IDON MIKIYA 8 JULY 2024

แชร์
ฝัง
  • เผยแพร่เมื่อ 7 ก.ค. 2024

ความคิดเห็น • 23

  • @Chamaki-qb9eu
    @Chamaki-qb9eu 11 วันที่ผ่านมา

    Vive l'A.e.s🇳🇪🇧🇫🇲🇱❤️❤️💪💪💪

  • @user-yz7lv4qv3h
    @user-yz7lv4qv3h 13 วันที่ผ่านมา +2

    Gaskiya wannan abun kunyar da gwammanatin tarayya tabaiyana abun bantakaici ne sosai

  • @Chamaki-qb9eu
    @Chamaki-qb9eu 11 วันที่ผ่านมา

    Ubangiji Allah ya tsinema majilistar dunkin duniya Amin summa Amin harmada kukanku

  • @AminuAbubakar-f7v
    @AminuAbubakar-f7v 13 วันที่ผ่านมา +3

    😂😂❤❤❤😂🎉😢

  • @muhammadsanimuhammadmuhamm1338
    @muhammadsanimuhammadmuhamm1338 13 วันที่ผ่านมา

    Up up

  • @yahuzamuhammad359
    @yahuzamuhammad359 13 วันที่ผ่านมา +1

    Gaskiya gwamnati ta kasa.

  • @assoumanadjaoiri8407
    @assoumanadjaoiri8407 10 วันที่ผ่านมา

    Ala yawaduo wawaye

  • @faraatech6486
    @faraatech6486 12 วันที่ผ่านมา

    Walahi kunjikunya

  • @iliyasuusman8358
    @iliyasuusman8358 13 วันที่ผ่านมา

    Wannan shirin bana missing. Ina ganin ya kamata kuyi shiri akan matsin da daliban Nigeria ke fuskanta akashen waje sabida hwaduwa kudaden Nigeria. Me zai hana kudaden da ake kashewa dalibai asio kayan bincike, a inganta jami'o in mu. Wlh abin kunya ne idan ka shiga dakunan bincike jami'ar Nigeria. Shin ina anfanin fita waje amma muna kashe namu jami'oi

  • @DanMani-xq3on
    @DanMani-xq3on 13 วันที่ผ่านมา

    Munagadi ikon Allah.

  • @MuhammadBello-cw3bx
    @MuhammadBello-cw3bx 13 วันที่ผ่านมา

    Allah ya ya tsayamina

  • @SalissouIssa-pn9zi
    @SalissouIssa-pn9zi 13 วันที่ผ่านมา

    Kudai akwai munafukai,

  • @mamansaadu5475
    @mamansaadu5475 13 วันที่ผ่านมา

    Kuji tsoron Allah zaku mutu 😂😂😂😂😂😂😂😂

  • @mamansaadu5475
    @mamansaadu5475 13 วันที่ผ่านมา

    Baba badai DEMOCARADIYA irin tana negeria 😂😂😂😂😂😂😂😂😂To To Allah yasa mudace amma anji kunya wlh

  • @idrisumar7314
    @idrisumar7314 13 วันที่ผ่านมา

    Umar faruk yakamata kuyi programme akan embassies na nigeria a kasashen waje wallahi wallahi embassies sunacikin kunci babu kudi yin komai balle biyan salaries yau wata 9 sunazaube basuda komai gwamnati nigeria yakamata suturawa embassies kudin biyansu salaries

    • @muhammadaliyu3655
      @muhammadaliyu3655 13 วันที่ผ่านมา +2

      Allah dai ya kyauta Allah Ka bamu mafitan alkhairi

    • @nuramurtala7759
      @nuramurtala7759 13 วันที่ผ่านมา

      Ameen Ya Hayyu Ya Qayyum da dukkan Musulmi ​@@muhammadaliyu3655

    • @SulaimanMuhammad-os6di
      @SulaimanMuhammad-os6di 13 วันที่ผ่านมา

      Allah yasan karaten kurma