Raddin da shaikh Sani Isah yayiwa Wani Pastor wanda yake kiran muslman duniya 'yan ta'addah

แชร์
ฝัง
  • เผยแพร่เมื่อ 7 พ.ค. 2024

ความคิดเห็น • 21

  • @MusaMuhammad123-r4i
    @MusaMuhammad123-r4i 3 วันที่ผ่านมา

    Gaskiyane mlm

  • @hadjaaichalimankaumi6460
    @hadjaaichalimankaumi6460 2 หลายเดือนก่อน

    Allah ya sakawa malam da Alkhairi,Kuma kristoci basu taba yin foton nana Maryam ba dan kwali ba sei da lulubi amma kuma abin Al ajabi su kuma matayensu a tsirara suke tafiya har tcoci nasu to Allah ya shiryemu gabaki daya

  • @nassgwani7953
    @nassgwani7953 8 วันที่ผ่านมา

    Allah yabika mlm

  • @abdulmudallabirabiu9950
    @abdulmudallabirabiu9950 หลายเดือนก่อน

    Jazakallahu bikhair wannen arnen ya dade yana da,awar jahilci har ta WhatsApp ya me bin mutane

  • @maryamtukur9636
    @maryamtukur9636 2 หลายเดือนก่อน

    Allah ye saka da gidan aljanna fiddausi malam

  • @user-nd1qi5cc6y
    @user-nd1qi5cc6y 2 หลายเดือนก่อน

    Mallam Allah yakara basira

  • @yakubuali5911
    @yakubuali5911 2 หลายเดือนก่อน

    Son duniya ne irin nashe, an ruďe she da kuďi, ai ka ga yanzu yaye tumbe, shege ďan kwangila.

  • @zainabmusa4199
    @zainabmusa4199 2 หลายเดือนก่อน

    jazakallahu Khairan malam

    • @ameenahaliyu5848
      @ameenahaliyu5848 12 วันที่ผ่านมา +1

      Allah yakara taimakawa musulunci da musulmi ameen.

  • @abdullahiibrahimusman8135
    @abdullahiibrahimusman8135 2 หลายเดือนก่อน

    Wallahi anyi asaran kudin tara, wannan Duk dalibin ilimi in yaji yadda yake karatun alqurani wallahi dariya zai mishi saboda kwata kwata ma baya ba nahawu haqinta sannan ba tajwidi, wannan kwangilar tasu dai bata samu shigaba, kima anya wannan dagaskene yayi musulunci ma a da? Karya yakeyi.

  • @hapsatsali8739
    @hapsatsali8739 2 หลายเดือนก่อน

    to mụ Hausawa ga wanda yake Kiran Kansas musulmi bahaushe wai yana ne man gadin kan Hausawa gashi nan kungan shí yafito yana fada da musulmai Yan ụwa musulmai sunaneman ruguzamu ne malamai zamu tsadaku gaban Allah yakamata kutsaya fahintattda mutane munafurce ne kawai ba hausawaba kọ Mai kelalacewa kasannan shurunku Allah ya shiyeku

  • @hassanmayaki5563
    @hassanmayaki5563 หลายเดือนก่อน +1

    👏🤦☝️🤙💪😁😁😁😁😜🤙

  • @hapsatsali8739
    @hapsatsali8739 2 หลายเดือนก่อน

    Baị Dan taaddan da yakaiku ku taaddanci kisan da kukeyi Kai kauyukan da kikebi Kuna kashe muslami kutare hanya taraba pulato irinkisan musulmi da kukeyi da sauran wurare Anna makiya Allah don Allah dubi Fiskan kafuri kaman alhaki kọ tsoron alade ba rahama kọ kadan

  • @IliyaIbrahim-xk8og
    @IliyaIbrahim-xk8og 2 หลายเดือนก่อน

    Kawai gaskiyan ce bakwai so 5:31

  • @IliyaIbrahim-xk8og
    @IliyaIbrahim-xk8og 2 หลายเดือนก่อน

    Kawai gaskiyan ce bakwai so

  • @shamsudeenusman-qw6nr
    @shamsudeenusman-qw6nr 2 หลายเดือนก่อน

    Lallai wayannan aayoyi da ya kawo yayi kwamacala

  • @hapsatsali8739
    @hapsatsali8739 2 หลายเดือนก่อน

    baba Dan bazata Kafin kayiwan nan kwoban wasu sun rigaka basuyi rnasara ba balle Kai bakaiya komaiba run zamanin Anna bawa suke damn ya kan musulnci wanna addini damaishi duke tsiyarku yaddakuka musulnci hakaza Subaru yadda Yan ụwa ka sukata su suna kasewa tara kowani Icoci makaman dakuke saw naadone ko

  • @MuktarIsah-bs7kr
    @MuktarIsah-bs7kr หลายเดือนก่อน

    DUKANINSU.WANDAKAZANA.MUSLUNCI.YAYIGABAS.SUKUMA.SUNYI.YAMMA.KAI.KUMA.BA.KIRISTABANE.KUMAKAI.BAMUSULMIBANE.KAI.MUNAHUKINE.

  • @nafeesatidrees6024
    @nafeesatidrees6024 21 วันที่ผ่านมา

    Mal. Allah dai Ya saka da alkhairi. Wannan arnen ya dadi yana bata mun rai da da’awar sa jahilci. Dan shi wawa ne, dauka yake masu sauraro shi wawaye? Ban gane ba!