DR SANI KWANGILA SUKA KARBO SHI YASA YAKE CEWA MATASAN ZANGA ZANGA BASU DA TARBIYYA NI SHEDA NE
ฝัง
- เผยแพร่เมื่อ 5 ก.ย. 2024
- Mungode da ziyartar channel dinmu tare da fatan kuna amfana da kuma jindadin channel dinmu
MUNGODE!!! MUNGODE!!! MUNGODE!!!
Kada a manta a danna alamar subscribe sannan a danna alamar kararrawar sanarwa
A shiga link dinnan na kasa dan ganin videos dinmu ayi subscribe sannan ayi like👍
👇👇👇👇👇👇👇👇👇👇👇👇👇
/ @zumuncinmutv
#zumuncinmutv #hausa #arewa #hausafilms #albarkatv1 #mubarakeeytv #arewa24 #bbchausa #albarkatv #qwaratech #sayyadidrmuniruadamkoza #karatukanmalamandariqa #murnatv #hausacomedy #mazajene #halidubuhausamiviestv #wa,azi #musulinci #almajiranci #almajiri #ibro #alinuhu #bushkido #albarkatv #adamzango #rahamasadau #zawiyyaonline #muassasatv #alminhajtv #alfaidatv #izalaonlinetv #darikartijjaniyatv #aliartwork #sunnah #zumunci #kano #sarkinkano #kannywood #professoribrahimahmadmaqari #sheikhdahirubauchi #sheikhjafarmuhamudadam #africa #asadussunnah
Masha Allah, Allah yayi maka albarka
Gaskiyane malan Allah yasaka da alkairi gaskiyane malan Allah yasaka da alkairi gaskiyane malan Allah yasaka da alkairi
This is a kind of Mallam we are looking for in our society...... say the truth, may the Almighty Allah bless you, protect you and your entire family ❤❤❤❤
Bantabaganin malamindaya burgeni kamar wannan malamiba,baida tsoro GA fadin gaskiya Allah yasakamishida alkhairi yatsareshi yakaramishi lfy
Allah ya yiwa mahaifanka rahma
Walahi malan
Allah yakawo muna sawki
Izala gidan commedy
Wallahi wallahi wallahi wannan mutumen irinsa arewa take bukata
Malam lalekai bamunapikibane allah yasa kamaka daalkairi
Ya sallam
Kai din wa, in za'a magance matsalar Al Uma sai an Gaya maka?
Ikon Allah! Amma ban taɓa sanin wannan mutumin ya ci kai ba sai yau!! Amma za ku gane a lokacin da ganewar ba za tai muku amfani ba!!!
Kaine kacikai kaida iyayenka da malamanka
Ina godiya, Allah ya saka da Alkhairi @@HabuMuhammad-dw2ny
Don Allah malam kafito ka shelantawa duniya cewa kaine jagorantar wannan zanga zangar , domin wasu sunfara cewa basusan jagororin zanga zangar
Bai ISA BA mara kunya
Masha Allah sakallahu khairan
Wannan shine zancen gaskiya ubangiji ya biyaka da gidan aljannah Allah ya tsareka amin
ماشاء الله تبارك الرحمن
Dr Sani rijiyar Ilmi dattijon kirki,ko'a saudiya yayi magana sai an karba.
Ba'a fitar da mutun daga musulunci sai dai shi ya fitar da kansa.
Ina baka shawara ka maida wadannan maganganu naka a matsayin ra'ayinka, amma in kana cewa mu, mu sai a dauka duk matasa ne suka nada ka kayi magana da yawunsu.
Don Allah a koma wurin iyaye da malamai a koyi tarbiya da ilimi.
Wannan duk yanda akayi dan shi'a ne ko kuma ɗan demokradiyya ne(Ina nufin wadanda suke karbo kwangila don rusa kasa)
Wlh wlh ban San abunda xancemaba saboda dadi Allah bamu irin wanna mlm
Malaminnan akwai yarinta a tare dashi
Yarinta da sakarci Kuma yanayin kwaikwayo da mlm Jafar Mahmood Adam Amma yana rashin da*a WA abokin Dr Jafar WATO sakarcin SA afili
Wallahi kuwa
Masha Allah, Allah ya tsare gaban ka da bayanka
Kanuna mana clip din naka zanga zangan, kana zaune guri guda kana zuga mutane suje akashe su,
Yana maganar Egypt, libiya da Sudan Amma ya fadamana Yaya suke rayuwa yanzu bayan kifar da gwamnatinsu. Dadi sukeji ko wahala suke Sha? Shin abunciki 'yan kasashen, danasani sukai ko Kuma zanga zangar ta magance matsalar su. Wannan mganar ba fasaha ko kadan
Dr sani Rijiyan lemo, kai kace a musulunci haramun ne mace ta yi mulki, amman a demokaradiya halal ne, saboda haka Binani ta yi mulki ba laifi, saboda haka zanga zanga a demokaradiya halal. Me yasa a nan kace zanga zanga haramun ne a musulunci bayan demokaradiya ake yi, a wajen ta halal ne.
Allah wadan wanda bai san inda duniys ta nufa ba.
جزاكم الله خيرا و احسن الجزء
ai sai dakai malam ba kowa wllh,
Sharudan zanga zanga 48 dakwasne dan karamin shene tunibu yasauka kawai wllh,
Gaskiya Malam Allah tsareka yakara nisan kwana Mai amfani❤❤
yanzu kaji ance zaa kamashi.ko akaimai sanmaci
Ka gama komai, Allah yasa tazama alhiri
❤❤❤❤
Allah ya karama lfy da Nisan kwn
Gaskiya daci ne da ita malam sanu da kokari
Malaman arewa 80/munafikai ne yan ci da addini ne
Allah ya albarkachi rayuwarku kaida dukkan zuri'a rka Allah ya mutuntaka
Ya Allah ubangiji ka kare wannan bawan Allah, gaskiya ta bayyana a nigeria saidai !!!muce Dr sani innalillahi wa'inna illahirraji'unna Allah ubangiji ka tona assirn duk miyagun malaman nigeria.
Allah ya ja kwana Mallam godiya muke
May Allah bless you and protect you against any evil amim.
Mallam allah ya Saka da alkayri allah ya biyaka da aljanna
Duk lokacin da malamai suke fadan magana Ana zaginsu ana musu sharri to wallahi ku kuka da kanku.
Gsky mlm Allah saka da alkhairi Kuma ya Kara ilimi Mai amfani gsky ire iren ku Nigeria ke bukata
Ya Allah ubangiji yabaka nassara kan makiya mugayen malamai irinsu .......
Allah yakare yako mafita
Amma baka da mutunci baka da kunya, Dr.Sani tsarankane. In kunfasa ka raina Allah abinda Dr yafada karyane? Mu matasan da talakawan mutanennan kirkine? Muma mugyara muzama mutanennan kirki kagani in Allah bai canzama ba.
GET OUT IDIOT YOU DON'T KNOW YOUR RIGHT
Karya suke matasanmu suna da tarbiyyah
Masha Allahu👌👌👌 kaji gaskiya tsirara ba wani boye boye🥰🥰🥰 wlh muna godiya Allah ya saka maka da mafificin alkhairi🙏🙏🙏
Wawan banza
Kai ne wawa shege da bakwason chigaba
Amma kabani mamaki, ashe baka da muttunci Dr. Sani tsarankane? Don Allah inkunfasa ka raina Allah kuma baza kuci nasaraba. Dr. Sanin karya yafada? Mumatasan da talakawan kasan mutanennan kirkine? Fadin Allah hakanan, muke dora sashin azzalumai akan azzalumai irinsu. Kuma, Allah yace baya canzama Al'umma halinda suke ciki har sai sun canza. Kufito Allah yana kallon zuciyarku.
Masha Allahu Allah ya biya ka amin
Allah yasaka da mafificin Alkhairi ya shiekh ❤❤ ❤
malm Saka da alhere
Gaskiya bakada kunya da tarbiya,Kuma cinnaman malamai gubane duk Wanda yaci said ya halakashi
U are very stupid for saying dat
ALLAH YASAKA DA ALKHAIRI
Gaskiya Malam 👍👍👍
افضل الجهاد كلمة الحق عند سلطان جائر
Dakyau Allah YABIYA
Tarbiyya da Ilmi daban saboda haka kaima tarbiyyar ce tayimaka qaranci shiyasa kake gayama dattijon malami magana katsoraci gaban ka qila wani Sai ya mareka dikda cewa Kai ba malami bane.
Malam ya fadi gaskiya
Allah ya biya
Tsinanne makaryaci, kafito kanuna ma na clip din da Dr sani ya karbi kwangila?? Sannan abubuwan da suka faru acikin zanga zangan tarbiyace??
Allah ya Saka mana wallahi 😢😭
Hassada ce take damun sa jahilin wofi
Kune jahilai shegu
Wannan bashida kunya,Dr sani gaskiya ya fadamaku.kuma duk wanda rai yayiwa dadi a bayan maishine.maganarsa sam babu Ilmi.meyasa ma yaketa magana akan Dr sani?kamar yana masa hassada ko kuma dai dan Shi'a ne?
Munji Amma munfi masu karbar Shin hancin # 16m
Kakawo shaidar kwangilar sai muyadda da Kai
Mu mun yadda saboda sauran malaman naku da suke so su hana zanga zangar daman basa qaunar Manzan Rahma Sayyadina Muhammadur Rasullah SAW kaga ai taqare musu saidai idan sun tuba sun dawo da qaunar Manzan Allah
In ka'isa ka fito zanga zanga.
Idan mun fito me zaka yi?
in mun fito kahana mu
Wannan mutumin tsinanne ne
Gaya mana abinda ya maidashi tsinanne, kai kuma ba tsinanne ba, mai albarka. Hasararre; ana fafutika sabida kiyaye mutuncinmu, kana nuna rashin kimar halittarka.
nonsense
Kaine matsiyaci inka isa kafito kafadi ra, ayinka kaima
@@muhdidris5643 idiot I don't have your TIME
Kaine de tsinanne