Mallam Allah ya saka maka da alkhairi. Allah kuma yasa wannan jan hankalin ya zamo sanadiyyar sasantuwa tsakanin wannan Uwa da Dan ta. Jazakallahu khair ya Mallam.
AlhamdulilLah Allah yasa a dache malam Allah ya saka Maka da Alkhairi Mata kuyi hattara ku dedna hada mazajenku da Iyayensu kuyi hakuri da su Kuma Iyayenku ne iyayen miji Kuma kuyi hakuri da surkunayenku Allah yasa mu dache
Slm munsan yada barna bakyau Amma in ba'ayadaba ai mallam bazai jiba kaga yadawan tazama alheri tunda Allah yasa mallam yagani Kuma gashi kabada shawarwari Mai kyau Masha Allah
A gaskiya baidace ayada irin wannan maganganun ba kuma tafadi sunansa,yanzu duk wanda baisan matsalar da take tsakaninsuba yasani,kuma ba asaniba ko shiga tsakaninsune akayi itadashi,malan dan allah aciga da yima mata nasiha wlh malam wasu matan susuke shiga sufita suraba mazansu da iyayensu da danginsu basama tunanin wannna uwar itace sanadin zuwansu duniya araye ko amace tasha wahala wajan renonsu har sukakai matsayin da taganshi taji zata iya zaman aure dashi
Allah ya saka ma malam da mafificin alkhairi ya sa su ji. Allah ya raya zuri'a ya shiryar da su shirin addinin Islama ya jikan mahaifa. Allah ya sa mu fi karfin zukatanmu
Allah yahuci zuchiyarta MLM Allah yasaka maka da mafigicin alkairi duniya da lahira abin akwai tashin hankali Amma wllh matarsa taji tsoran Allah sabida inda tanasakashi yarinka bin mahaifiyarsa hanyar dai dai wllh daba hk ba Allah yahuci zuchiyarki baiwar Allah
Assalamu Alaikum malam itama matar taji tsoran Allah gaskiya wannan ba haka tabarshiba kai malanm uwafa kai malan wannan baisan yanayiba.ayimasa .Addu oin karya sihiri. 14:16
@@FatimaAhmad-i2k wlh Nima dai haka na Fadi tace shekara bakwai Kinga bayan ya rabu da Matarsa ya auri wannan Abin ya fara kenan lamarinsa Yana bukatar addua sosai
Wlh nasan wannan matar har gidansa saida naje na isar da sakon malan, wallahi tana cikin damuwa sosai musamman video nan da aka yada yace Sam wlh bata san suna daukar ta ba.
Don Allah malam idan anganta a tambayeta kafin shekara bakwai dinnan datace haka yakeyi Mata dama ko kuwa Sai bayan ya auri wannan matar wlh malam a boncika sosai don akwai sharrin Mata shiga bokaye a batar da tunaninsa da wani asiri da suke cewa manta uwa ko manta Yaya Sai anyi bincike akansa sosai wlh zai iya zama shima Abin tausayi ne inhar asiri taimasa akan ya manta da kowa Sai ita Allah dai ya kyauta ya kwatosa daga sharrin mace
Mallam gaskiya wadanda suka Yada sun kyauta domin da basu Yada ba ba Yada zaa yi kaji ballantana kayi masu Nasha da Kai da Safran masu Jan hankali irin nk
Jaxakallah khaire.. From Port Harcourt. Nigeria
malam Allah yabiyaka da gidan aljanna Allah ya Saka da alkhairi
Ameen y allah sis
Masha Allah Malan Allah bless you I'm here in Brooklyn New York listen to u
Jazzakallahu khairan, Allah ya shirye mu duka, Allah Ya sa wadanda akayi domin su sunji
Mallam Allah ya saka maka da alkhairi. Allah kuma yasa wannan jan hankalin ya zamo sanadiyyar sasantuwa tsakanin wannan Uwa da Dan ta. Jazakallahu khair ya Mallam.
Allah yasamaka dagidan aljannah Firdausi malam wallahi nima bajidadin labarinnanba
Jazakallahu Khairan Allah ya biya ka da aljanna Malam.
Masha Allah,malam Allah ya saka da Alkyairi da ga kaduna Nigeria.
Masha allah malam Allah ya biyaka iriku akeso acikin Al umma
Allahumma Ameen y’a Hayyu y’a Kayyum 🤲🏽🤲🏽🤲🏽🤲🏽😭. Jazakallahu khairan Malam.❤❤❤❤❤❤
Ma sha Allah ❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤
Malam Mai Albarka JazakumulLahu Khairan.
Wlh kuwa malam allah ya biyaka da gidan aljanna
Wallahi malam dole ce tasata sabu da abin yayi Muni dayawa Allah ubangiji yasa mudace
allah yasaka da alkairi mlm
جزاك الله خيرا يا شيخ
Malan Allah ya kara muna lfy da nisan kwana ❤❤❤❤
AlhamdulilLah Allah yasa a dache malam Allah ya saka Maka da Alkhairi Mata kuyi hattara ku dedna hada mazajenku da Iyayensu kuyi hakuri da su Kuma Iyayenku ne iyayen miji Kuma kuyi hakuri da surkunayenku Allah yasa mu dache
Mallm Allha Ya ar barkacirayu warka da iya lanka ame❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤
Allah y saka muku da alkairin y biyaku da gidan aljanna malan
Ameen ya hayyu ya Qayyum ❤❤❤
Jazakallahu khairan malam
Jazakallahu bikhr jaz
Dan Allah su mama kuyi hakuri 😢😢😢rabbi ya hucci zuciyarku
Allah ya saka muku da alkairi
Allah ya temakeku
JazakAllahu khairan
Slm munsan yada barna bakyau Amma in ba'ayadaba ai mallam bazai jiba kaga yadawan tazama alheri tunda Allah yasa mallam yagani Kuma gashi kabada shawarwari Mai kyau Masha Allah
Macha allah malan allah ya ba da lada
Masha Allah Allah Ya Kara Lafiya
Allah ya Saka da alkairi malam
Masha Allah ❤
Allah ya qara lfy
A gaskiya baidace ayada irin wannan maganganun ba kuma tafadi sunansa,yanzu duk wanda baisan matsalar da take tsakaninsuba yasani,kuma ba asaniba ko shiga tsakaninsune akayi itadashi,malan dan allah aciga da yima mata nasiha wlh malam wasu matan susuke shiga sufita suraba mazansu da iyayensu da danginsu basama tunanin wannna uwar itace sanadin zuwansu duniya araye ko amace tasha wahala wajan renonsu har sukakai matsayin da taganshi taji zata iya zaman aure dashi
Masha Allah, may Allah bless you mallam
Malan Allah yasaka da Alkhairi Allah yakara girma
جزاكم اللّٰه خيرا
Mallam Allah ya saka da alheri shekuma Allahu ya shiryeshe amim
Allah sa ka ma Malan da alheri madallah da iruku malan
Malam Allah yasaka da alkhairi da gabatar da wnn sakon
Malam Allah yasakama da alhairi da Allah yashiryasu yayafemasa
Jazakhallah khairan
Masha Allah mal May God bless you Amin summa amin
Amin malam, Allah sa Hadiza gabon ta ji
Wallahi malam kafadi gaskiya
Allah ya saka ma malam da mafificin alkhairi ya sa su ji. Allah ya raya zuri'a ya shiryar da su shirin addinin Islama ya jikan mahaifa. Allah ya sa mu fi karfin zukatanmu
ماشاءالله يارب
Allah yahuci zuchiyarta MLM Allah yasaka maka da mafigicin alkairi duniya da lahira abin akwai tashin hankali Amma wllh matarsa taji tsoran Allah sabida inda tanasakashi yarinka bin mahaifiyarsa hanyar dai dai wllh daba hk ba Allah yahuci zuchiyarki baiwar Allah
الله يهدي يا رب العالمين
Allah ya saka da alkairi ameen, gaskiya ne malam yada alkairi shi yayi .
May Almighty Allah bless malam I'm listening from Birnin Kebbi shanga local government Gebbe Ward.
❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤
Mallam Allah ya qara lafiya da nisa kwana Mai alfani ya Allah allah yasaka da. Gidan aijana
❤❤
Allah ya biyaka da gidan Aljannah
Malam Allah yasaka maka da alkairi yakyautata bayanka yashiryamu yashirya zuri,a Baki Daya
❤❤❤
Ma sha Allah me Allah bless your
Allah ya saka da alkhairi malam
Ma Sha allah ❤
Assalamu Alaikum malam itama matar taji tsoran Allah gaskiya wannan ba haka tabarshiba kai malanm uwafa kai malan wannan baisan yanayiba.ayimasa .Addu oin karya sihiri.
14:16
@@FatimaAhmad-i2k wlh Nima dai haka na Fadi tace shekara bakwai Kinga bayan ya rabu da Matarsa ya auri wannan Abin ya fara kenan lamarinsa Yana bukatar addua sosai
Wlh nasan wannan matar har gidansa saida naje na isar da sakon malan, wallahi tana cikin damuwa sosai musamman video nan da aka yada yace Sam wlh bata san suna daukar ta ba.
Don Allah malam idan anganta a tambayeta kafin shekara bakwai dinnan datace haka yakeyi Mata dama ko kuwa Sai bayan ya auri wannan matar wlh malam a boncika sosai don akwai sharrin Mata shiga bokaye a batar da tunaninsa da wani asiri da suke cewa manta uwa ko manta Yaya Sai anyi bincike akansa sosai wlh zai iya zama shima Abin tausayi ne inhar asiri taimasa akan ya manta da kowa Sai ita Allah dai ya kyauta ya kwatosa daga sharrin mace
Ni wlh na santa har gidanta sai da naje tana cikin bakin ciki sosai
@@hafsatahmad3367 ita mahaifiyar tasa din kike magana ko matar tasa
Macha allah
To kai malam idan Ba ayadaba zaka gani har kayi nasiha
Mallam gaskiya wadanda suka Yada sun kyauta domin da basu Yada ba ba Yada zaa yi kaji ballantana kayi masu Nasha da Kai da Safran masu Jan hankali irin nk
mlm miye anfanisa Allah wadarensa uwafa akace tun da kaji tatimasa wannan furicin kasan dan asarane
Ba'ahaka don Allah
Malam Allah yasakama da alhairi da Allah yashiryasu yayafemasa