Jazaka-Allah Khairan Sheikh Abu-Aisha. Yanzu ya kara fitowa fili maikwano ya nada hassada da kiyaya ga malamai, musamman na sunnah. Ni wallahi tausayin mabiyan sa ni ke. Maikwano na daya daga cikin makaryatan malamai a Nigeria. Ba shi da mutunci ga kwadayi. Kuma duk kokarin sai ya shiga sahun malamai don gwamnati ta san shi ya tutura sai haushi ya ke yi da bambadanchi gurin ya'nsiyasa, amma haryanzu muryar sa bata wuce Zamfara ba. Maikwano da hassada zai mutu idan bai tubaba. Allah Ya shiryar da shi.
Hassadadei batayi ranaba Allah karabamu da taɓewa duk duniya bawani dan siyasa da zamu ga girmansa akan malamin addini kuma na sunna yo to ɗagutu zamuyiwa ɗa'a da biyayya kamar gomnatin Muslunci da ke ɗabbaƙa shari'ar Allah ɗari bisa ɗari wannan mai kwano Babu shakka akwai hassada da son zuciya taredashi Allah ta'ala muke roƙo da ya shirya shi akan daidai wannan halin nasa ba kyau anyi sulhu sannan kazo da wata husuma Allah ya shirya
Gaskiya Mallam Mai Kwano ka fadi gaskiya. Mallam Daurawa ya na da rashin kunya a fakaice, amma sai mutum ya lura zai gane. Kuma wallahi, Abba Gida-Gida ya fi Daurawa halin mutunci da dattako.
Shahararsa allah ne ba gwamnatiba koma karatun alqur ani ya zama silar abinda malam yake magana akai ikon allah ne da karatun alqur ani allah yasa mudace allah kara mana son annabi ❤s❤a❤w❤ amin
Ni Banga laifin Sheikh Aminu Daurawa ba akan aje aiki da ya yi, domin shi Dan Siyasa da Siyasa haka ta gada, sai dai idan shi Malam Mai Kwano bai fahimci hakan ba. Akwai buKatar malaman mu na Salafiyya su daina yaudarar Amawa da cewa masu karkata zuwa Aqidar Ikhwan kamar su ba ahlul Sunnah ba ne, bal ma Yan uwa Musulmi na Qasar Masar da na sani sun ma fi kusaci da ayyukan Sahabbai da mutanen kirki. Allah Ya raba mu da ta malamai.
Allah ya sakawa malam Bello Yabo da ya haska mana waye wannan kwanon. Tun ran gini tun ran zane. Haka ya tahi madina da takardun jabu aka gano shi akayi watsi da shi a Inda akayi madalla da su professor mansur sokoto, da su Prof Muhammad Sani R/Lemo suka kai intaha. Hassadar ka itace zata kasheka.
Allah yabamu ikon yin adalci a komai na rayuwa ya cire mana son zuciya da maganar son rai komai muyi dumin allah muyi koma adalci ta fanin magana da dik abubuwanda suka shafi rayuwa allah ya kara mana son annabi ❤s❤a❤w❤ amin
Mai yasa tun lokacin da Abun yafaru mai kwno baiyi magana sai yanzu saboda yana son ya batawa jahilai hankali ata kace nace aga laifin asheikh daurawa ta Wallahi ni sheikh daurawa yafimun tununbu bama Abba ba
Allah Sarki Ya Allah Shir Yar Da Malam Sa idu Mai Kwanu Itakillaha Hasbunallahu Wani Imal Wakil 🤲🤲🙏🙏
Nifa mutunchin sheikh daurawa yafimun na Abba gida gida dama shi mai kwno Allah yaraba muda hassada da son zuciya
Agaskia Malan mai kwano baisangirman malantaba.shiyasa Abba shiayasan girman malanta shiyasa ya dawo da daourawa Allah ya kewta
Gaskiya wannan mutumin Allah kare Muslimai daga sharrin shi
Narantse da Allah Nafi kaunar Sheikh Daurawa da Abba
Wallahi hasadace GA sheikh Dawurawa
Abu Aicha Allah yasakama da Alkhairi saboda kana fadar gaskiya zala 100%
Nagode shiekh Mae kwano ❤
Jazaka-Allah Khairan Sheikh Abu-Aisha. Yanzu ya kara fitowa fili maikwano ya nada hassada da kiyaya ga malamai, musamman na sunnah. Ni wallahi tausayin mabiyan sa ni ke. Maikwano na daya daga cikin makaryatan malamai a Nigeria. Ba shi da mutunci ga kwadayi. Kuma duk kokarin sai ya shiga sahun malamai don gwamnati ta san shi ya tutura sai haushi ya ke yi da bambadanchi gurin ya'nsiyasa, amma haryanzu muryar sa bata wuce Zamfara ba. Maikwano da hassada zai mutu idan bai tubaba. Allah Ya shiryar da shi.
Hassadadei batayi ranaba Allah karabamu da taɓewa duk duniya bawani dan siyasa da zamu ga girmansa akan malamin addini kuma na sunna yo to ɗagutu zamuyiwa ɗa'a da biyayya kamar gomnatin Muslunci da ke ɗabbaƙa shari'ar Allah ɗari bisa ɗari wannan mai kwano Babu shakka akwai hassada da son zuciya taredashi Allah ta'ala muke roƙo da ya shirya shi akan daidai wannan halin nasa ba kyau anyi sulhu sannan kazo da wata husuma Allah ya shirya
Mai kwano yafadi gaskia kwarai
Gaskiya Mallam Mai Kwano ka fadi gaskiya. Mallam Daurawa ya na da rashin kunya a fakaice, amma sai mutum ya lura zai gane. Kuma wallahi, Abba Gida-Gida ya fi Daurawa halin mutunci da dattako.
Mallam with all due respect Kayi karya kace wai mallam aminu daurawa BA sanidiyar WA azi aka sanshi BA wlh mallam Kayi karya
😮 ça c'est l'hypocrisie toh kaji ai shi mallam ba dan siyyasa ba ne. Hasada sak
Allah sarki daurawa😢
Gaskiya wannan yafito da mai tarsa afili sai kaje abaka muqamin hisba sakarai
Gaskiya Baba Mai kwano a Koma a mass kwanuka da yafi wannan Karya da haassadar taka. ALLAH tsare mu da irin ka.
Macha allahou malamou kouyi hankouri
Gaskiya wannan malamin baya son gaskiya
Hl babbam malamine Kuma yanada daraja. Fiye da Abba karyamanta العلماء ورثة الأنبياء
Gaskiya mufa daurawa yafimun abba gida gida
Allah y kyauta Allah yabamu ikwan fadar alkairi akankowa koda muna kinsa
Allah yakaremu daga hassada da bakin ciki
Lalllai wannan irinsune malaman gwamnati
Madakila Allah yashiryeku
Karnukan azzulumai
wa min sharri hasidin idha hasad
Ikon Allah,wanene wanan kuma , Ina ruwan hisba da addinin wani,gaskiya wanan
Ko wa ye shi Sai dai muce Allah ya shirya shi.
Mai kwano kaji tsoron Allah
Wlh mlm said me kwano yafi iyayenku da malamanku na tic'toc ilmi da fadar gaskiya Masha allah mlm me kwano Allah ya Kara lpy
Allah rabamu da hasada
ai ƴan madãkhila masifane su kawai acikin AHLISSUNNAH
Wanna mai hasadane kawai
Mallam Ikhwan kuma!!!
Kana so kahura wutane sakaninsu!!!
Kai bakasan darajar malumai, ce girmai da jiji dakai
Saidu mai kwano karen yahudu
Shi yanxu wannnan tsohon mushirikin Shima malami ne Allah ya isa wa furfura Wlhy wawan malami
Allah karabamu da hassada
Allah ya cherya wannan malamin suba hannallah
Ataqaicedai mai kwano hassadace zallah Yake bayyanawa
Tofa Mallam seedu na marmarin komanda Hizba
Maganinka bello yabo Allah yatsinewa metadafitina
Hasada sanca. Daourawa ta fika.....yafika. kananeman a sanka
gaskiya wana malami yanada sanzuceya
Allah ya kyauta da wasu malaman
Shahararsa allah ne ba gwamnatiba koma karatun alqur ani ya zama silar abinda malam yake magana akai ikon allah ne da karatun alqur ani allah yasa mudace allah kara mana son annabi ❤s❤a❤w❤ amin
Kai Mai kwano 😔😔
Allah yashiriyeka malam
Ni Banga laifin Sheikh Aminu Daurawa ba akan aje aiki da ya yi, domin shi Dan Siyasa da Siyasa haka ta gada, sai dai idan shi Malam Mai Kwano bai fahimci hakan ba. Akwai buKatar malaman mu na Salafiyya su daina yaudarar Amawa da cewa masu karkata zuwa Aqidar Ikhwan kamar su ba ahlul Sunnah ba ne, bal ma Yan uwa Musulmi na Qasar Masar da na sani sun ma fi kusaci da ayyukan Sahabbai da mutanen kirki. Allah Ya raba mu da ta malamai.
Me kwano dan allah katuran numbar murja dan in gaishetah dan naga kana nuna dede take aikatawa itah da magoyya bayanta
IF U BELIEVE THESE is called HASSADA hit like button👍
The Real Example of MALAMIN GOMNATI🤷♂️
Allah ya rabamu da hasada Ameen ya rabbi 😔
Wlh malam kafadi gaskiya dama malanman gumnati basu fadi gaskiya
Hassada mugun ciwo Allah ka yayemana hassada
ASSALAMOU ALEYKUM BARKA DA WARHAKA IMA BAKASA WANNAN LALAMI MAI KWADE
Kai Kai Kai Kai Allah kashemudach
Allah ya rabamu da hassada 😮😮
Gaskiya wanan hassadane koway daurawa kafin allah
Assalamu Alaikum Warahmatullah
duniya inazakidam
Shugaba allah ne shi hassada mugun ciwo
Allah ya sakawa malam Bello Yabo da ya haska mana waye wannan kwanon. Tun ran gini tun ran zane.
Haka ya tahi madina da takardun jabu aka gano shi akayi watsi da shi a Inda akayi madalla da su professor mansur sokoto, da su Prof Muhammad Sani R/Lemo suka kai intaha. Hassadar ka itace zata kasheka.
امين يارب العالمين 🤲😢
Kai Aminu Mai kwano ba adali bane maganarka ciketake da hassada dajin maganarka kowaya fahimci inda kasa gaba bakar hasadace azuciyarka marja tayi video tazagi daurawa tace saitayi sanadiyyar barin kujerarsa bakayi maganaba
Wawa mikwAnu
Munrji'i Allah Ya shiryeka
Mai kwano kasamu matsala
Wannan hasada ne malam
Mai kwano Dan Hassada hassada, hassada, hassada Ina ga ajalin Mai kwano hassada ce
Allah ya shiryi malam mai kwano
Allah ya kyauta
😊
Kaji tsoron Allah malam. Aminu daurawa mutumin kirki ne
Amine
Mai kwano gidan sharri
Magana tawuce
Allah kayi mana maganin masu tada fituna
ça alors soubhanallh
Toh ikon allah 🤔🤔🤔🤔
Allah yabamu ikon yin adalci a komai na rayuwa ya cire mana son zuciya da maganar son rai komai muyi dumin allah muyi koma adalci ta fanin magana da dik abubuwanda suka shafi rayuwa allah ya kara mana son annabi ❤s❤a❤w❤ amin
Haba dattijo ko abaka hukumar nan ka gwada dan bani na iya,wallahi malam aminu daurawa yafiye mana abba gida gida don ko ba gwamna akwai Malam daurawa
Sa'idu Mai Kwano Karen demokaraliyya da 'yayanta.
Allah Ya shiryeka, mayaudari.
wanna ba abin sawabane
Gaskiya Nigeria kunada matsala wallahi,wanna shine malami na addini?
Mai yasa tun lokacin da Abun yafaru mai kwno baiyi magana sai yanzu saboda yana son ya batawa jahilai hankali ata kace nace aga laifin asheikh daurawa ta Wallahi ni sheikh daurawa yafimun tununbu bama Abba ba
Kai amma dai mln Allah y shiryeka ka daina karya da hassada
Sabon Hauka, Allah ya rabamu da hassada. Wannan shine mai abu da sanda Dan na'u da bindiga🤔
meye faidan sawanna vidoe dan allah
Mai kwano baiji bayanin gwamnaba, ya kamata ya kyalemu da shugabanninmu mal. Daurawa da gov. Abb
Wallahi haka ne mai kono nagode
Mai kwano Tsohon Kwana ,Dattijon Biri tsohon Mai B'arna
Allha ya shirya mana Najeriya
Hassada phone store
Gaskiya mai kwano kakai shedani kakai mahasadi kakai cikaken dan tasha kakai tatacen shedani kakai cikaken dan iska alla yatsinema albarka mai keano
Wawa sauna shiyasa Bello yabo ya fatatakeka
Sa"idu me kwanon bara kwana biyu shiru hassadarsa ta lafa ashe tananan
Mash'Allah
Ml aji tsoran. Allah wannan maganganun bamu game ba wannan kamar tada fitinane sulhu alkairine malamai. AnSaki layi wannan ai hassada CE.
GASKIYA YAKAMATA MALUMMAI SUDAU MATAKI AKAN MALAM MAI KWANO
KAIMA MALAM MAI KWANO DAN NIGERIA KUMA MUSLMIN DON HAKA KANA IYA ZUWA KANO KABADA NAKA AIKIN ALLAH IDAN DAGASKE KAKE ADDINI
Daman da dan gari a kayaki gari
Gaskiya wannan saidou mai garwar annoba ce ga al'ummar Nigeria,
Yanzu don Allah minene alfanun saka bidiyon wannan mahassdin ?
Banida lokacin sauraren wannan Mai kwanon
Allah yahadaka da sharin yan tektok da sharin yan karuwai da yan daudu
😂😂😂