"Yadda na samu digirin girmamawa sanadin kere-kerena"
ฝัง
- เผยแพร่เมื่อ 15 ก.ย. 2024
- Malam Hadi Usman wani dattijo ne da bai taba zuwa makarantar boko ba, amma kuma ya yi nasarar kere-kere abubuwa iri daban-daban.
Albarkacin haka ne Jami'ar Jihar Gombe ta karrama shi da digirin girmamawa a watan Oktoban shekarar 2023.
MASHA ALLAHU 😍
Allah sarki kasata , babu gata, bama bawa ilimi da binciken kwakwaf da kirkira, shiyasa kullum muke ganin turawa da china kamar su ba mutaneneba.... Duk daya Muke dasu...
Jinjina ga jami'ar Jihar Gombe
Congratulations 🎉😢
I love this man aswear 😊
Alhamdulilla Masha Allah fatan nasara mallam alfarman annabi muhammadu sallallahu alaihiy wasallm alhamdulilla Masha Allah fatan alheri mallam
Alhamdulilah Allah yakara basira 🎉🎉🎉🎉❤❤❤❤👍🇳🇬💪🤲🙏
السلام عليكم ورحمة الله وبركاته
Afwan wannan dattijo Ya na da tsarin sanya hannun jari ne a Kamfanin sa? Ina fatan a haɗani da shi
Daga Usman Yusuf Hassan, ɗan Yobe state mazaunin Abuja ina yin ma wannan channel fan Alkhari
Najeriya kenan, kasata ta kaina