Gaskiya wannan mutumin bayada hasken kwalwa baya taba barin haduwar musulmi domin asadu shirmene👌. Ai kowace magana kake yankowa shirmene tunda yacire Manzon Allah SAWW 💝 kare girman Manzon Allah SAWW 💝. Kaje makaranta kabar social media
Dama ai wadinda suke ikrarin wai ahlulsunnah sune matsalan musulunci a duniya. Mun gani kan musulaman rohinga , Libya da kuma abina ke faruwa apalasdinu.
Malam Kar akyale duk wanda yake zagin Sayyada AISHA da babanta da Sayyadina Umar kuma ko MALAMIN MU Prof.SHEIK UMAR SANI FAGGE yace duk mai Zama a wurin da ake Zagin Sayyadina Umar da Sayyadina Abubakar bazai mutu da Imani ba
Dazayi tunani dakakyale yanshi a saboda zakasanu sauki,dalili kuwa shifa addini aikine bawai karatuba,kusai karatu sukuma yanshi a suna aikatawane bawai karantawa kadaiba ,shima abinda yasa akagaiyacheshi dan anga ya aikata anga yatara kudi har miliyan hamsin yatura musa shiyasa akagaiyacheshi kaikuma sai hassada shi a shi a wallahi tallahi shi a sunyimaku nisa tundadadewa kunata barchi susuna addu a yakamata kuyabawa gumi domin aikin allah yayi, kuma dolene aybawa iran ko anaso ko ba a so tunda sunrikewa kafuran duniya wuya kafurai sunrasa yandda zasuyi da iran , allah taimaki musulunchi ameen
Akwai wata magana da abubakar yafada ranarda annabi saw yabar duniya, abinda yafada shini dukwanda yake bautar Muhammad to Muhammad ya mutu wanda yake bautar Allah to Allah baya mutuwa, to jama a gatambaya kunsaan dai abubakar yasan annabi saw amna wannan magar dayayi dasuwayake? shindama akwai masu bautawa Muhammadu ? kokodai yadane kawai? idan yafada kawai anya kuwa ba natsala awannan maganar kuji masu bautar Muhammadu masu bautar Muhammadu mushirkai kenanfa wannanfa ranarda annabi saw yarasu akayita . Allah yakiyaye
Ko tak kukaji yan shi a sunche to akwai wannan takdin achikinn littafin sunnah amma kusake zukatanku kuyi karatu inshallah zaku gane gaskiya mufa da dalili muke addini
Tabbas England America Israel In sukaga ka taba zuwa Iran ko Iraqi bazasu bari ka shiga kasarsu ba Sa boda mene toh in zaka duba duka kasashen makiya Allah ne fada da musulunchi yasa basu bari
assalamu alaikum gaskia har ga ALLAH shia mummunar aqidace amma akwai irin lkcn da ake da bukatar hadin kai alumma musamman rigimar da ake falasdin ya kamata mu hada kanmu mu zauna lpy,,,kuma hadin kai bawai yana mufin mu yadda da abinda yan shia keyiba aa kawai idan har an samu damar hadin kai wajen cinma wata manufa wadda zata taumakemu gaba daya ya kamata muyi hakan musamman a irin wannan lkcn na kisan gilla da akema yanuwanmu na falasdin amma kuma bayannan ba abinda zaiyi saura tsakaninmu sai daawa da kuma waazi a garesu dan su shiryu su dawo kan sunnah ,,,,yan shia ko kadan basu kyautawa,,,amma yanxu alummarmu ta musulmai tana cikin matsala to kaga ai baa zuba sbd banbancin aqida muki zama da sauran aqidu ko dan mufita daga cikin matsala ba,,,amma ko kadan kasar saudia tafi iran bama hadi amma tsakani ga ALLAH shuwagabannin saudia na wannan zamanin basu kyautawa kuma suna bukatar addua
Abokina wallahi da ka, iya larabci ko kana bibiyan tashoshin shiya larabaya da kasha kuka akan zagin sahabai da iyalin annabi was da skeyi musamman aisha da babanta abi bakar da umar ibn akhatab radi allah anhum 😢😢😢😢
@@OmarWglsnwallahi yan shia abokan adawane a wajenmu mu yan ahlussunnah kuma ko kadan ba zamu nemi wani abu daga garesuba saidai akan lalura kamar irin wannan matsalar ta falasdin ,,,kuma kasan dole mufito karara mu gwada masu bafa wai muna tare dasu bane kawai dai dan acinma wannan matsalar,,,amma wallahi yan shia makiyanmune tinda basuso kuma suna aibata sahabbanmu masu daraja da ummul mu,uminina ummuna Aisha radiyallahu anha
Masha Allha
Allah yababalada malam
Gaskiya wannan mutumin bayada hasken kwalwa baya taba barin haduwar musulmi domin asadu shirmene👌. Ai kowace magana kake yankowa shirmene tunda yacire Manzon Allah SAWW 💝 kare girman Manzon Allah SAWW 💝. Kaje makaranta kabar social media
Amma kai dan shi'a ne ko. ALLAH ya shirye ka
Dan Allah mallam munaso acigaba da'awa da qur'ani da suna,
Wallahi banga anfanin wannan karatun naka, ana maganan yaya za'a taimaki Palestine kana maganan shi'a. Kai dai kana da hassada
Ka shiga ciki
Wlh hakane yanada shi
Ma Sha Allah.
Alhamdu lillah, ALLAH Ubangiji ya rusa shia da Magoya bayan ta ya taimaki Addinin ALLAH da sunna Manzon Allah.ameen
Allah ya sakamaka da alkairi malam
Allahu ya tabbatar damu abisa gaskiya
Dama ai wadinda suke ikrarin wai ahlulsunnah sune matsalan musulunci a duniya. Mun gani kan musulaman rohinga , Libya da kuma abina ke faruwa apalasdinu.
Waiku yan izla miyasakukerena malamanku izala kungiyache Shia ba kungiyache aman saikurude saboda bakwasan gaskiya kumahazakubarta kungani kungani adinin Allah zaitabbata inshallah
Malam Kar akyale duk wanda yake zagin Sayyada AISHA da babanta da Sayyadina Umar kuma ko MALAMIN MU Prof.SHEIK UMAR SANI FAGGE yace duk mai Zama a wurin da ake Zagin Sayyadina Umar da Sayyadina Abubakar bazai mutu da Imani ba
jazakallah
Allah yashiryaka Mallam
Malam, Allah Yajikan, iyaye, allah yashiga, cakaninmudasu
Don yayi muamula da su ba shi ke nuna aqidarsu daya ba Asadu. Ana iya muamula da wanda be ma yarda da Allah ba a ijma'in alheri
Duk maizagin Malam musa yacigaba Amma yatanadi abindazaicema ALLAH ranar gobe qiyama kuyii hattara dabakinku haka ANNABI S A W
Allah Yajikan Sheikh Albani
Allah ya saka da alheri..
Tokare sarkin haushi aikinkenan hagoran yahudu gwano sarkin hassada
Allah saka da alkairi
Wannanfa idanyayi yayieyagaza inaganin watarana zaidau bindiga kokuma hassada takasheshi, Allah yakiyaye
Baka ki Fahimci Musulunci ba shii ba Musulunci bace.
Wallahi kunji kunya bakuda aiki sai raba kan musulmi, mu shi'ane kuma babu abinda zai canzamu
Mutuncin Matan Annabi da Sahabbansa yafi ddinin shiei da lafir cin shii.Allah wadaran du Mai akidar shii.....
Aslm malan tambaya anan Dan shi a wanna she musulmi duk musulmine Kaima wanna badaidai bane
Muna gane karantarwan Dr. Ahmed sosai, ku daina fada dashi kudawo ne kuhada kan alumma kamar yanda shi Dr. Ahmed yake kira
Da su prof ME KWANO.😁
Ka fisu gaskiya malam
Dazayi tunani dakakyale yanshi a saboda zakasanu sauki,dalili kuwa shifa addini aikine bawai karatuba,kusai karatu sukuma yanshi a suna aikatawane bawai karantawa kadaiba ,shima abinda yasa akagaiyacheshi dan anga ya aikata anga yatara kudi har miliyan hamsin yatura musa shiyasa akagaiyacheshi kaikuma sai hassada shi a shi a wallahi tallahi shi a sunyimaku nisa tundadadewa kunata barchi susuna addu a yakamata kuyabawa gumi domin aikin allah yayi, kuma dolene aybawa iran ko anaso ko ba a so tunda sunrikewa kafuran duniya wuya kafurai sunrasa yandda zasuyi da iran , allah taimaki musulunchi ameen
Allah yasa mudace duniya da lahira 🤲
To kache babu malami aksar saudiya da yache daidai sukeya, to kenan inna fahimcheka idan malaman saudiya sunyi shiru shikenan sunyi daidai, kaima nafahimcheka kana goyon bayan gidajen Raye raye da kade kade,da wasan kollo ,to aisu iran bawasa sukasa agababa addini sukasa agaba shikuma addini aikine bawai surutun banzaba
Duk Wanda ya bar Sunna Annabi SAW to sai ya halata, LA mahalata.
Slm zakin Sunna godiya mukeyi, acigaba da gashi.....
Akwai wata magana da abubakar yafada ranarda annabi saw yabar duniya, abinda yafada shini dukwanda yake bautar Muhammad to Muhammad ya mutu wanda yake bautar Allah to Allah baya mutuwa, to jama a gatambaya kunsaan dai abubakar yasan annabi saw amna wannan magar dayayi dasuwayake? shindama akwai masu bautawa Muhammadu ? kokodai yadane kawai? idan yafada kawai anya kuwa ba natsala awannan maganar kuji masu bautar Muhammadu masu bautar Muhammadu mushirkai kenanfa wannanfa ranarda annabi saw yarasu akayita . Allah yakiyaye
Ina jin tausayin masu binka a makance, baka da wayewa da sanin zamani,
Kai ahlusunnah ne kuwa ko dan shi'a?
@@maryamabdulmumin2642 Sunnah ta ki ce? Ko ta annabi Muhammad sallanlahu alaihi wa sallam?
Kaine baka da waye kam. Tun da baka san Maye akidar addini ka ba
@@mustaphaabdullahimuhammadd5193 kwarai da gaske, shi yasa ba na iya banbance Aqida da mu'amamalat
Kaji wawa
SubnAllah
Asadussunnah baka san Fulani bah shiyasa ka ke Kare su...
Ok to kubi ku kashesu toh tun ba kwasu akaresu himmmmm
Abinda sukayi sunyi dede mu haosaw da ake kasemu da mutane bane Fulani har hosawa sun kona da ransu bukuji kayi maganaba
Ko tak kukaji yan shi a sunche to akwai wannan takdin achikinn littafin sunnah amma kusake zukatanku kuyi karatu inshallah zaku gane gaskiya mufa da dalili muke addini
Kai wannan mutimin makaryacene, Ba mallam ba
Kaji wawa
Tabbas England America Israel In sukaga ka taba zuwa Iran ko Iraqi bazasu bari ka shiga kasarsu ba Sa boda mene toh in zaka duba duka kasashen makiya Allah ne fada da musulunchi yasa basu bari
Ai kamanta akwai hadisin yache annabi musa yaso yaza chikin mutan annabi saw to kaga yayarda yazama chikin mutanan annabi saw
Shifa gumi tsarin gwannatin yayabawa ,kaketa wannan surutun niganina da gumi israila yaje dazaji dadi amma tunda kasar musulunchi yaje kuma taron palastinawa yaje shiyasa kaketa wannan surutun wato kai tunda saudiya tana goyaonbayan israila shiyasa kaketa wannan surutun Allah yakiyaye
Kaje ka koyi Rubutu da kyau ba raddi bah
Askiya kai malam kai jahiline kaje ka fahimci abunda take nufi gabadaya bayanika da bayaninshi ba data bane
assalamu alaikum gaskia har ga ALLAH shia mummunar aqidace amma akwai irin lkcn da ake da bukatar hadin kai alumma musamman rigimar da ake falasdin ya kamata mu hada kanmu mu zauna lpy,,,kuma hadin kai bawai yana mufin mu yadda da abinda yan shia keyiba aa kawai idan har an samu damar hadin kai wajen cinma wata manufa wadda zata taumakemu gaba daya ya kamata muyi hakan musamman a irin wannan lkcn na kisan gilla da akema yanuwanmu na falasdin amma kuma bayannan ba abinda zaiyi saura tsakaninmu sai daawa da kuma waazi a garesu dan su shiryu su dawo kan sunnah ,,,,yan shia ko kadan basu kyautawa,,,amma yanxu alummarmu ta musulmai tana cikin matsala to kaga ai baa zuba sbd banbancin aqida muki zama da sauran aqidu ko dan mufita daga cikin matsala ba,,,amma ko kadan kasar saudia tafi iran bama hadi amma tsakani ga ALLAH shuwagabannin saudia na wannan zamanin basu kyautawa kuma suna bukatar addua
Abokina wallahi da ka, iya larabci ko kana bibiyan tashoshin shiya larabaya da kasha kuka akan zagin sahabai da iyalin annabi was da skeyi musamman aisha da babanta abi bakar da umar ibn akhatab radi allah anhum 😢😢😢😢
@@OmarWglsnwallahi yan shia abokan adawane a wajenmu mu yan ahlussunnah kuma ko kadan ba zamu nemi wani abu daga garesuba saidai akan lalura kamar irin wannan matsalar ta falasdin ,,,kuma kasan dole mufito karara mu gwada masu bafa wai muna tare dasu bane kawai dai dan acinma wannan matsalar,,,amma wallahi yan shia makiyanmune tinda basuso kuma suna aibata sahabbanmu masu daraja da ummul mu,uminina ummuna Aisha radiyallahu anha
Mallam musa yakooma immigration
Kai wawa ne
Asadu ba balaga a maganar ka,ka natsu ka daina sauri,
Himmm kai waya kai cikin kayan miya, kasan Maye balaga ma
kabar hanyar koyarwar addini kakoma sumbatu wannan maganganun naka wani temako aibawa addini?
Kai jama'a. Toh in ba'a fadan mummunar aqidar shi'anci me kuke son a fada. Tir da irinku WALLAHI
Wannan magar da kakunna ta aisha da hafsa,da umar,da abubakar, akwaita alittafin sunnah kaga bayab shi a kadai suka fada harda ahlissunnah
Wanne littafin Sunnah, kaji stiron Allah
A wanne littafi number nawa sunan littafin ,karya banza ma karyata Munafukai.
To ai littafin sunnama yache ma a wiya dan karuwane, kuma alittafin sunnah anche hindu karuwache itakuma hindu ita tahaifi mu awiya
Don't mix politics and religion
Meye politics anan kuma ana maganar cin mutuncin sahabbai da matar Manzon Allah S.A.W kai duk wannan bai dameka ba..
Shiyasa kuke a duhu
This is a misconception of facts.
Masha Allha