Inama an kifar da Gwamnatin koma wanda ze hau mulkin shine Bello turji karshe dai kenan tunda ko yan zanga-zanga wadan da aka tura gidan kurkuku babu yarbawa duka yan arewa ne ko mutum daya ba a kashe ba a garuruwan yarbawa daman mu yan Arewa mune kaskantattu saboda bamuda shugabanni nagari komawaye ko yan Ipob ne wlh Gara su kwace mulkin
ALLah yatemaki Yan nigeria
Allah yasakowaye yakawomana karshen wannan mulkin zaluncin allah yakawomana dauki
Gidan tv ga karya yayi yawa ciki
Allah yakawo qarshan wannan zalici
Wannan fatalwa maikama dazomo bachidawani anfani ankama inzangazanga amma subelloturji sungagaresu allah maihakuri ka issa 😢
Duk gwamanatin siyasa babu zababiya duk satatche. Chi yasa babu adaltchi ga siyasa. Mutune najine yunewa atche ahanamaye kuka.? Dama siyasa zalumtchi kadaye da danniya da keta da munafitchi da kage da tchine dukiyar talakawa. Dama ankago siyasa don abar maganar alkur 'ani. Siyasa sunanta yaro kayatar da babba. Assalam
Inama an kifar da Gwamnatin koma wanda ze hau mulkin shine Bello turji karshe dai kenan tunda ko yan zanga-zanga wadan da aka tura gidan kurkuku babu yarbawa duka yan arewa ne ko mutum daya ba a kashe ba a garuruwan yarbawa daman mu yan Arewa mune kaskantattu saboda bamuda shugabanni nagari komawaye ko yan Ipob ne wlh Gara su kwace mulkin