"Yadda na samu digirin girmamawa sanadin kere-kerena"

แชร์
ฝัง
  • เผยแพร่เมื่อ 15 ก.ย. 2024
  • Malam Hadi Usman wani dattijo ne da bai taba zuwa makarantar boko ba, amma kuma ya yi nasarar kere-kere abubuwa iri daban-daban.
    Albarkacin haka ne Jami'ar Jihar Gombe ta karrama shi da digirin girmamawa a watan Oktoban shekarar 2023.

ความคิดเห็น • 8

  • @NuraLawal-l6w
    @NuraLawal-l6w 10 หลายเดือนก่อน +2

    MASHA ALLAHU 😍

  • @Freedom-l1g
    @Freedom-l1g 10 หลายเดือนก่อน +2

    Allah sarki kasata , babu gata, bama bawa ilimi da binciken kwakwaf da kirkira, shiyasa kullum muke ganin turawa da china kamar su ba mutaneneba.... Duk daya Muke dasu...
    Jinjina ga jami'ar Jihar Gombe

  • @abubakarumarimam8495
    @abubakarumarimam8495 10 หลายเดือนก่อน +1

    Congratulations 🎉😢

  • @bashiridris8318
    @bashiridris8318 10 หลายเดือนก่อน +1

    I love this man aswear 😊

  • @BashirIbrahim-n7d
    @BashirIbrahim-n7d 9 หลายเดือนก่อน

    Alhamdulilla Masha Allah fatan nasara mallam alfarman annabi muhammadu sallallahu alaihiy wasallm alhamdulilla Masha Allah fatan alheri mallam

  • @musahalilu9510
    @musahalilu9510 10 หลายเดือนก่อน

    Alhamdulilah Allah yakara basira 🎉🎉🎉🎉❤❤❤❤👍🇳🇬💪🤲🙏

  • @usmanyusuf677
    @usmanyusuf677 6 หลายเดือนก่อน

    السلام عليكم ورحمة الله وبركاته
    Afwan wannan dattijo Ya na da tsarin sanya hannun jari ne a Kamfanin sa? Ina fatan a haɗani da shi
    Daga Usman Yusuf Hassan, ɗan Yobe state mazaunin Abuja ina yin ma wannan channel fan Alkhari

  • @jifulbe-gu9po
    @jifulbe-gu9po 8 หลายเดือนก่อน

    Najeriya kenan, kasata ta kaina