Tambayoyin Auratayya: 09 | Sheikh Aminu Ibrahim Daurawa

แชร์
ฝัง
  • เผยแพร่เมื่อ 6 ก.ย. 2024
  • Za ku iya turo naku tambayoyin zuwa ga wannan akwatun sakon namu auratayya101@gmail.com
    Ga Tambyaoyin Kamar Haka:
    1. Assalamu Alaikum warahamatullahi wabarakatuh malam
    fatan kawuni lafiya tambaya ta itace na nemi yarinya Aure
    Kuma har munyi engagement da ita Kuma kawai daga malam
    baya da wata siffar jikinta ta bayyana gareni sai Naga ba irin
    yanda nikeson abun bane kawai sai naji gabaki daya malam
    wallahi batayimin Kuma gashi har iyayena sunje anyi magana
    Kuma gaskiya daidai gwargwado kyaun da Allah subhanahu
    yabata nidai bai min ba Kuma bansan yanda zanyi awarware
    maganar malam Yaya zanyi domin malam batadai yimin
    ahaka wallahi gaskiya.
    2. Assalamualaikum warahmatullah wabarkatuh
    Da fatan kana lafiya.
    Allah yayiwa mahaifiyar mata ta rasuwa a Zuru Kebbi State.
    Kowa yasan hanyan nan bata da kyau, kowa na tsoron bi.
    Na hanata tafiya saboda hadarin hanyar amma Yan uwanta suna min
    ganin na tauye hakkinta, mamanta ta rasu bata je ba.
    Bayan an nemi na tafi tare da ita, ban yadda ba saboda nima Ina
    tsoron bin hanyan.
    Itama abin har yanzu yana damunta.
    Malam don Allah matakinda na dauka laifi ne

ความคิดเห็น • 10