Inama Ace Maqaryatan Malaman Nigeria Zasu Fahimci Minene Addinin Musuluncin Da Kanshi Wllh da Sun Riqawa kansu Adalci Wajen Yiwa Allah Karan Tsaye Tsakaninsa Da Bayinsa Allah Dai Ka Qara Ganar da Mu.
Ina da kanwa karama kuma Shakararta 7 Amma wlh Aljanu sun sata agaba bata da lpy sosai dan Allah yan uwa kutayamu da addu,a Allah ya rabata dasu😔😔😔😔😔😔😔😔😔
Niban qaryatakaba Amma nasan aljanu sunada baiwa bairinta Dan adamba don Allah meye shawara akan masifun dasuke faruwa a Nigeria yaya zaayi akama munafukan nageria tunda kukuna ganinnmu mu bama ganinku
Ai duk mai hankali ya san karya yake. Ya ce shi da mahaifiyar sa suka fada rijiya, a wani lokaci kuma yace shi kadai ya kucce da ga bayan mahaifiyar sa ya fada rijiya. Haba wannan dai Allah ya shirye shi amin.
Ai dama maganar da hankali bazai daukaba ne I banda karya Taya aljannu zasu Sha yar dashi subashi ya San Nan amaganarsa Wai ALJAN nunma sarakai Har da na dashi wakili su. Umm nifa abin da nake gani Yana so ya cuci matasanmu yace zai iya hada Auren mutun da ALJAN abin da Allah ya haramta shi zai halatta abin MA ya kau cewa addini Allah kauta mana nigeriya a masifa suna Kara janyo wata Kuma waishi Malami
Ku kun mayarda ƙarya da yaudara sune hanƴar da zaku jawo hankalin mutane su kalli abinda kuka saka, ku sani baza kuyi nasaraba kuma buƙatarku bazata biyaba, Allah yasa ku gane ku dena yaudara
Na kalli wani labarin sa, akwai tuqa da warwara, yace mahaifiyarsa ce tafada rijia yana a goye., aka samota shikuma aljnu suka daukeshi , wani video kuma ye subucewa yai yafada. Ina gaskiyar maganar.
Inama Ace Maqaryatan Malaman Nigeria Zasu Fahimci Minene Addinin Musuluncin Da Kanshi Wllh da Sun Riqawa kansu Adalci Wajen Yiwa Allah Karan Tsaye Tsakaninsa Da Bayinsa Allah Dai Ka Qara Ganar da Mu.
Ina da kanwa karama kuma Shakararta 7 Amma wlh Aljanu sun sata agaba bata da lpy sosai dan Allah yan uwa kutayamu da addu,a Allah ya rabata dasu😔😔😔😔😔😔😔😔😔
Allah ya Bata lafiya
Wannan ai hadama al umma masifa ne sam beyiba wallahi
Niban qaryatakaba Amma nasan aljanu sunada baiwa bairinta Dan adamba don Allah meye shawara akan masifun dasuke faruwa a Nigeria yaya zaayi akama munafukan nageria tunda kukuna ganinnmu mu bama ganinku
Humm wannan bawan allah kayi hattara baka isa ka auri aljanaba Allah shiryaka kadaina karya
Don Allah yaje yakamo mana shekau ko yan garkuwa da mutane semuyadda
Hakan né ba
kuma ya kamata kuyi hira dashi ne kowa ya ganku tare sai mu yarda da bayanin ku
😂😂😂sannu wakilin aljanu,makaryaci kawai
Sannu kema gaskya kin birgeni ,shin ko kina da aure???
Hhhh kinan zakaye wof daita
Respect tsohon wasu ne
Maryam ga wani iya sonki
Naji iya tambayarki Wai kina da aure????
Ya ne
Gskiya ne wannan kai jama a allah ya saka mudace ya allah ka rabamu da zuwa wajan buka
Ai duk mai hankali ya san karya yake. Ya ce shi da mahaifiyar sa suka fada rijiya, a wani lokaci kuma yace shi kadai ya kucce da ga bayan mahaifiyar sa ya fada rijiya. Haba wannan dai Allah ya shirye shi amin.
To Allah ka tsaremu Amine
Allah yasa mudace
Ai dama maganar da hankali bazai daukaba ne I banda karya Taya aljannu zasu Sha yar dashi subashi ya San Nan amaganarsa Wai ALJAN nunma sarakai Har da na dashi wakili su. Umm nifa abin da nake gani Yana so ya cuci matasanmu yace zai iya hada Auren mutun da ALJAN abin da Allah ya haramta shi zai halatta abin MA ya kau cewa addini Allah kauta mana nigeriya a masifa suna Kara janyo wata Kuma waishi Malami
Ai akwai matsala a maganarsa savoda so yke y halatta abunda Allah y haramta
Hakane fa
Hahaha
Allah yakiyayemu sherin bokaye
الله كريم
Allah ya kyuta
Allah ya kiyayemu daga sharrin mushirkai
Amin ya hayyu ya qayyum
Baki yafadi alkairi KO yayi hsirou
Ku kun mayarda ƙarya da yaudara sune hanƴar da zaku jawo hankalin mutane su kalli abinda kuka saka, ku sani baza kuyi nasaraba kuma buƙatarku bazata biyaba, Allah yasa ku gane ku dena yaudara
Na kalli wani labarin sa, akwai tuqa da warwara, yace mahaifiyarsa ce tafada rijia yana a goye., aka samota shikuma aljnu suka daukeshi , wani video kuma ye subucewa yai yafada. Ina gaskiyar maganar.
Nimadai na lura da haka
Makaryaci ne kawai
@@aliyuisyaku7917 wallahi kuwa
Nima nayi wannan tunanin
Allah ka shirya
Allah yakyauta dekawai
Gaskiya 😁👍
Lallai kam har matarka
Nagode👍👍👍👍
Wlh ni dama van yarda ba
Khai wlhy baka tsoron Allah babu aure tsakanin mutum da aljan
Kasuwa yake nema shiyasa bakuga yan kolin magunguna 😂😂😂😂😂
Ibrabala12
Yallabai Ramadan ake Yi fa 🙄🙄🙄
madallah fada mar gaskiya daiii
Wannan fa tsohon video ne
Mallam Kaduba maganganunka fa
Dan hauka
Ai wannan abunda yke fada so yake yasamu kudi da mutane sannan yakuma koya musu shirka
هههههههههههه
Qarya kamasa did do yache ba xebbuba
Masha allah
Masha Allah
miimzm
@@hfhhhghhh5922 🤔🤔
Allah yan bakin ciki koh indai baku Allah ya bawa wata baiwa ba sai hasada
Hakane ba bin da Allah bazai iyaba
In bazai makaba bahasada
Allah y kwauta
😂😂😂😂
FISAL
Yanason yasa mutane cikin shirkane kawai musanman wa anda ke cikin kufar na.isa
Malan alfurqan agaskia hane / to amma shirka ne ga muslmi
Mgn shi dama hankali bazai dauka ba
Wannan karya ma bai iya ba🤔🤔🤔🤔
.
👹👹👹🙊🙊😂🤣🤣
Dama mu munsan karya ce yake
Allah kakaremu dan girmanka
Kay karya yake
Charrin boka allah yakiyaye
Kaima me karyatawan kana Kama da aljanun
Kadogara ga Allah shike komi
Yaya
Kaji tsoron Allah zakayiwa Allah bayani ranar gobe tayaya wannan bawan nashi yayi Kama da aljani
@@abdullahiusman7994 Yana kaman ne Ni nagani
Kai jamaa boka tashahara.bagaskiyaneba
To Allah ba, abinda bay iyaba kude yanizala agunku komai qaryane
Da halamu aljunuun ya shafe ka
😂😂😂😂
Kenan a wace darika ya halta Dan adam ya auri aljanah?
@@abdoullayaskia7434 cemaka yayi shi dan darikane kokuma yan darika kuka renama wayo
Haba mallam aiba aure tsakanin mutum da aljan sbd haramunne.....kaikuma cemaka yayi dan dariqane kokuma don kunraina yan dariqa?
😂😂😂😂😂😂😂
Cet faut cet un menteur karyya ya ké yi
Humm wannan bawan allah kayi hattara baka isa ka auri aljanaba Allah shiryaka kadaina karya
Idan dagaske ne to ya nuna mana hitunan ta muganta yayin tazo fira da daya matar tasa da kuma hotunan da yacce yakauko akarkachin kasa
😂😂😂😂😂