Allah ya shirye shi, amma wata mata ta gaya mana unguwarsu daya tace ba ya da mutumci ko kadan, ita ma matar tace ba abun da bata masa ba amma baya da mutumci ko kadan
Allah ya shirye shi, amma wata mata ta gaya mana unguwarsu daya tace ba ya da mutumci ko kadan, ita ma matar tace ba abun da bata masa ba amma baya da mutumci ko kadan,amma me yasa ma yake sakin matan sa? Har yaya goma Ba iyayen su a gidan? Akwai matsala
Gaskiya Malam abinciki wannan magana, ona ga kila sharri ne irin namu na mata. Ko kuma ita uwar a tuhumeta yadda ta haifi wannan da, wallahi ko shaye shaye yake ba zai wulakanta uwarsaba. Kuma ina ga Allah ne zai kawo saukin abin shine ya bayyana.
Kai malam Allah ya saka. Kuma Yana da kyau KU tumtubi dan dan magana ta gaskiya ni uwace Amma iyaye akwai masu mugun fitina. Allah yasa mu dace
Masha Allah
صح كلامك يا شيخ بارك الله فيك ❤❤
Allah ya karawa Malam daraja da daukaka da nisan kwana
Allah ya saka
Allah ya shirye shi, amma wata mata ta gaya mana unguwarsu daya tace ba ya da mutumci ko kadan, ita ma matar tace ba abun da bata masa ba amma baya da mutumci ko kadan
Jazakallahu bikhairi
Allah ya shirye shi, amma wata mata ta gaya mana unguwarsu daya tace ba ya da mutumci ko kadan, ita ma matar tace ba abun da bata masa ba amma baya da mutumci ko kadan,amma me yasa ma yake sakin matan sa? Har yaya goma
Ba iyayen su a gidan? Akwai matsala
Masha allah malam
To in har. hakane Ya kamata ya rabu da dukkan matan gaba daya
Allah sarki
She Musa
Asadussunna
Allah yasaka da alkhairi
Haqqu malam
Sherin matar da hmmmm
Wallahi na san sai ka blame mata. Haka ku ke mazan Hausa/Fulani. Shi namijin baya laifi
Ke kuma haka kika fahimce abun mallama
Ai wlh Babu dan da zai wulakanta uwàr Sa Yana cikin hankali Sa Koda uwar mahaukaciya ne ke dabba ma fa yasan uwarsa kice wai Maza Basu laifi
Gaskiya Malam abinciki wannan magana, ona ga kila sharri ne irin namu na mata. Ko kuma ita uwar a tuhumeta yadda ta haifi wannan da, wallahi ko shaye shaye yake ba zai wulakanta uwarsaba. Kuma ina ga Allah ne zai kawo saukin abin shine ya bayyana.
Hhhhh asadul izala komai kasani Dan masani
Masha Allah