Sannan mlm Dan Allah ku yawaita maganar Abu Salma dan Allah kada ku barshi shi kadai, ko ba komai hakkin Dan Adam taka da Muslumci ya hada mu, bawan Allah mazlumi.
Amma matsalar mu shine har yanzu bamu samu wanda suka fito suka ce sune shuwagabannin wannan zanga-zangar Amma idan an rasa toh mu koma ga mlm zakzaky wanda ya dade yana kiran mutane zuwa ga kawo sauyi a wannan kasar ta mu, idan har mun shirya zamu futo sbd Allah da canza wannan hukumar zuwa ga ta Allah toh wlh babu kaffara mlm zakzaky shi kadai da mabiyansa zasu mara baya wajan yin wannan zanga-zangar batare da tsoron kowa ba. Dan haka mune kawai zamu shirya , amma akwai matai maki wanda yake gwarzo sa kafirai gudu da tsoro.
Masalar sojojin Nigeriya basuiya joyin milki saboda an sayesu kuma masoratane Fulani sun ma diyanku fade ah masallaci sunkasa yin komi saboda soro segu bayun Fulani
Allah ya saka maka da Alkhairi Malam 🙏🏻❤️ irinku youth keso 🥰🥰🥰
ALLAH ya kara lfy MAL, dan alfarman ANNABI MUHAMMAD SAW amin ya ALLAH.
Ndume as a president
Ndume you are the only one representing the northern Nigeria
Allah yasa da gidan aljanah malam
ALLAH yasaka malam 🙏
Sannan mlm Dan Allah ku yawaita maganar Abu Salma dan Allah kada ku barshi shi kadai, ko ba komai hakkin Dan Adam taka da Muslumci ya hada mu, bawan Allah mazlumi.
Allah ya baka kariya da kariyarsa
Masha Allah
Amma matsalar mu shine har yanzu bamu samu wanda suka fito suka ce sune shuwagabannin wannan zanga-zangar
Amma idan an rasa toh mu koma ga mlm zakzaky wanda ya dade yana kiran mutane zuwa ga kawo sauyi a wannan kasar ta mu, idan har mun shirya zamu futo sbd Allah da canza wannan hukumar zuwa ga ta Allah toh wlh babu kaffara mlm zakzaky shi kadai da mabiyansa zasu mara baya wajan yin wannan zanga-zangar batare da tsoron kowa ba.
Dan haka mune kawai zamu shirya , amma akwai matai maki wanda yake gwarzo sa kafirai gudu da tsoro.
Malam basaikarantseba munafukan Allah ne kawai
Masalar sojojin Nigeriya basuiya joyin milki saboda an sayesu kuma masoratane Fulani sun ma diyanku fade ah masallaci sunkasa yin komi saboda soro segu bayun Fulani
Sannu mlm mungode sosai
Justice for Abu Salma
Muna goyon bayan zanga-zanga ta kawar da gwamnatin kama karya zuwa ga kafa gwamnatin Musulunci wadda ita ce hakikar mu.
ni ara a yina abiyan majalissalnan 1bayan1 ayanyan kasu kawai shinemafita
Justice for abu salma
Muna bayanka MLM.kuma magañar Zanga zanga sai munyi
Allah sarki kanayi ahankali malam kana ngra fa
Wannan bawan ALLAH bame tsoro bane....kaine matsoraci
Kabar kuse demokaradiya kar dan balki komanda ya zageka malam saboda danbalki bayada tarbiya saboda si segene bayada uba balki ce tarenesi😅
Masha Allah