Ahanashi wa azi sododa yafadi gaskiya, Bello yabo bajihilibane kowa yasani, Allah yakara mana kai malam bello yabo, Tamutu bata allah bane, Allah yakara ka
Kai malan babu Wanda ya isa ya tsayar da fatawar bello yabo, kaida kaje madina da takardun bogi azalumi kawai Wanda ko sana'ar kwarai baka yi ba sai sata da zalunci a makka
Shiek Sabina yafika? Ko sabida Kai mlmin kwabnatine? Ko Kai masoracene ko kanayi da rufa'i ya aikamaka da envelope. Allah ya Kara wa bello yabo sakoto lfy. But u mlman gwabnati Allah ya tauna asirinko.
Chimen banza kai kaje kahachi wa azi ;dan awtan fadawan sarki da gvment.ire irenku ne illimi za ya kafa hujja daku a ranar karche saboda baku aiki da chi.
Kai malan babu Wanda ya isa ya tsayar da fatawar bello yabo, kaida kaje madina da takardun bogi azalumi kawai Wanda ko sana'ar kwarai baka yi ba sai sata da zalunci a makka
Allah ya kiyaye malan bello yabo amine
Allah ya baka lagfiya
Amma yau na tabbatar da Sheikh Maikwano Mahaukachi ne, Wawa, Wanda hassada ta chikawa zuciya
Hahahaha idan mutum yanaso yayi suna saiya Nemo waye ALLAH ya daukaka saiya dinga sukanshi Wallahi Bello yabo ya wuce da saninka tako ina
Belo yabo yafi aubanka dan hasada
Duk me waaxi saboda Allah Allah yabiyashi
Allah yasawake malam Allah yashiryeka Allah wadaran naka yalalace
Allah yashiryeka malamin gobnati
Allah ya kyauta amma Allah wadaran naka ya lalaçe
Gaskiya mlm Allah yabaka lafiya gashi kakwana 2 amma kanada ciwan haasada Kay Allah sauka
Bello Yabofa naji ance ya taba yin hauka!
ya Allah ka karima malm bello yabo
Allaah yashiyeka Malamin gwwbnati
Ta, Allah batakaba, anyida, mun hakura, ba zamu yarda arika wulakantamana malamaiba, Allah, ya tsaremana malaman kwarai
Ahanashi wa azi sododa yafadi gaskiya, Bello yabo bajihilibane kowa yasani, Allah yakara mana kai malam bello yabo, Tamutu bata allah bane, Allah yakara ka
Allah kyauta wannan al amarise addu a kowaganiyake shine megaskiya Allah hadakanmusulmi Ameen
Aman anji kumya da bello yabo kake magana dan yafadi gaskiya.malam kasan abinda akeyi saudia
Inafayasani tallafin dasaudiyatake badawa gwamnatinnaheriya bata badawa saidai takubkumi da azabtarwa dacinzarafi allahya isamalam ballo kacigabada fadargaskuya kadakafasa
Matsiyaci da ga ji kasan wannan yabon Kai ne
Allah ya shirye kah
Kai malan babu Wanda ya isa ya tsayar da fatawar bello yabo, kaida kaje madina da takardun bogi azalumi kawai Wanda ko sana'ar kwarai baka yi ba sai sata da zalunci a makka
Kenan kana goyon baya MBS makiyin Allah
Su kuma ance baza su iya ba ko
Wlh me kwano dan'hassadane ai se kaje kahanashi hm bello yabo yariga yawuce inda kaketinani wai dazakace se mutum yanada certificate zeyi wa'azi hm dahaka akeyi dayanzu kaikanka kafi haka tabewa inde samun shiga kakeso agurin gwamnati hmmm
Hauka ko bori ko kwangilan gomnati kachi
in kayi awa biyu kana waya da dan uwanka musulmi sai kadawo kana bayyanawa duniya meye ribar ka
Shiek Sabina yafika? Ko sabida Kai mlmin kwabnatine? Ko Kai masoracene ko kanayi da rufa'i ya aikamaka da envelope. Allah ya Kara wa bello yabo sakoto lfy. But u mlman gwabnati Allah ya tauna asirinko.
Malamin gwamna tine fa
Chimen banza kai kaje kahachi wa azi ;dan awtan fadawan sarki da gvment.ire irenku ne illimi za ya kafa hujja daku a ranar karche saboda baku aiki da chi.
Waidama har malamai suna hasada ya Allah yaka tsaremu kenan shuwagabanni kosuna ba dai daiba hakelesu sucigaba?
Allah ya waddaran naka ya laalce
AMEEEN wlh
Kai Karan gwumnati
Wannan yasha kwaya ne
SAI KAJI KA KAMASHI JAKI KAWAI AI DAMA MUNSAN DAIRINKU MANAFUKAN SARARI
Wawa jahili Bakada ilimi jaki
Hahahahah wai yanada certificate din wa'azi, Abun daria. ALLAH ya rabamu da son zuciya
Mantada dan shirme wawanchi Allah ya tona asirinku munafiqay
Fadi Alheri ko kayi shuru 🤐🤫 Allah yasa mu dace
hhhhhhh yau da wani dan dariqa ne yayi haka kaf da kaji abubuwa wai shi hadda certificate gareshi
Mallam ka lalace da yawa
Wllh kuwa
Abin dariya
Saboda yafadi gaskiya Koh ? Ai kafoshi banna saboda bakuson gaskiya mallaman gwannati kawai bakuftowa kugamasu gaskiya ,inhar Wanda yabata yasancewa har cikin ranshi yahana musulmi zuwa massallaci dalilin kada cuta takamasune ,mezaidamar dashi ga bakar adduar da mallam yayimasa domin kuwa bazata kamashiba,sannan Makkah dakake fadi nayi imani daace yanzu sahabbai zasu dawo wallahi sai sun yakesu dalili kuwa basu tsoron Allah America suke tsoro ,saboda baadadeba dasuka roki America tataimakesu,sai kagayamuna inda ankace musulmi yaroki kafiri yafiya,sunzo suncanza muna addini suna sallah warware sabuda cutar da anka kirkira araba musulmi bautar ubangiji inhar akwai wannan zaa roka sauki shine Allah toh gasu gashi dasunroka da anamsa Amma sukace aa wai susuna tsoron cuta kada takamsu saboda haka kasake tunani mallam,inhar dagaske kake kajekayima mallam waazimana,bakazo kanyin abun dake kukan yanayi, Allah shiryamu,yabamu shuwagabanni nagari domin yanzu kam inaiyacewa sunyimuna karanci
Todamazazaisa saudiyabaisan mameyakeyiba kurabudashi yakaratada hassada tokanamaganar kurkukuto sokakeyi asashi kenanko to ayimugani tundafadar gaskiya tayikaranci to aikowayasa da isabito rifai anazigaka kotokayi ahankali
Ai kaji matsalar. Ka taba Malan Bello ka ja wa kan ka raddi hadda na keta haddi. Malan Ballo ai raddin shi baya da kyau. 😂😂
Maganar banza😏😏😏
Please kowa yayi dislike 👎 this video
Kai malan babu Wanda ya isa ya tsayar da fatawar bello yabo, kaida kaje madina da takardun bogi azalumi kawai Wanda ko sana'ar kwarai baka yi ba sai sata da zalunci a makka
Matsiyaci da ga ji kasan wannan yabon Kai ne