Allahumma Amin ya rabbil Alamin ya hayyu ya qayyum Jazakumullahu khairan Khairan jaza'an Wallahi koni ina cikin garin Kaduna amma bansan dawansaba sai bayan mutumawansa kuma Allah swt ya sin kaunar wanna bawan Allah dashida malam ja'afar da sheikh Usman bin anfan shidaman nasan dawansa amma malam Albani zariya bansaniba sai bayan mutuwansa Allah swt ya karbi kyawayar Aiyukansu Allah swt ya yafe kurakuransu yasanyasu cikin salihan bayinsa managarta ya kuma kai haske kabarinsu Amin.
Mln allah ya sa kada all kai ri ina jin dadin wannan ta sha sosai allah ya jikan malan abu abdurrahman wannan sunnan yana bugeni inama ace à zaria aka haifeni
Assalamaalaikum warahamatullah Allah, Allah saka da alkhairi, shi kuma mlm Albany da iyayan mu da saura musilmi Allah jikan da rahama ameen 🙏, ama yakamata a cire wanan photan na mlm mansur sokoto, da sarkin musilmi.
Dr Mansur yana daga cikin Malaman Nigeria ma su kudi, kuma wadanda suka samu shiga a wurin manya, sai dai duk da haka Allah ya kiyaye shi ba shi da kwadayi kamar yadda ake jarabtar wasu daga cikin malamai, domin da yana da kwadayi da bai samu girma da daukaka da ya samu a wurin su ba, kuma shi mutum ne wanda yake da budadden hannu wurin bayarwa, duk wanda ya san shi zai fada maka cewa ko wani contribution za a yi, za ka samu cewa shine na farko a bayarwa. Kuma duk wadanda suke bayar da wurare da centers a matsayin waqafi suna damqa masa bai ta6a sanya iyalin sa a wurin ba. Sai dai ya janyo wani daga cikin masu da'awa ya damqa masa. Duk da cewa akwai ma su sukar sa a da'awa a sokoto irin sukar da ba sa yiwa 'yan bidi'a ba domin komai ba sai saboda wancan dalilin da na fada muku a baya na matsalar zakkah, wato mutanen su Sheikh Musa Lukuwa, wadannan kuma ba haka da'awar su ta gada, duk Malaman Nigeria ba su yarda da duk wani Malami ba a Nigeria,sai Malamin su Lukuwa da Bello Yabo da Sheikh Idris Bauchi, kuma duk shekara sai an samu matsala dasu akan sha'anin ganin watan azumi ko shan ruwa na sallah, domin su basu yarda da sanarwar sarkin musulmi ba, domin suna kallon su a matsayin dagutai. Da'awar sa tana tafiya ne akan tsarin tafiyar sauran abokanin da'awarsa na kano musamman su Dr Bashir Aliyu Umar, yana da kyakkyawar alaqa da su Dr Sani rijiyar lemu, da su Sheikh Aminu Daurawa sau da yawa yana gayyato su a jihar Sokoto, da su marigayi Sheikh Jafar Adam r.h da dai suran su, har shi kan shi Sheikh Albany yayi ta zuwa sokoto a qarqashin gayyatar prof. Saboda haka mu duk wanda kyawawan ayukkan sa suka rinjaya to muna tare dashi dari bisa dari, kuma muna yi masa uzuri akan kurakuran sa. Yayi rubuce rubuce masu yawa da yaren larabci da hausa akan musulunci da kare aqidar musulmi. Idan bai zo na daya ba to ba zai wuce na uku ba akan wannan babin na rubuce rubuce da wallafe wallafe ba.
na gode da wannan karin haske wlh dr mansur yana cikin malamana. da. nake so nake girmamawa Allah dai ya tsare malamanmu daga ribatar makiya ta inda basa zato
Allah ya sauwaqa amma wallahi ban taba jin Prof Mansur ya soki Albany Zaria, kuma maganar da Albany ya fadi akan wannan masallacin wani dan siyasa wallahi mu sakkwata ba musan da shi ba. Tun sanin da na yiwa prof Mansur a masallachi daya na san shi wato masallacin Abu Huraira, nan ya fara limanci kuma har yanzu anan yake.
Nikan gaskiya ita matiqar qaunar malaman sunnah amma maganar gaskiya ni dai a wannan gurin na'ajiye maganar shieik man sur agefe na dauki ta albani zaria dankuwa hujjar da yabayar wai malam albani bayaraye balle atanbaye shi wannan ba hujja bace dankuwa tun yana raye wannan maganar dayayi tayadu sannan duk wa'anda yayi maganar akansu sunji tun aloqacin meyasa bace komai ba aloqacin sai yanzu za'afake da wai dan baya raye da an zaunar dashi yayi bayani me yasa a loqacin basuyi hakan ba dan kuwa sunada damar hakan aloqacin kuma sukaqi yin hakan wannan yake qara gaskata maganar sheikh albani zaria da gaskiya yafada akan su Allah yaqara daukaka sunnah da malaman sunnah ya yajiqan sheikh albani zaria
Aslm, Malan anawa ganin bai kamataba ka daura hotan Sheikh mansir sokoto ba saboda wasu zasuga kaman dashi a'irin Malaman da yake fada a sokoto ana kula Malan Jazakallahu khairan
Ka dora hoton wannan malamin shin baka san cewa wasu za su yi tsammanin dashi Albany yak yi ba? Ni na san prof Mansur ba shi da matsala da Albany domin kuwa har gayyato shi yana yi a Sokoto, kuma da za ka bibiyi karatukan Albany za ka samu wurare da yawa da yake yabon Dr Mansur, da kuma jinjina masa da yake yi musamman a wurin rubuce rubucen sa
na'am dan uwa wannan itace lambar da ake samu na har a whatsup, idan ka kira ban daukaba kodai. sharrin network ne banga kiranba dan muna fuskantar wannan matsalar kwanakin nan ko kuma wani uzurin nake... insha Allahu idan ka kira na gani ina free zan dauka, Allah ya saka. da alkhairi ya. bar zumunci.
Albany vs Bello Yabo vs Mansur Sokoto. Da farko dai ina mai farawa da sunan Allah mai rahama mai jinqai Ina roqon Allah ya kare ni dani dakai mai karatu daga ta'assubanci da 6angaranci. Bayan haka yana da kyau duk abinda mutum zai fadi ya sani cewa akwai tsayuwar hisabi. Duk abinda mutum zai fada ya sani cewa yana da kyau yayi bincike mai zurfi kafin ya fadi, kuma Allah yace إن جاءكم فاسق بنبإ فتبينوا. To ni dai na san cewa sa6anin Sheikh Bello yabo da su Mal Mansur Ibrahim Skk ya fara ne tun a lokacin da su Mal Bello Yabo suka bayyanar da fahimtar cewa kudin Nigeria ba su da zakkah, to a wannan lokacin ne malamai suka yi musu caaa, cikin malaman da suke gaba a wurin yi musu raddi shi ne Prof Mansur Ibrahim Sokoto, shi ne yayi lecture akan zakkah ya gayyato malamai daban daban, musamman ma Malaman Jami'a, ya warware shubuhohi da yawa kai har wasu Malamai na wajen sokoto sun sanya bakin su a cikin wannan magana, wasu kuma an yi musu fatawoyi akan haka; cikin su kuwa har da Sheikh Jafar r.h. To daga nan fane aka fara samun takun saqa tsakanin Bello Yabo da Mansur Sokoto. To sanannnen abu ne ga duk wanda ya san Mal Bello yabo ya san cewa yana da wuce gona da iri musamman ga abokin khusuma, kuma wannan ba 6oyayyen abu bane ga duk wanda ya sanshi, to kuma shi Bello yabo suna da kyakkyawar alaqa da Albany Zaria, domin akwai fahimtar su da ta zo daya a cikin wadansu mas'aloli kamar yin sallar jumua da safe,mas'alar cin doki da sukar shogabanni, duk da cewa ni ma ina fahimta irin ta su akan wadannan mas'aloli amma ban ta zagin shugabanni, to wannan ne dalilin da ya sa Albany yake tanbayar Bello Yabo wadansu abubuwa da suka shafi Sokoto, duk abin da ya fada masa kuwa ya yarda. Duk da cewa Albany thiqah ne a wurin mu amma gaskiya Bello yabo ba thiqah bane. Zaka fahimci haka ne idan har ka qara lura da videon da Albany yake bayanin wani dan siyasa a sokoto wanda ya gina masallaci wai sai su prof suka qaurace wa tsohon masallacin su suka tare a can. To duk wanda ya ji wannan a cikin Sokoto ya san haka bai faru ba. Domin kuwa abin da ya faru shi ne wani dan siyasa da ake kira Bello guiwa wanda kwanannan ya gina wa Dr Sani Bala jos masallacin jumu'a, wanda Sheikh Daurawa da Sheikh Isa Ali Fantami duka sun halarci bude wannan masallacin. To wannan fa shi ne ya gina babban gida ya yi masallaci da dakin taro a wurin, sai ya danqawa prof cewa gashi nan a matsayin waqafi, akan haka Dr Mansur ya danqa wannan wurin zuwa ga wasu jagororin da'awa ta ahalussunnah, ana yin daurori a wurin, da lectures kai har da tafseer an yi a wurin, kai har Sheikh Musa Asadussunnah ya yi tafsiri a nan shekara biyu, to wannan fa shi ne abin da aka yi kuskuren fadawa albany aka ce masa wani barawo ya gina masallaci sun bar na su sun koma can. Sanannen abu ne cewa Prof Mansur yana tare da manyan mutane a wurin da'awar sa, musamman ma Alhaji Dr Ummarun Kwabo wanda shi ne ya gina masa Masallacin jumua na farko kuma har yanzu a cikin sa yake limanci. Wanda shi wannan Alhajin dan uwan prof ne kuma kamar yayan sa ne, unguwar su daya da prof, bal ma tsakanin gidan su bai wuce gida daya zuwa biyu ba.
Gaskiya ni mamaki yake Kamani, me yassa kuke kokarin ku tozarta pr Mansur akan ra'ayinsa da ya fada? Shi ba malamin sunna bane? Gaskiya ba Wani anfani ai ta kokarin raddi ga malaman sunnah har jahilai su dinga tsanarsu. Kuma Yi Dan Allah, wallahi Allah shi kadai yasani. Zai yiyu Prof yayi kuskure, Amma gaskiya ku masu yaada wannan raddi raddi a ko Ina Kun fishi kuskure. Ni da prof da Albani duk daya wajena, kowa ya yiwa addini taimako gorgodon ikonsa.
Mallam yayiwa adinii hidima , Allah yayimishi tukwuici da aljannatul Firdausi Amin.
Amin ya Hayyu ya Qayyum
اللهم آمين يارب العالمين جزاكم الله خيرا ، نعوذ بالله من شرحاسد إذا حسد
Allah yasaka da gidan aljannah ameen
Amine ya rabbi
Ameen ya Allah
Yanunawa duniya shi jarumi ne shiyasa sakayi sular mutuwarsa. Suda Allah kowa zaije kobayaso gaban Ubangiji sarki 1
Allahumma'amin
Alllah ya jikan Malam ya gafarta mishi ya rahama mishi yasa aljannane makoma agaresu damu baki daya. Malam muna godiya Jzk khairan.
Aminé ya allah
Allah swt ya jikan Mallam Albani zaria
Allahu Akbar Allah yajikansa da rahama
Allahumma Amin ya rabbil Alamin ya hayyu ya qayyum
Jazakumullahu khairan Khairan jaza'an
Wallahi koni ina cikin garin Kaduna amma bansan dawansaba sai bayan mutumawansa kuma Allah swt ya sin kaunar wanna bawan Allah dashida malam ja'afar da sheikh Usman bin anfan shidaman nasan dawansa amma malam Albani zariya bansaniba sai bayan mutuwansa Allah swt ya karbi kyawayar Aiyukansu Allah swt ya yafe kurakuransu yasanyasu cikin salihan bayinsa managarta ya kuma kai haske kabarinsu Amin.
Amine
Ameen Ameen malan
Allah jikan Sheikh Albaniy Zaria
Mln allah ya sa kada all kai ri ina jin dadin wannan ta sha sosai allah ya jikan malan abu abdurrahman wannan sunnan yana bugeni inama ace à zaria aka haifeni
amin
Ya Allah ka gafartawa mlm Albani zariya
Allahu akbar 😭 allah ya ji kanshi da rahama ameen ya rabbi 🤲🏽
Assalamaalaikum warahamatullah Allah, Allah saka da alkhairi, shi kuma mlm Albany da iyayan mu da saura musilmi Allah jikan da rahama ameen 🙏, ama yakamata a cire wanan photan na mlm mansur sokoto, da sarkin musilmi.
amin amin
Jazakallahu khairan
Dr Mansur yana daga cikin Malaman Nigeria ma su kudi, kuma wadanda suka samu shiga a wurin manya, sai dai duk da haka Allah ya kiyaye shi ba shi da kwadayi kamar yadda ake jarabtar wasu daga cikin malamai, domin da yana da kwadayi da bai samu girma da daukaka da ya samu a wurin su ba, kuma shi mutum ne wanda yake da budadden hannu wurin bayarwa, duk wanda ya san shi zai fada maka cewa ko wani contribution za a yi, za ka samu cewa shine na farko a bayarwa.
Kuma duk wadanda suke bayar da wurare da centers a matsayin waqafi suna damqa masa bai ta6a sanya iyalin sa a wurin ba. Sai dai ya janyo wani daga cikin masu da'awa ya damqa masa.
Duk da cewa akwai ma su sukar sa a da'awa a sokoto irin sukar da ba sa yiwa 'yan bidi'a ba domin komai ba sai saboda wancan dalilin da na fada muku a baya na matsalar zakkah, wato mutanen su Sheikh Musa Lukuwa, wadannan kuma ba haka da'awar su ta gada, duk Malaman Nigeria ba su yarda da duk wani Malami ba a Nigeria,sai Malamin su Lukuwa da Bello Yabo da Sheikh Idris Bauchi, kuma duk shekara sai an samu matsala dasu akan sha'anin ganin watan azumi ko shan ruwa na sallah, domin su basu yarda da sanarwar sarkin musulmi ba, domin suna kallon su a matsayin dagutai.
Da'awar sa tana tafiya ne akan tsarin tafiyar sauran abokanin da'awarsa na kano musamman su Dr Bashir Aliyu Umar, yana da kyakkyawar alaqa da su Dr Sani rijiyar lemu, da su Sheikh Aminu Daurawa sau da yawa yana gayyato su a jihar Sokoto, da su marigayi Sheikh Jafar Adam r.h da dai suran su, har shi kan shi Sheikh Albany yayi ta zuwa sokoto a qarqashin gayyatar prof.
Saboda haka mu duk wanda kyawawan ayukkan sa suka rinjaya to muna tare dashi dari bisa dari, kuma muna yi masa uzuri akan kurakuran sa.
Yayi rubuce rubuce masu yawa da yaren larabci da hausa akan musulunci da kare aqidar musulmi. Idan bai zo na daya ba to ba zai wuce na uku ba akan wannan babin na rubuce rubuce da wallafe wallafe ba.
na gode da wannan karin haske wlh dr mansur yana cikin malamana. da. nake so nake girmamawa Allah dai ya tsare malamanmu daga ribatar makiya ta inda basa zato
اللهم امين يا حي يا قيوم
Ameen ya rab
Alla yayimasa rahama amee amee
Allah ya jikasha darama mallam
amin
ameen
Allah ya jikansa da rahama Allah
Allahumma Ameeeeeeeeeeeeeen
Amin ya Allah jazakallahu Khair
اللهم اغفر له و ارحمه
Allha ya jikanka daraha amen
Allah ya gafartawa mlm darahama
Allahu akabar allah ya jikasu da rahama😌💔💔😭🙄
Allah ya sauwaqa amma wallahi ban taba jin Prof Mansur ya soki Albany Zaria, kuma maganar da Albany ya fadi akan wannan masallacin wani dan siyasa wallahi mu sakkwata ba musan da shi ba.
Tun sanin da na yiwa prof Mansur a masallachi daya na san shi wato masallacin Abu Huraira, nan ya fara limanci kuma har yanzu anan yake.
Cakuda mahana akayi da wasu yaje aka hada da maganar dr mansur
اللهم اغفر له وارحمه واسكنه فسيح جنانه
P
امين ياالله اللهم اغفرله وارحمه واسكنه فسيح جناته
آمين
Ameen
Nikan gaskiya ita matiqar qaunar malaman sunnah amma maganar gaskiya ni dai a wannan gurin na'ajiye maganar shieik man sur agefe na dauki ta albani zaria dankuwa hujjar da yabayar wai malam albani bayaraye balle atanbaye shi wannan ba hujja bace dankuwa tun yana raye wannan maganar dayayi tayadu sannan duk wa'anda yayi maganar akansu sunji tun aloqacin meyasa bace komai ba aloqacin sai yanzu za'afake da wai dan baya raye da an zaunar dashi yayi bayani me yasa a loqacin basuyi hakan ba dan kuwa sunada damar hakan aloqacin kuma sukaqi yin hakan wannan yake qara gaskata maganar sheikh albani zaria da gaskiya yafada akan su
Allah yaqara daukaka sunnah da malaman sunnah ya yajiqan sheikh albani zaria
Wannan Gaskiyane
Allah Sarki baba Allah shagafartam
Zancen nan ya huce.
Aslm, Malan anawa ganin bai kamataba ka daura hotan Sheikh mansir sokoto ba saboda wasu zasuga kaman dashi a'irin Malaman da yake fada a sokoto ana kula Malan Jazakallahu khairan
gaskiyane
to mene na hada pic din dr mansur skt?? afuwan plz a mn karin vayaniii
Malam da gaske kabamu number ka Kuma batayi shi yasa ko zaka bamu wata pls don Allah
09045762036
8800
Ka dora hoton wannan malamin shin baka san cewa wasu za su yi tsammanin dashi Albany yak yi ba?
Ni na san prof Mansur ba shi da matsala da Albany domin kuwa har gayyato shi yana yi a Sokoto, kuma da za ka bibiyi karatukan Albany za ka samu wurare da yawa da yake yabon Dr Mansur, da kuma jinjina masa da yake yi musamman a wurin rubuce rubucen sa
Malam Don Allah kabamu wata number wace zamu Iya samun ka a WhatsApp daga nan makkah pls
na'am dan uwa wannan itace lambar da ake samu na har a whatsup, idan ka kira ban daukaba kodai. sharrin network ne banga kiranba dan muna fuskantar wannan matsalar kwanakin nan ko kuma wani uzurin nake... insha Allahu idan ka kira na gani ina free zan dauka, Allah ya saka. da alkhairi ya. bar zumunci.
@@abuaishaalfurqan to Amma munsa ance ba WhatsApp da ita to ban San meye matsalar ba to Amma mun gode Abu aysha 🙏
Albany vs Bello Yabo vs Mansur Sokoto.
Da farko dai ina mai farawa da sunan Allah mai rahama mai jinqai
Ina roqon Allah ya kare ni dani dakai mai karatu daga ta'assubanci da 6angaranci.
Bayan haka yana da kyau duk abinda mutum zai fadi ya sani cewa akwai tsayuwar hisabi. Duk abinda mutum zai fada ya sani cewa yana da kyau yayi bincike mai zurfi kafin ya fadi, kuma Allah yace إن جاءكم فاسق بنبإ فتبينوا. To ni dai na san cewa sa6anin Sheikh Bello yabo da su Mal Mansur Ibrahim Skk ya fara ne tun a lokacin da su Mal Bello Yabo suka bayyanar da fahimtar cewa kudin Nigeria ba su da zakkah, to a wannan lokacin ne malamai suka yi musu caaa, cikin malaman da suke gaba a wurin yi musu raddi shi ne Prof Mansur Ibrahim Sokoto, shi ne yayi lecture akan zakkah ya gayyato malamai daban daban, musamman ma Malaman Jami'a, ya warware shubuhohi da yawa kai har wasu Malamai na wajen sokoto sun sanya bakin su a cikin wannan magana, wasu kuma an yi musu fatawoyi akan haka; cikin su kuwa har da Sheikh Jafar r.h.
To daga nan fane aka fara samun takun saqa tsakanin Bello Yabo da Mansur Sokoto.
To sanannnen abu ne ga duk wanda ya san Mal Bello yabo ya san cewa yana da wuce gona da iri musamman ga abokin khusuma, kuma wannan ba 6oyayyen abu bane ga duk wanda ya sanshi, to kuma shi Bello yabo suna da kyakkyawar alaqa da Albany Zaria, domin akwai fahimtar su da ta zo daya a cikin wadansu mas'aloli kamar yin sallar jumua da safe,mas'alar cin doki da sukar shogabanni, duk da cewa ni ma ina fahimta irin ta su akan wadannan mas'aloli amma ban ta zagin shugabanni, to wannan ne dalilin da ya sa Albany yake tanbayar Bello Yabo wadansu abubuwa da suka shafi Sokoto, duk abin da ya fada masa kuwa ya yarda.
Duk da cewa Albany thiqah ne a wurin mu amma gaskiya Bello yabo ba thiqah bane.
Zaka fahimci haka ne idan har ka qara lura da videon da Albany yake bayanin wani dan siyasa a sokoto wanda ya gina masallaci wai sai su prof suka qaurace wa tsohon masallacin su suka tare a can.
To duk wanda ya ji wannan a cikin Sokoto ya san haka bai faru ba.
Domin kuwa abin da ya faru shi ne wani dan siyasa da ake kira Bello guiwa wanda kwanannan ya gina wa Dr Sani Bala jos masallacin jumu'a, wanda Sheikh Daurawa da Sheikh Isa Ali Fantami duka sun halarci bude wannan masallacin. To wannan fa shi ne ya gina babban gida ya yi masallaci da dakin taro a wurin, sai ya danqawa prof cewa gashi nan a matsayin waqafi, akan haka Dr Mansur ya danqa wannan wurin zuwa ga wasu jagororin da'awa ta ahalussunnah, ana yin daurori a wurin, da lectures kai har da tafseer an yi a wurin, kai har Sheikh Musa Asadussunnah ya yi tafsiri a nan shekara biyu, to wannan fa shi ne abin da aka yi kuskuren fadawa albany aka ce masa wani barawo ya gina masallaci sun bar na su sun koma can.
Sanannen abu ne cewa Prof Mansur yana tare da manyan mutane a wurin da'awar sa, musamman ma Alhaji Dr Ummarun Kwabo wanda shi ne ya gina masa Masallacin jumua na farko kuma har yanzu a cikin sa yake limanci. Wanda shi wannan Alhajin dan uwan prof ne kuma kamar yayan sa ne, unguwar su daya da prof, bal ma tsakanin gidan su bai wuce gida daya zuwa biyu ba.
Amine ya rabbi
Ameen ya Allah
Ameen
Gaskiya ni mamaki yake Kamani, me yassa kuke kokarin ku tozarta pr Mansur akan ra'ayinsa da ya fada? Shi ba malamin sunna bane?
Gaskiya ba Wani anfani ai ta kokarin raddi ga malaman sunnah har jahilai su dinga tsanarsu. Kuma Yi Dan Allah, wallahi Allah shi kadai yasani. Zai yiyu Prof yayi kuskure, Amma gaskiya ku masu yaada wannan raddi raddi a ko Ina Kun fishi kuskure. Ni da prof da Albani duk daya wajena, kowa ya yiwa addini taimako gorgodon ikonsa.
Ameen ya allah