Auratayya 4: Irin Matar Da Ya Kamata Ka Aura

แชร์
ฝัง
  • เผยแพร่เมื่อ 23 ก.ย. 2022
  • A wannan darasin malam ya tattauna akan irin matar da mutum ya kamata ya aura, bisa doran Alkur'ani da Hadisi.
    1.An umarci mutum ya auri mace saboda dalilai kamar haka
    i.Saboda Kyawun ta.
    ii. Saboda Martabarta.
    iii.Saboda dukiyarta.
    iv.Saboda Addininta.
    Amma sai Annabi (S.A.W) yace na umarceka da ka zabi mai addini.

ความคิดเห็น • 9

  • @abdullahimaryam995
    @abdullahimaryam995 ปีที่แล้ว

    Masha Allah ♥️♥️

  • @mamanabdoulahi6159
    @mamanabdoulahi6159 ปีที่แล้ว

    Masha Allah 🤲Allah ya biya

  • @issakalawan2400
    @issakalawan2400 ปีที่แล้ว

    ma sha allah allah yasaka da alhairi

  • @khaleefa55663
    @khaleefa55663 ปีที่แล้ว

    Allah ya Saka da Alkhairi

  • @smartsuleimantech7459
    @smartsuleimantech7459 ปีที่แล้ว

    Malam Allah ya ƙara ma lafiya amin ya rabbi 🙏

  • @murtalasani469
    @murtalasani469 8 หลายเดือนก่อน

    Allah ya kara lpy

  • @Halalwood
    @Halalwood 5 หลายเดือนก่อน

    Salamun Alaykum Malam. Dan Allah a ina zamu samu karatun ka da kayi tun Muna yara Wanda kake magana akan Sabanin da Sahabbai sukayi guda 10 bayan wafatin Annabi Muhammad SAW. Dan Allah ku taimake ni da Muka min wannan zuwa wajen media team na Malam

  • @saniabdousoly9068
    @saniabdousoly9068 ปีที่แล้ว

    WA Alekum Wassalam Warhamtullah wabarkatuhu

  • @umarsquare4328
    @umarsquare4328 4 หลายเดือนก่อน

    Allah y saka da alkhairi. pls arice background waka, yana dauke hankalin kin karatun...