Sakon Assadussunnah ga Mahaifiyar da take mugayen kalamai akan Ɗanta

แชร์
ฝัง

ความคิดเห็น • 20

  • @hadizababaajiya7274
    @hadizababaajiya7274 9 วันที่ผ่านมา +2

    Kai malam Allah ya saka. Kuma Yana da kyau KU tumtubi dan dan magana ta gaskiya ni uwace Amma iyaye akwai masu mugun fitina. Allah yasa mu dace

  • @abdulrahamanaminu9671
    @abdulrahamanaminu9671 14 วันที่ผ่านมา +2

    Masha Allah

  • @BachiGada-mc9cz
    @BachiGada-mc9cz 14 วันที่ผ่านมา +1

    صح كلامك يا شيخ بارك الله فيك ❤❤

  • @Muhammadibrahimkani-ui3ot
    @Muhammadibrahimkani-ui3ot 6 วันที่ผ่านมา

    Allah ya karawa Malam daraja da daukaka da nisan kwana

  • @Abbansultannarto
    @Abbansultannarto 8 วันที่ผ่านมา

    Allah ya saka

  • @hauwamusasarkinadar4889
    @hauwamusasarkinadar4889 4 วันที่ผ่านมา

    Allah ya shirye shi, amma wata mata ta gaya mana unguwarsu daya tace ba ya da mutumci ko kadan, ita ma matar tace ba abun da bata masa ba amma baya da mutumci ko kadan

  • @Namaaiki526
    @Namaaiki526 8 วันที่ผ่านมา

    Jazakallahu bikhairi

  • @hauwamusasarkinadar4889
    @hauwamusasarkinadar4889 4 วันที่ผ่านมา

    Allah ya shirye shi, amma wata mata ta gaya mana unguwarsu daya tace ba ya da mutumci ko kadan, ita ma matar tace ba abun da bata masa ba amma baya da mutumci ko kadan,amma me yasa ma yake sakin matan sa? Har yaya goma
    Ba iyayen su a gidan? Akwai matsala

  • @dgdf2243
    @dgdf2243 15 วันที่ผ่านมา

    Masha allah malam

  • @adamusuleiman7761
    @adamusuleiman7761 13 วันที่ผ่านมา +1

    To in har. hakane Ya kamata ya rabu da dukkan matan gaba daya

  • @Kanawaonetv
    @Kanawaonetv 14 วันที่ผ่านมา

    Allah sarki

  • @AbdulrahmanHaruna-r6h
    @AbdulrahmanHaruna-r6h 7 วันที่ผ่านมา

    She Musa
    Asadussunna

  • @maryamidris1187
    @maryamidris1187 14 วันที่ผ่านมา

    Haqqu malam
    Sherin matar da hmmmm

  • @zeezeebo
    @zeezeebo 14 วันที่ผ่านมา +1

    Wallahi na san sai ka blame mata. Haka ku ke mazan Hausa/Fulani. Shi namijin baya laifi

    • @toheebahmad5401
      @toheebahmad5401 14 วันที่ผ่านมา

      Ke kuma haka kika fahimce abun mallama

    • @fiddausidahirubabate105
      @fiddausidahirubabate105 5 วันที่ผ่านมา

      Ai wlh Babu dan da zai wulakanta uwàr Sa Yana cikin hankali Sa Koda uwar mahaukaciya ne ke dabba ma fa yasan uwarsa kice wai Maza Basu laifi

  • @saratumohammed6768
    @saratumohammed6768 2 วันที่ผ่านมา

    Gaskiya Malam abinciki wannan magana, ona ga kila sharri ne irin namu na mata. Ko kuma ita uwar a tuhumeta yadda ta haifi wannan da, wallahi ko shaye shaye yake ba zai wulakanta uwarsaba. Kuma ina ga Allah ne zai kawo saukin abin shine ya bayyana.

  • @user-nm6os6wt5g
    @user-nm6os6wt5g 15 วันที่ผ่านมา

    Hhhhh asadul izala komai kasani Dan masani

  • @toheebahmad5401
    @toheebahmad5401 14 วันที่ผ่านมา

    Masha Allah