi duk nageria gaba daya in a koy Mu ganshi ko sunnan shi
Ban da mazon Allah S. A. W
Shi kaday ne baya kuskure Amma kai in ba kayi mu gan ka ko sunnan ka
Amman dai Kai ba karamin Tsinanne bane Kai malamin da Wanda ya Dora wannan karyan Azzaluman Allah ta ala, wadanda karya itace Kalmar shahadarsu, SBD ka Maida Mutane jahilai jakuna kamrka, Ina hujjar yin Hakan, kace wajen karatunsa yaki yarda ai duk karatunsa ana dauka vidio da audio Ina abun yake, ALLAH DAI YA TSINEWA ME KARYA.
DAKAI DA WANDA YASA KARATUN.
Matsiyata dillalan Sharri.
Allah ya Isa Data ta.
Wow wallahi Kai makaryachi ne
Wannan duk yanda akayi Kai Dan zina ne tsinanne makaryacin banza tsinanne kawali Dan gutsun uwarka yaushe akayi haka Dan damfara
Shi malam Ahmad din yafito yafada mana idan dagaske ne Wallahi bakwa bin sheikh jafar Mahmud Adam bashin hujja
Kaji tsoran allaah
Makaryacin banza Kai ta bari da karya
Menene dalilinka dazaka nunawa Al umma akanhaka inhakan gaskiyane inko badalili dazaka nunamana to kai makaryacine domin kai ba annabibabne Kuma ba sahabibane Kuma zukatsaya dashi agaban Allah
Sakaran Banza kawai ko almajiran malan Ja, afar sunfi qarfin iliminka ballantana sheik ja, afar
Kawo mana video ba labarin karya nuke so ba
Karakayi karya wlh
Tir da makayaci dilalin shari wallahi baza kayi karshe mai kyau ba yanzu kai malami ne dan allah ko dan tasha ne zindiki
A dinga jin tsoron Allah
Kai Malam jaafar koshi dahiru Bauchi ya yebeshi
Gsky wannan labarin akwai alamar tambaya aciki
We want you to send us a video of the muqabala so that we can believe you
Kai wato baka soron Allah? kace wayanan malaman du sumutu kuma bakaji soron Allah ba kazawna kana musu karya. To idan malam Ahmad ne yafadamka wadanan maganganu game da malam jafar to wani bincike kayi akai awurin malam jafar?
Kaji soron Allah, kasanifa ansaya gaban Allah .
Kai Mallam kaji tsoron Allah, karkayiwa mutum karya saboda baya duniya.
Shi malam Ahmad dinma naga muqabalarshi da Dr. Idriss ma ya kayar dashi balle mal. Ja’afar 😅a duba a TH-cam dinnan za’a samu
Idan ba karya bane ka tourou da video muqabala mou Gani live
Saboda Allah Sheihk Jafar da ya rasu da kalmar shahada a lokachin da yake Sallah, zaka karya ta ?
Makaryacce mal Jafar yafe karfe Dahiru bauchi balantana dansa.
Hhh in me da wawane me sauraro da wayonsa
Kazo muna da mukabalar manan ama kazo kasurutay n'a karya
Wannan dan comedy ne ba mlm ba domin duk maganarsa karyace idan Kuma Yana na hujjar video yakawo
Alasaka da,alkairi
Karya kakeyi
Makaryata
Wallahi Sheikh Ja'afar yafi karfin wannan kamekamen, Kai makaryaci ne, wanda kullum yana cewa duk Wanda ya kawo hujja da tafi nasan Akan fatawa zai bai nasa ya barbi na maishi. Tsakani da Allah ko baka son Malam Ja'afar kasan yana da amanar ilimi.
Ka daiyi maganar wani.
Ya Allah Ka jikan Malam Ja'afar.
Comedie Neman suna
Makaryacin banza
Ni batijjane ne Amman banyarda da wanna maganar takaba.dan ba dalili
Gaskiya wannan tatsuniyar taka tayi (?!?!?) . Amma nan gaba idan xaka sakeyin wata kanayin ta mutanen da suke da rai.
kamilu
Kai yanzu kake cewa ja'afar bayada ilimi na bince
Makaryaci kawai
Ko dahiru dan bauchi yayi kadan wlhy maqaryacin banza dan dauda dan yunwa
We wan to see de video of de muqabala live if u have it, how far can we believe what u are saying
Uhm qarya ba kunya
Wannan Babu cikakken makaryaci irinshi
Makaryacin banza
Karya batama Dan bidi a girma
Karyane Dan jaka Dan zina
اتق الله
Kafin mu gasgata magananka kawo mana video da abun ya faru mugani. Ko nace kuda kuka saka wanann abun tunda dai ƙiyayyar bayan uwa da jikoki harda ɗalibbai sun saka kafar wando.
Gaskiya-gaskiya ce daga kinta sai ɓata
Walahi haka ne abokina
Makaryaci!
To yanzu waddannan mutane Sun rigamu komawa ga Allah yaya zamuyi mutabbatar dagaskiyar wannan manana?
Ml jafar ba abokin wasarku bane kiyi ladabi fa ku sani
Matsiyata ga tulin Jahilci ga annamimanci ga Karuwar Tsiya, Tunda kukaiwa Allah da Manzo, Waye ze tsira.
Dama Karya Gadarta kukai iyaye da kakanni
Nzu shek jadar kake nufin baida karatu wlh bakayi karatun komi ba ka koma makaranta
Makaryatan banza da wofi
Qarya da hainci meye na Moye Identity nasu
Masha allah munagodiya..... Izala sallafiya wahabiyawa gidan iskanchi makiya manzon allah sallallahu alahihi wasallam yan Boko Haram
jahilin banza dakai kowa yasan ja'afar ka gayama jahilai ya'n uwanka
انت اكبر كزب في نيجار 🤣🤣🤣🤣🤣🤣