Malamai sun fara 'karyata mutumin nan da yace ya auri yar sarkin Aljanu

แชร์
ฝัง

ความคิดเห็น • 97

  • @shareefabdurrahaman9440
    @shareefabdurrahaman9440 3 ปีที่แล้ว +1

    Inama Ace Maqaryatan Malaman Nigeria Zasu Fahimci Minene Addinin Musuluncin Da Kanshi Wllh da Sun Riqawa kansu Adalci Wajen Yiwa Allah Karan Tsaye Tsakaninsa Da Bayinsa Allah Dai Ka Qara Ganar da Mu.

  • @7nuccydivya356
    @7nuccydivya356 3 ปีที่แล้ว +2

    Ina da kanwa karama kuma Shakararta 7 Amma wlh Aljanu sun sata agaba bata da lpy sosai dan Allah yan uwa kutayamu da addu,a Allah ya rabata dasu😔😔😔😔😔😔😔😔😔

  • @webaje8602
    @webaje8602 3 ปีที่แล้ว +1

    Wannan ai hadama al umma masifa ne sam beyiba wallahi

  • @saiduinuwa2821
    @saiduinuwa2821 3 ปีที่แล้ว +2

    Niban qaryatakaba Amma nasan aljanu sunada baiwa bairinta Dan adamba don Allah meye shawara akan masifun dasuke faruwa a Nigeria yaya zaayi akama munafukan nageria tunda kukuna ganinnmu mu bama ganinku

  • @abdoulnasser7707
    @abdoulnasser7707 3 ปีที่แล้ว +2

    Humm wannan bawan allah kayi hattara baka isa ka auri aljanaba Allah shiryaka kadaina karya

  • @saiduinuwa2821
    @saiduinuwa2821 3 ปีที่แล้ว +1

    Don Allah yaje yakamo mana shekau ko yan garkuwa da mutane semuyadda

  • @babagiade7691
    @babagiade7691 3 ปีที่แล้ว

    kuma ya kamata kuyi hira dashi ne kowa ya ganku tare sai mu yarda da bayanin ku

  • @maryamalhassan8022
    @maryamalhassan8022 3 ปีที่แล้ว +7

    😂😂😂sannu wakilin aljanu,makaryaci kawai

  • @salmausuman9563
    @salmausuman9563 3 ปีที่แล้ว +1

    Gskiya ne wannan kai jama a allah ya saka mudace ya allah ka rabamu da zuwa wajan buka

  • @rabiabdurrahman9768
    @rabiabdurrahman9768 3 ปีที่แล้ว

    Ai duk mai hankali ya san karya yake. Ya ce shi da mahaifiyar sa suka fada rijiya, a wani lokaci kuma yace shi kadai ya kucce da ga bayan mahaifiyar sa ya fada rijiya. Haba wannan dai Allah ya shirye shi amin.

  • @ousseiniissoufouahmed2901
    @ousseiniissoufouahmed2901 3 ปีที่แล้ว +1

    To Allah ka tsaremu Amine

  • @user-fj9ob6qb5z
    @user-fj9ob6qb5z 3 ปีที่แล้ว +3

    Allah yasa mudace

  • @yusifsileman5560
    @yusifsileman5560 3 ปีที่แล้ว +2

    Ai dama maganar da hankali bazai daukaba ne I banda karya Taya aljannu zasu Sha yar dashi subashi ya San Nan amaganarsa Wai ALJAN nunma sarakai Har da na dashi wakili su. Umm nifa abin da nake gani Yana so ya cuci matasanmu yace zai iya hada Auren mutun da ALJAN abin da Allah ya haramta shi zai halatta abin MA ya kau cewa addini Allah kauta mana nigeriya a masifa suna Kara janyo wata Kuma waishi Malami

  • @aminumalansuleywani3947
    @aminumalansuleywani3947 3 ปีที่แล้ว +2

    Allah yakiyayemu sherin bokaye

  • @user-vk1jn2wy9o
    @user-vk1jn2wy9o 3 ปีที่แล้ว

    الله كريم

  • @isyaabubakar8396
    @isyaabubakar8396 3 ปีที่แล้ว

    Allah ya kyuta

  • @aminaabupaker8690
    @aminaabupaker8690 3 ปีที่แล้ว +1

    Allah ya kiyayemu daga sharrin mushirkai

  • @mahamadousaniyahaya6768
    @mahamadousaniyahaya6768 3 ปีที่แล้ว

    Baki yafadi alkairi KO yayi hsirou

  • @user-mn3nm2pm9j
    @user-mn3nm2pm9j 3 ปีที่แล้ว

    Ku kun mayarda ƙarya da yaudara sune hanƴar da zaku jawo hankalin mutane su kalli abinda kuka saka, ku sani baza kuyi nasaraba kuma buƙatarku bazata biyaba, Allah yasa ku gane ku dena yaudara

  • @tasneemtv5570
    @tasneemtv5570 3 ปีที่แล้ว +8

    Na kalli wani labarin sa, akwai tuqa da warwara, yace mahaifiyarsa ce tafada rijia yana a goye., aka samota shikuma aljnu suka daukeshi , wani video kuma ye subucewa yai yafada. Ina gaskiyar maganar.

  • @halimasulaiman2914
    @halimasulaiman2914 3 ปีที่แล้ว

    Allah ka shirya

  • @webaje8602
    @webaje8602 3 ปีที่แล้ว

    Allah yakyauta dekawai

  • @hausaafricarastafreedomwan5465
    @hausaafricarastafreedomwan5465 3 ปีที่แล้ว

    Gaskiya 😁👍

  • @AdamAdam-eu1kk
    @AdamAdam-eu1kk ปีที่แล้ว

    Lallai kam har matarka

  • @SairaMoviesNews
    @SairaMoviesNews 3 ปีที่แล้ว

    Nagode👍👍👍👍

  • @KhanKhan-tj5xn
    @KhanKhan-tj5xn 3 ปีที่แล้ว

    Wlh ni dama van yarda ba

  • @saidumahammadtakalmawataka8907
    @saidumahammadtakalmawataka8907 3 ปีที่แล้ว +1

    Khai wlhy baka tsoron Allah babu aure tsakanin mutum da aljan

  • @omarmuaz5525
    @omarmuaz5525 3 ปีที่แล้ว +3

    Kasuwa yake nema shiyasa bakuga yan kolin magunguna 😂😂😂😂😂

  • @ibrahimbala8620
    @ibrahimbala8620 3 ปีที่แล้ว

    Ibrabala12

  • @sadiyaado6904
    @sadiyaado6904 3 ปีที่แล้ว +1

    Yallabai Ramadan ake Yi fa 🙄🙄🙄

  • @officialabz5397
    @officialabz5397 3 ปีที่แล้ว

    Wannan fa tsohon video ne

  • @abaabba9146
    @abaabba9146 3 ปีที่แล้ว

    Mallam Kaduba maganganunka fa

  • @auwaluibrahim9653
    @auwaluibrahim9653 3 ปีที่แล้ว

    Dan hauka

  • @itzrealgambossabiusm5923
    @itzrealgambossabiusm5923 3 ปีที่แล้ว +1

    Ai wannan abunda yke fada so yake yasamu kudi da mutane sannan yakuma koya musu shirka

  • @user-ws2cb3lg8l
    @user-ws2cb3lg8l 3 ปีที่แล้ว

    هههههههههههه

  • @umarfaruk8994
    @umarfaruk8994 3 ปีที่แล้ว

    Qarya kamasa did do yache ba xebbuba

  • @maryamabubakar1908
    @maryamabubakar1908 3 ปีที่แล้ว

    Masha allah

  • @danbozowahausatv9155
    @danbozowahausatv9155 3 ปีที่แล้ว +1

    Masha Allah

  • @hamisuhassan5184
    @hamisuhassan5184 3 ปีที่แล้ว

    Allah yan bakin ciki koh indai baku Allah ya bawa wata baiwa ba sai hasada

    • @fahmeytv1599
      @fahmeytv1599 3 ปีที่แล้ว

      Hakane ba bin da Allah bazai iyaba
      In bazai makaba bahasada

  • @shamsiabdullahi4353
    @shamsiabdullahi4353 3 ปีที่แล้ว

    Allah y kwauta

  • @digitron__233
    @digitron__233 3 ปีที่แล้ว

    😂😂😂😂

  • @user-bt4oq9wx2g
    @user-bt4oq9wx2g 3 ปีที่แล้ว +1

    FISAL

  • @roufaiezango2100
    @roufaiezango2100 3 ปีที่แล้ว

    Yanason yasa mutane cikin shirkane kawai musanman wa anda ke cikin kufar na.isa

  • @mamanissa2582
    @mamanissa2582 3 ปีที่แล้ว

    Malan alfurqan agaskia hane / to amma shirka ne ga muslmi

  • @umaimahabibu7254
    @umaimahabibu7254 3 ปีที่แล้ว +1

    Mgn shi dama hankali bazai dauka ba

  • @halidhatim8618
    @halidhatim8618 3 ปีที่แล้ว +1

    Wannan karya ma bai iya ba🤔🤔🤔🤔

  • @user-bq7it7fb6w
    @user-bq7it7fb6w 3 ปีที่แล้ว

    .

  • @ismaelahmad2491
    @ismaelahmad2491 3 ปีที่แล้ว

    👹👹👹🙊🙊😂🤣🤣

  • @laminusani5080
    @laminusani5080 3 ปีที่แล้ว +1

    Dama mu munsan karya ce yake

  • @idrissousseni7477
    @idrissousseni7477 3 ปีที่แล้ว

    Kay karya yake

  • @mudassiraminu9720
    @mudassiraminu9720 3 ปีที่แล้ว

    Kaima me karyatawan kana Kama da aljanun

    • @roufaiezango2100
      @roufaiezango2100 3 ปีที่แล้ว

      Kadogara ga Allah shike komi

    • @roufaiezango2100
      @roufaiezango2100 3 ปีที่แล้ว

      Yaya

    • @abdullahiusman7994
      @abdullahiusman7994 3 ปีที่แล้ว

      Kaji tsoron Allah zakayiwa Allah bayani ranar gobe tayaya wannan bawan nashi yayi Kama da aljani

    • @mudassiraminu9720
      @mudassiraminu9720 3 ปีที่แล้ว

      @@abdullahiusman7994 Yana kaman ne Ni nagani

  • @djaririsidi7729
    @djaririsidi7729 3 ปีที่แล้ว

    Kai jamaa boka tashahara.bagaskiyaneba

  • @ibrahimmuhammad6698
    @ibrahimmuhammad6698 3 ปีที่แล้ว

    To Allah ba, abinda bay iyaba kude yanizala agunku komai qaryane

    • @umaribrahim6102
      @umaribrahim6102 3 ปีที่แล้ว

      Da halamu aljunuun ya shafe ka

    • @asmaelabdalachannel7893
      @asmaelabdalachannel7893 3 ปีที่แล้ว

      😂😂😂😂

    • @abdoullayaskia7434
      @abdoullayaskia7434 3 ปีที่แล้ว

      Kenan a wace darika ya halta Dan adam ya auri aljanah?

    • @aishatumuhd2317
      @aishatumuhd2317 3 ปีที่แล้ว

      @@abdoullayaskia7434 cemaka yayi shi dan darikane kokuma yan darika kuka renama wayo

    • @manir_jgtv5248
      @manir_jgtv5248 3 ปีที่แล้ว

      Haba mallam aiba aure tsakanin mutum da aljan sbd haramunne.....kaikuma cemaka yayi dan dariqane kokuma don kunraina yan dariqa?

  • @user-vk1jn2wy9o
    @user-vk1jn2wy9o 3 ปีที่แล้ว

    😂😂😂😂😂😂😂

  • @antiramatou4248
    @antiramatou4248 3 ปีที่แล้ว

    Cet faut cet un menteur karyya ya ké yi

  • @abdoulnasser7707
    @abdoulnasser7707 3 ปีที่แล้ว

    Humm wannan bawan allah kayi hattara baka isa ka auri aljanaba Allah shiryaka kadaina karya

  • @laminehamani8552
    @laminehamani8552 3 ปีที่แล้ว

    Idan dagaske ne to ya nuna mana hitunan ta muganta yayin tazo fira da daya matar tasa da kuma hotunan da yacce yakauko akarkachin kasa

  • @nazifibikaridajaamiya4430
    @nazifibikaridajaamiya4430 3 ปีที่แล้ว

    😂😂😂😂😂