Auratayya 4: Irin Matar Da Ya Kamata A Aura

แชร์
ฝัง
  • เผยแพร่เมื่อ 25 ก.ย. 2022
  • A wannan darasin malam ya tattauna akan irin matar da mutum ya kamata ya aura, bisa doran Alkur'ani da Hadisi.
    1.An umarci mutum ya auri mace saboda dalilai kamar haka
    i.Saboda Kyawun ta.
    ii. Saboda Martabarta.
    iii.Saboda dukiyarta.
    iv.Saboda Addininta.
    Amma sai Annabi (S.A.W) yace na umarceka da ka zabi mai addini.

ความคิดเห็น • 6

  • @bilalomar8137
    @bilalomar8137 ปีที่แล้ว +1

    ماشاء الله

  • @harunaidris7588
    @harunaidris7588 ปีที่แล้ว +1

    Allah yakara sutura da iman

  • @alajibukar198
    @alajibukar198 ปีที่แล้ว

    Masha Allah

  • @bilalomar8137
    @bilalomar8137 ปีที่แล้ว

    الله يبارك فيك

  • @halimcyhausagirl5308
    @halimcyhausagirl5308 ปีที่แล้ว

    Du Allah ku sa mamu videos na Alwala a aikace da sallah a aikace a facebook pagen malan sabili da inason na turawa wasu mutane

  • @nassiranakar2487
    @nassiranakar2487 ปีที่แล้ว +1

    Godiya mukai