Dr Jamil jzkh bil khair 🎉❤ Allah ya shiga lamarin malaman mu,yasa su gane su tsaida zuciyar su akan gaskiya da gudun duniya,dan wannan shine matsalar 🙏🙏🙏
Allah Ya Kara tsare dr idris da daliban sa a duk inda suke 🤲malam afakallah Allah ya fito dashi cikin amincin sa,ya tsare masa imanin sa da lfyr sa,ya mayar masa kaffara. Muna tare daku 100 percent 🎉❤
IN DA MALLAM IDDRIS YA NA DA BANBAN JIKI HADE DA FARIN FAATA TOH DA WAAWAAYE SUN SAUSAUTA AGUN YI MA SA WAAWANCI. AI MALLAM IDDRIS BA KARAMIN MAALAMI BA NE, BA ABIN RAINAAWA BA NE; BILLAAHIL AZIYM SHAIKH TAHIRU BAUCHI BAI FI SHI SANI MUSULUNCI BA, BILLAAHIL AZIYM MAALAM IDRIYS BA PHD BANZA BA NE. ALLA YA KIYAAYE MU DA KAUYANCIN-ADDIYNI. BAABU WANI MATAASHIN AHLUSUNNAH DA KE KIRAN SUWNAN SHAIKH TAAHIRU BAUCI YA ZAAGE SHI KAMAN I'ANDA WANNAN DAN KUIKUYON KE KIRAN SUWNAN MALLAM IDRIYS YA YI ASHAR DA KAZAFI. MALLAM IDDRIS BA KARAMIN MAALAMI BA NE, BA ABIN RAINAAWA BA NE; BILLAAHIL AZIYM SHAIKH TAHIRU BAUCHI BAI FI SHI SANI MUSULUNCI BA, BILLAAHIL AZIYM MAALAM IDRIYS BA PHD BANZA BA NE.
Kana Da'awar Addini Amma Bakasan Maye Hujja ba,Sunan k'arya "K'arya"Iowa yake Goyon Bayanta,Mu Ina Ruwanmu da wasu Malamanku Na Bauchi,Manhajin Sunna Shi ne Shiriya Dan wani Malami chan A Bauchi Ba Hujja bane
Wannan Jamilun ashe Wawa ne, sbda Dr. Idris kake wannan shirmen batun, banda rashin gane ilimi banda wawanci abinda ka sani na Ilimi Shekaru 10 da suka wuce da fahimtar aka a matsala shikenan har bayan wadannan shekaru baka kara ilimi ba baka kara sanin wasu fahimtocinba
Allah ya taimaki Dr jamilu da Dr idris Abdul azizi bauci da ga charrin masu charri
Dr Jamil jzkh bil khair 🎉❤
Allah ya shiga lamarin malaman mu,yasa su gane su tsaida zuciyar su akan gaskiya da gudun duniya,dan wannan shine matsalar 🙏🙏🙏
Jazakallah bi khair
Lake Father lake Son! Dr Jamil Allah karo basira
Allah Ya Kara tsare dr idris da daliban sa a duk inda suke 🤲malam afakallah Allah ya fito dashi cikin amincin sa,ya tsare masa imanin sa da lfyr sa,ya mayar masa kaffara.
Muna tare daku 100 percent 🎉❤
WAAWAAYE NE KAWAI. MALLAM JAMILU WAZIRI KU FITA HARKAN MUNAAFURCIN SU KU CI GABA DA YAAKAN RASHIN DEDE KO DA KU NE KU KA YI(SUWRATUL AN'AAM 159)
Gaskiya Alhamdulillah,ko yanzu malam ya bar dalibai masu mutunci.
Koure kilbaramNIGRE 🌴🌹🌴
Dr djamilu Allah ya kara ilimi amin
Malam jamilu Allah yasa muwanye lafiya
❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤
Allah ya Saka da alkhairi Dr Jamil.
Magajin malan
Macha Allah
Dr Idris ya tafi ache yana nan
Allah ya biya De hamil
Wawa banza
Ku duka kugadi dr jaki ...yayi dai dai
IN DA MALLAM IDDRIS YA NA DA BANBAN JIKI HADE DA FARIN FAATA TOH DA WAAWAAYE SUN SAUSAUTA AGUN YI MA SA WAAWANCI. AI MALLAM IDDRIS BA KARAMIN MAALAMI BA NE, BA ABIN RAINAAWA BA NE; BILLAAHIL AZIYM SHAIKH TAHIRU BAUCHI BAI FI SHI SANI MUSULUNCI BA, BILLAAHIL AZIYM MAALAM IDRIYS BA PHD BANZA BA NE. ALLA YA KIYAAYE MU DA KAUYANCIN-ADDIYNI. BAABU WANI MATAASHIN AHLUSUNNAH DA KE KIRAN SUWNAN SHAIKH TAAHIRU BAUCI YA ZAAGE SHI KAMAN I'ANDA WANNAN DAN KUIKUYON KE KIRAN SUWNAN MALLAM IDRIYS YA YI ASHAR DA KAZAFI. MALLAM IDDRIS BA KARAMIN MAALAMI BA NE, BA ABIN RAINAAWA BA NE; BILLAAHIL AZIYM SHAIKH TAHIRU BAUCHI BAI FI SHI SANI MUSULUNCI BA, BILLAAHIL AZIYM MAALAM IDRIYS BA PHD BANZA BA NE.
Gaakiya ku yan dutsen tanshi mugayen jahilai wlh mahassada, fantami yayi gaba saidai bakin ciki yakasheku,
Wan nan tanshi kukam kunshi uku
Munafirci zanla da ga gano idanuwasu...wanna a masayi karatun...
Yanzu Fisabilillah Malam Jamilu what is the meaning of this??
An dan yanke masa farko check rigasa tv news to understand
WAAWAAYE NE KAWAI. MALLAM JAMILU WAZIRI KU FITA HARKAN MUNAAFURCIN SU KU CI GABA DA YAAKAN RASHIN DEDE KO DA KU NE KU KA YI(SUWRATUL AN'AAM 159)
WAAWAAYE NE KAWAI. MALLAM JAMILU WAZIRI KU FITA HARKAN MUNAAFURCIN SU KU CI GABA DA YAAKAN RASHIN DEDE KO DA KU NE KU KA YI(SUWRATUL AN'AAM 159)
Kana Da'awar Addini Amma Bakasan Maye Hujja ba,Sunan k'arya "K'arya"Iowa yake Goyon Bayanta,Mu Ina Ruwanmu da wasu Malamanku Na Bauchi,Manhajin Sunna Shi ne Shiriya Dan wani Malami chan A Bauchi Ba Hujja bane
Dan uwa wallahi ahlu sunnah Nigeria Kuna Ban soro
Asha malam kaji tsoron Allah maqotanku plateau ana zubar da jinin musulmi kayi shiru kana nan kana sukan Yan uwanka musulmi Allah ya shirye mu ameen
In bakasan abunda zakacé to Kay shiru
@@user-ns9ee1vs7p ok Allah ya Tai maka ameen
Wannan Jamilun ashe Wawa ne, sbda Dr. Idris kake wannan shirmen batun, banda rashin gane ilimi banda wawanci abinda ka sani na Ilimi Shekaru 10 da suka wuce da fahimtar aka a matsala shikenan har bayan wadannan shekaru baka kara ilimi ba baka kara sanin wasu fahimtocinba
Hasada Kenan
Yanzu wanan fajiri zindiki zaiyi magana akan addini gaskiya akoy matsala sosai
In fajiri né Kay kuma khafiry ko?
Wae me kukeso ku tayar ne? Kuje kuji da kanku su wadannan malaman da kake irgowa bazasu kulaka ba.
Ana tinawa ne dan mu gara gane gaskiyar matsalar,ba dan fitina ba,gaskiya ne akwai matsala a malaman mu,Allah ya shiga lamarin maluman mu.
Saboda makiyin annabi saw kazo kana shirmé bakawarijé banza mahaoukaci zindiki
Allah yana jiran ku
Fatamin miye ma anan kin annabi ? Wawa dakai kune makiyan annabi yan iska
@@user-ns9ee1vs7p haba dan izala. Incha Allah bazan fargaba a gaban Allah saboda Na rike Wanda Allah yake. Alfahari dashi annabi saw Kenan