To menene laifin idan wani Malamin ya dauki wannan littafi domin ya karanta. Kuma ta yaya ma zaá yadda da fassarar Dan Darika wanda kowa ya san su a bangaren haínci da rashin gaskiya.
Mallam lawal Bai debo ruwan dafa kanshiba saidai ku Yan darika kune kuka fadi ba nauyi wallahi, kun bani kunya, in ba shiba kafin mallam Lawal yazo yayi wannan karatu saida aka sanar Kuma aka Baku layi na musamman ku Yan darika Amma abun kunya kuka kasa fitowa ku qalubalanci Mallam lawal saidai in mutum ya fito saidai yazo Yana kare Kansas abun kunya me yasa baza' kuje shafin da yayi karatun ba don kuyi mishi tahaddudi? Wallahi in nine ku daga yau na bar darika wallahi, gaskiya kun bani kunya, Allah ya sa ku gane Kai Abbas sadauki in ba tsoro ba me yasa ka kasa firowa kayi magana saidai ka dawo Nan shafin goggonku sarki Zaki, tir da halinku yan darika.
Borin kunya kaje kafara warware karatun ku da alkanawi yana binka bashi kazo nan zakai wa mutane borin kunya meyasa ranar dayayi karatun baku kira kum kalubalan ci karatun ba harfili aka baku kuje sai kananin muridan ku kuka bari kun kasa zuwa aikin banza
❤❤❤
Masha Allah
Allah ya saaka da alkhairi Sheikh.
Allah yasa mucika da imani.
Muna ta Godiya Sarki Hakan Dai-Dai ne 💯 Allah ya Qara Lafiya ya Kulamana daku 🤲🤲
Allah yakara basira malam abas
Allah ya saka da alkhairi s,y,d Abbas sadauki
MASHA ALLAHU MLM SADAUKI ALLAH YAQARAWA MALAM LAFIYA
MUNA BAYAN GASKIYA IN SHA ALLAH NAGODE SOSAI ALLAH YASAKA DA ALHERE 💪💪💪💪💪❤❤❤
Ya sallam Masha Allah
Allah ya temaka
Aslm Dan Allah a rinka sanya mana Part Part kamar 1 part 2 d/s
🤲🤲☝️🕋✅🙌😃😃😃🤲🤲☝️🤲💪
✅☝️👍🤲🕋💪😀😀😀😀👍✅
Masha Allah muna godiya
Wannan Sadauki bashi da adalci kwakwata. Har yanzu fa a muqaddima ake ta Jawahiril Maánin. Menene yake ci na baka da fadowa.
Karya fure take bata yaya
To menene laifin idan wani Malamin ya dauki wannan littafi domin ya karanta. Kuma ta yaya ma zaá yadda da fassarar Dan Darika wanda kowa ya san su a bangaren haínci da rashin gaskiya.
To lawan Ka debo ruwan dafa kanka nidai shawarata gareka lawan karka gudu
Mallam lawal Bai debo ruwan dafa kanshiba saidai ku Yan darika kune kuka fadi ba nauyi wallahi, kun bani kunya, in ba shiba kafin mallam Lawal yazo yayi wannan karatu saida aka sanar Kuma aka Baku layi na musamman ku Yan darika Amma abun kunya kuka kasa fitowa ku qalubalanci Mallam lawal saidai in mutum ya fito saidai yazo Yana kare Kansas abun kunya me yasa baza' kuje shafin da yayi karatun ba don kuyi mishi tahaddudi? Wallahi in nine ku daga yau na bar darika wallahi, gaskiya kun bani kunya, Allah ya sa ku gane Kai Abbas sadauki in ba tsoro ba me yasa ka kasa firowa kayi magana saidai ka dawo Nan shafin goggonku sarki Zaki, tir da halinku yan darika.
Yan izalla kukoma amakaranta har shekara talatine
Borin kunya kaje kafara warware karatun ku da alkanawi yana binka bashi kazo nan zakai wa mutane borin kunya meyasa ranar dayayi karatun baku kira kum kalubalan ci karatun ba harfili aka baku kuje sai kananin muridan ku kuka bari kun kasa zuwa aikin banza
Ai kamata yai yayi karatun a sarki zaki sabida Yan darika musanman irinsu abbulfathi Junaid Nasir Munir Mai barota e .t .c
Good afternoon Sarki zaki i want to call you but i dont have your number am a new person on your programme