ALLAH DAN MASOYINKA ANNABI MUHAMMAD S. A. W KA YIWA TINUBU ABUNDA YA YIWA YAN NAJERIYA SHI DA DUK SAURAN AZZALUMAN SHUWAGABANNIN NAJERIYA NA YANZU DA WADANDA SUKA GABATA. YA RABBI KA KARYA GWAMNATIN SA TA ZALUNCI KUMA KA KAWO MUNA SABUWAR GWAMNATI MAI ADALCI
Wannan ae tatsuniya ce an raba talaka da komae to amma fah har yau bakuyi nasarar rabamu da hankalin mu ba wlh bazamu yarda ba zanga zanga bb fashi wlh a sannu sae allah yayi maganin ka kae da muqarraban ka
Yanzu ne mukaqara gane batamu yakeba dan kwatakwata baiyi Magana Akan matsalar tsaro da yunwa da dawoda tallafin manfetur da wutar lantarki ba Sai shirme shirmensa yakefada -subhanalla -kaicho da gurɓatachen tsohon da muka shafe kwanaki Muna zanga-zanga yakasa sauqaqa mana
Mu anan kano ae banbancin jam'iyyar yasa kunqi bari muzauna lfy domin ko hatsaniyarda akasamu ana zargin yan jam'iyyar kune suketa tada zaune tsaye domin kawai ace ABBA yagazs kuma insha Allahu tá Allah ba takuba
YAH ALLAH DAN RAHMAR KA DAN ALBARKACIN ALKURANI MAI GIRMA YAH ALLAH KA TAR WATSA TUNUBU TARE DA DUKKAN MAGOYO YA BAYAN SA YA ALLAH DAN ALBARKACIN ANNABI MUHAMMAD SAW AMIN YA HAYYU YA KAYYUM BIJJAHI NABIYYUR RAHMATI ANNABI MUHAMMAD SAW AMIN YA ALLAH.
Mlm ahekarau yace shitalaka yaga canji akwanansa shine canji Mai kyau,Amma wan Nan tsara tsaran haka buhari yayi tayi mana akarshe bamuga komai ba na cigaba sai tsadar ryw,Kuma ko maganar tsaro da sace mutane banji yayi magaba haka maganar bude bodoji haka maganar karya dala,Allah yaimana magani
Nikam abinda ban fahimta ba, shin idan akayi batun yunwa duk wannan dogon surutai da Tinibu yayi suna da anfani ga jamaar yunwa. Kuma miye anfanin bada muhimmanci kan kwamgiloli sama samo mafita akan matsalar tsaro da yunwa. Allah dai ya kyauta.
Mudae annan saedae muce Allah yasa mudace Amma bbu wata bukata daya tamu tayankasa ma,ana talaka dukku wani tallafi suda yaransu xasucin yee bbu abunda xaexo wajen talaka
Hmmm laillai Kam kabarin y bugu Amma mu 'yankasa bahaka muke ganin ba. Miliyoyin mutanen da aka Kora daga kauyikansu ne sakamakon rashin tsaro ko Kuma wa'yanda aka karkashe,akayi garkuwa dasu ko rashin zairga zirgan da ba a iya Yi a cikin kasa sai yazama dole tare dayin shahada kan Mai zirgan zirgan zai iya dawowa India yake ko Kuma a dawo shi ko adawo da labarina ankasheshi Kuma gwamnati tayi ko inkila akan hakan shine kokatmrin kawo ci gaba saboda mu bamussn miye ci gaba ba
Duk wannan zance ne kawai, ba gaskiya ko kadan a maganar shugaba Tunibu. Kun cire tallafin mai, na wuta da ilimi. Kun ruguza naira, kun ciyo bashi kun sace kudin. Kun hana mutane tsaro ballantana mutane su koma gona su noma abincin da za su ci. Duk wadannan matakan da kuke ikirarin kun dauka, ba zai daure ba. Ku koma ku yi karatun tanatsu don kawo maslaha ga kasa kawai.
Duk matsayin da mutun yake Kai Allah ne ya bashi Kuma jarabawa ce Kuma kafin yayi wasu sunyi sungama wasu Kuma summutu suna Kai wasu bayan sungama Munfa sani dimokearadiyya mulkin 'yan ksane bawani mutun gida ba ballantana yazama sai yadda yace Kun tsaari mulkin da aka wulakanta ba a aiki dadi shidindai a inwarsa kuke fake don kuwa duk ran mu talakawa mukayi watsi dashi bani Wani Wanda zai wanzu akan mukaminsa
Karyane babu adalci acikin wannan government. Masu tsiyatsa ne kawai suke anfana da dukiyar kasarmu. Trilin tara na banza, muke cikin yunwa? Beautiful but nonsense.
Hmm Allah sarki qasata nigeria yaushe zamufita awannan quncin rayuwar Allah yasa mudace
Mu hada Kai mu kayar dashi a zabe ne kawai mafita
@@usmannasiru3794ana kayar da shugaban kasa ne? Ai sai dai ya sauuka dan kanshi KO kuma ayi juyin mulki, amma duk yanda zasuyi nasara Sun sani
ALLAH DAN MASOYINKA ANNABI MUHAMMAD S. A. W KA YIWA TINUBU ABUNDA YA YIWA YAN NAJERIYA SHI DA DUK SAURAN AZZALUMAN SHUWAGABANNIN NAJERIYA NA YANZU DA WADANDA SUKA GABATA.
YA RABBI KA KARYA GWAMNATIN SA TA ZALUNCI KUMA KA KAWO MUNA SABUWAR GWAMNATI MAI ADALCI
Amin Dan uwa
Wannan jawabi yayi❤
Allah ya kawo karshen mulkinku da gaggawa
Allah ga bawanka nan tunubu allah kafimu sonshi ka karbi abunka yaaa allah😊😊
😂😂😂😂
Wannan tatsuniyan tayi dadi kwarai da gaskiye. Allah sarki kasa ta. Ya rabbi kafiddamu cikin wannan kangin
Hmm Shawarar Da Zanbawa Yan Uwana Mudangana Mubarwa ALLAH Komai Amma Sam Baiyi Magana Akan Abunda Yadamemuba.
Allah ga bayinka Allah Kasan halin da muki ciki Allah ka kawomana karshin wahala
Wannan ae tatsuniya ce an raba talaka da komae to amma fah har yau bakuyi nasarar rabamu da hankalin mu ba wlh bazamu yarda ba zanga zanga bb fashi wlh a sannu sae allah yayi maganin ka kae da muqarraban ka
Hmm!! Allah dae ya isar muna.
Gsky wnnn tsohon shege ne Allah ya tsinewa gwmmantin Kah albarka Dan shegeya azzalumi munafuki jaki dakiki Wawa kazami Dan kazama
Sai a hankali
@@SILENTSACRIFICE-yq8yx wnnn fah yakamata mu talakawa mucire tsoro mufito kawai sbd idan bamu kwatarwa kawunan mu Yan ci bah wnnn shuwagabani bazasu iya bah shegu azzalumai
Allah ya kawo mana qarshen wannan banzar qwamnati azzaluma
Mtwsssss aykin banxa
Yanzu ne mukaqara gane batamu yakeba dan kwatakwata baiyi Magana Akan matsalar tsaro da yunwa da dawoda tallafin manfetur da wutar lantarki ba Sai shirme shirmensa yakefada -subhanalla -kaicho da gurɓatachen tsohon da muka shafe kwanaki Muna zanga-zanga yakasa sauqaqa mana
Insha allah dokkaku allah bazabari kuji dadin rayuwarku insha allah
اللهم صل وسلم وبارك على سيدنا محمد وعلى آله وصحبه وسلم تسليما كثيرا
Ya Allah ka cecemu kuma ka agajemu😢😢😢😢
Da man mufada musu cewa se ance allah ya annabi shine samun sauki a kasan na allah ya duba lamarin kasan nan namu
Allah wadaranka tunnbo shikenan bayanin
Allah yatsinewa Mai karya 😢😢😢😢
Ameen 😂😂😂😂
Allah yasa hakan shugaba kasa
Allah sarki.
Mu anan kano ae banbancin jam'iyyar yasa kunqi bari muzauna lfy domin ko hatsaniyarda akasamu ana zargin yan jam'iyyar kune suketa tada zaune tsaye domin kawai ace ABBA yagazs kuma insha Allahu tá Allah ba takuba
Saboda ku jahilai ne
ya allah ka isamana
Allah kayi mana maganin wadannan shuwagabanni Yan iska
Allah sarki talakawan ƙasata 😭 muddin bamu hankalta muka koma zaɓen cancanta ba to wahala yenzu a ka fara
Allah ya kyauta
YAH ALLAH DAN RAHMAR KA DAN ALBARKACIN ALKURANI MAI GIRMA YAH ALLAH KA TAR WATSA TUNUBU TARE DA DUKKAN MAGOYO YA BAYAN SA YA ALLAH DAN ALBARKACIN ANNABI MUHAMMAD SAW AMIN YA HAYYU YA KAYYUM BIJJAHI NABIYYUR RAHMATI ANNABI MUHAMMAD SAW AMIN YA ALLAH.
Mlm ahekarau yace shitalaka yaga canji akwanansa shine canji Mai kyau,Amma wan Nan tsara tsaran haka buhari yayi tayi mana akarshe bamuga komai ba na cigaba sai tsadar ryw,Kuma ko maganar tsaro da sace mutane banji yayi magaba haka maganar bude bodoji haka maganar karya dala,Allah yaimana magani
Allah yasaka mana,yakawo mana mafita
Haƙiƙa in haka ne ƙudirinka ba romon baka ba to ƙudirin ka mai kyaune. Allah yasa abin da ka faɗa har zuciyarka haka yake. Allah ya mana muwafaqa
Allah ya gafarta mana
Tunumbu kai azzalumin sugabane allah yakarya shugaban cinku
ameen summer ameen
Allah yasa mudace amma abinda zai fada kena
Zanga zanga no going back
Wato lallai abin nan babu sauƙi,har yanzu aganinsu yaudara itace mafita agaresu, ya Allah ka kawo mana ɗauki
Ya Allah mun tuba ka yafe mana,
Ya Mai amsa kiran wanda yake cikin damuwa idan ya kirashi.
Ya Allah ka isar mana akan wannan azzalumin bawa naka.
Yan arewa mu farka babu maganar tsaron arewa.
banji inda tinibuo yayi maganar tsaruo ariwa
Gaskiya sauraro da nabata lokacina nayi Allahya,isah
Wallahi Kam
tsohon nan dan yaudarane wlh
Kada wanda ya saurari wanna tatsuniyar tashi zanga-zanga no going back
In Sha Allahu zamu bada hadinkai Amma kar amanta da alkawuran mu bayan munjanye Allah yayi mana jagora
Wawa 😢😢😢
Jaki ba
Allah yabamu zaman lafiya a Nigerian, yanamu ikon gyara halanyenmu.
Mutominna yaiya badalaabari
Tinubu Allah yastinema
Allah yasakawa marubucin littafin shugaban qasa tunubu da allkairi
Wlh duk ba Mai tallafin Mai kayi ba bazamu daina zanga zanga ba
Allah ya isarmu wlh
Wallahi kamar littafin Magana jari nake ji ake karanta min.
Allah ya kyauta
Allah kayi mana maganin wannan zaluncin
Hakama rushe darajar Naira take kawo cibaya ga kasa da alummah
Wandama yarubutamasa Allah yatsinemasa
Allah yaisa Tsakaninmu dakai mugun tsoho kawai 😢
Wllh mutumin Nan baisan maiyakeyiba Bashugaba nakwarai bane
Nikam abinda ban fahimta ba, shin idan akayi batun yunwa duk wannan dogon surutai da Tinibu yayi suna da anfani ga jamaar yunwa. Kuma miye anfanin bada muhimmanci kan kwamgiloli sama samo mafita akan matsalar tsaro da yunwa. Allah dai ya kyauta.
Mudae annan saedae muce Allah yasa mudace Amma bbu wata bukata daya tamu tayankasa ma,ana talaka dukku wani tallafi suda yaransu xasucin yee bbu abunda xaexo wajen talaka
❤❤❤❤❤❤
Allah yabada ikun gabatarwa Ameen ya Allah
(ALLAH) ya,isa
To ai wanan labari kawai yazo yabamu nabanza da wufi bukatarmu ko daya bata biyaba
Kaji wawa irinku ne bariyan kayan mutane a wurin zanga zanga
Hmmm wannanfa bashida tausayi ko kadan
ALLAH YA BAKA IKON CIKA ALKAWARI KUMA HARAJI DA KA CIRE NA ABUNCI ALLAH YASA YA SAKKO SHINKA FA TA DAWO 40K DA SAURANSU
Baba A Dawo da Tallafin Man petir
Allah ya sakamana
Wllh 😢
Ok so.........
Mubamada bukatar ka kuma
Kasauka daga kujerar mulkin kasarnan kawai,asake zabe.
Wannan jawabin kanzan kuregene wanda munshajin irinsa tun abaya.
Aikin banxa kawai
Wllh kuwa
Allah ya isa da kyar nasamu kudin data ta
Mdlh Allah ya albarkaci kasarmu 9j dakuma ahalinta saidai Wani gudun bahanzare ba haryau shugaba baitaba indai yakiwa Yan 9j ciyoba gami dahakin dasuki ciki narashin tsaro idan Kuma daza aduba kamar banwani issue dayafi wannan kowani faren ciki akansamuni yayi da aki zauni lfy zaman lfy kangabani abisa komi
gaskiya mafita itace coup ko revaluation..Allah ka zaba mana mafi alheri
But solution should b the conclusion
Karya yakeyi siyasace karara
Maganar banza kawaii 😏 ba-ayita tsaro ba🙆🙆
Kai malan adawo mana da subsidy kawaye
Hmmm laillai Kam kabarin y bugu Amma mu 'yankasa bahaka muke ganin ba.
Miliyoyin mutanen da aka Kora daga kauyikansu ne sakamakon rashin tsaro ko Kuma wa'yanda aka karkashe,akayi garkuwa dasu ko rashin zairga zirgan da ba a iya Yi a cikin kasa sai yazama dole tare dayin shahada kan Mai zirgan zirgan zai iya dawowa India yake ko Kuma a dawo shi ko adawo da labarina ankasheshi
Kuma gwamnati tayi ko inkila akan hakan shine kokatmrin kawo ci gaba saboda mu bamussn miye ci gaba ba
Duk wannan zance ne kawai, ba gaskiya ko kadan a maganar shugaba Tunibu. Kun cire tallafin mai, na wuta da ilimi. Kun ruguza naira, kun ciyo bashi kun sace kudin. Kun hana mutane tsaro ballantana mutane su koma gona su noma abincin da za su ci. Duk wadannan matakan da kuke ikirarin kun dauka, ba zai daure ba. Ku koma ku yi karatun tanatsu don kawo maslaha ga kasa kawai.
He is just making an explanation on State of the nation
Tinubu karya ne yakefada a Nigeria fa
Bbu maganar tsaron arewa
Allah kayi muna mafita.
Wannan jawabin nakan da za'ayi duka ai da Kasa ta dau saiti
All
Baba jagan ya manta da zaman lafiya mutanen arewa ne halan.
Bamu Gamsu ba
Hmm yo dan siyasane fa yake magana babu yarda saidai saka ido🙄😳
Dan daqiqiya kawai, wai a ina aka rubutomasa wannan novel din ? 😂 shi dai wlh bazai iya ba Azzalumai kawai
Duk matsayin da mutun yake Kai Allah ne ya bashi Kuma jarabawa ce Kuma kafin yayi wasu sunyi sungama wasu Kuma summutu suna Kai wasu bayan sungama
Munfa sani dimokearadiyya mulkin 'yan ksane bawani mutun gida ba ballantana yazama sai yadda yace
Kun tsaari mulkin da aka wulakanta ba a aiki dadi shidindai a inwarsa kuke fake don kuwa duk ran mu talakawa mukayi watsi dashi bani Wani Wanda zai wanzu akan mukaminsa
Hmmm KUNNUWAMMU YASABA DAJIN IRIN WUDANNA KALAMAN YAUDARAR ZANGA ZANGA YANZU MUKAFARA SAURA ZANGA ZANGA (((PLANT( B))) tundra muyi ZANGA ZANGA PLANT ( A )👈
Mayau darine
Karyayake Dan wahala
Why tinubu day lier like this don't have fair of god after you park Nigeria to your family and house of rep's
Baice komai game da tsaro ba!
Jawabin cire talafin Mai bai kai minutes 5 ba Amma tatsuniya minutes 20 hmmm
Wannan fa bai shirya gyara Nigeria kawai ya sauƙa bamayi
babu hakuri bauzuri yakare
😂😂😂😂😂😂😂😂😂😂😂😂😂😂😂😂😂😂😂😂
Ar
Wannan shiyadama
Mu har yanzu ba a fadi matsalarmuba saboda rashin staro kedamunmu,batsadar rayuwaba
Karyane babu adalci acikin wannan government. Masu tsiyatsa ne kawai suke anfana da dukiyar kasarmu. Trilin tara na banza, muke cikin yunwa? Beautiful but nonsense.
Kufada masa ba'afara kanfen din 2027 ba dan wannan baishafi matsalolinmuba