I'm from Ghana Yendi Shehu Abdullahi Gomdah(Yendi) House . Thank you for let know we're on the right truck, you have enlightened me more, thank you so much we are keeping the fire burning here Alhamdulillah Shehu Abul Fatihi🙏
Masha Allah tabarakallah Allah yakara basira zakin faida wlh tallahi shehu kafi sojojin Nigeria yin yaki da ta addanci yanda salafawa suka gurbata zukatan muslumai Allah yatsaka da alkhairi
Allah ya kyauta aljannar ma hassada kake Yi musu To kasan dai makomar Mai hassada Ina ruwanka da inda suke Kai ma bakasan karshenka ba ka Jira kaga naka karshen tukun
Allah ya kyauta sabida kana hakida na daban dole kafito kana kumfan Baki akan rashin gaskiya Dan tozarta wasu Kuma baraka iya ba sabida kowa yasan meka dosa a gabanka Allah ya kyauta.
To kai mlm kanasun kanunawa duniya sheikh Jafar da sheikh Albani sunyi kuskure, to amma kaifa bakayin kuskuren ne. Da su da kai mutanen, Kuma kadai kazauna dan Allah kayi nazari , wallahi akwai gyara, Amma dai kayi hakuri da abinda nafada.
Kai Abdulfatahi kadaina son zuciya Komai zakafada son sheikh albani d sheikh jaafar bazamu dainaba soboda Dan Allah mukesonsu aljanna Kuma innakane saikahana ko inkanada iko saikahana su shiga
Assalaamulaikum, ma shaa Allah inaa ma malam fatan alkhayri, Allah ya gafarta ma musulman duniya da mu da malam bakidaya, Shehu Abbulfathi inaa sha’awartan nikai na da malam da muji tsoron Allah kuma mukiyayi harshen mu bakidaya, haqiqa ban kasance dalibin ilimi ba amma ni inaa tare da salafawa ban taba fahimtan haka ba sai daga bakin ka in haka yatabbata Allah yasadamu da alkhayri amma in yakasance kayi kuskuren fahimtan wannan lamarin fa? Kasani wannan ba hujja cikakkiya bace da zai sa kayi musu hukuncin masu assasa taaddanci ba, don Allah kayi wa kowa adalci ko da shi baiyi maka ba hakan shine kasantuwa mutum mafi alkhayri acikin alumma, kar kabari tsaman ka da wani ya sanya ka jefe shi ba, ni kap hujjojin ka basu gamsar ba wato ma’ana basu bayyana gaskiyar da kake qoqarin bayyanawa ba, alal haqiqa duk abin da ka kunna ya tabbata muryoyin mutanin da kake nufi ne amma hakan bai kai kayanke hukuncin da ka yanke musu ba don hakan be bayyana ba.
Kabada amsa...Amma ka koma tatsuniya...Shi Mallami yana amsa fatawa da hujja ne,bada zage zage ba..kwakwata karantarwanka bata kan tarbiyan musulunchi da koyarwan Annabi S A W...Shiyasa baza ka iya bada amsa ba..Izala da tayi gaba...ku aka batya soki burutsu....
Allahu akbar fa ina sharri ummuru muhdasatuha fa ina muhdastul bidia dama annabi yayi gaskiya. Makaryacin banxa mahauci nan xaku kare ka mar yanda tsoho ya wulakanta , tarbiyar kenan daakamuku zaggi kazafi sharri kaqe hassada Allah mungode maka da niimar sunnah allah mungode maka da kaciremu acikin duhun bidia.
Karya kake. Mal Jaafar da Mal. Albani Zaria inshaaAllah Muna musu kyakkyawar sheida. Mutuwar wadannan malamai na nuna su mutanen kirki ne. Babu Wani mutumin banza da ya Isa ya samu irin mutuwar Mal. Jaafar da Mal. Albani. Allah SWT yayi musu rahama. Kai Kuma Allah SWT ya shiryar da irinku.
Abulfasadi sarkin karya da fariya. Yanzu kai dan aljannane? Allah shi yasani amman kowa yasan mutanan kirki ne. Amman sunfi inyas sunfi Tijjani don su duniya ta tabbar da zindikai ne
Wawa yaro koda ma bakada irin laihi Albani da ja’far, shin kai zaka shiga aljanna idan Allah ya maka adalci idan ba rahamar sa Allah ba ? Ya ishe kace Allah ya jikan su kawai!
Gaskiya jahilci yafi hauka ciwo wannan yaro Ina tausayawa kaina Ina tausayamaka, saboda duk inda sharri yake da kage da karya da zindikanci yake Kuna tare.kuma wallahi Ina rantse maku kuje ku tambayeshi tsakaninshi da Allah inzaigayamuku gaskiya.yasan abinda yake akai son zuciya ba Gaskiya bane .yafi kowa sanin ahalussunnah sune akan tafarkin shiriya Amma son zuciya son shahara takalidanci da rashin rabon lakhira yake tare dashi yake abinda yakeyi
To masu aljanna akoy mai Magana da Allah ne ku duba mutawar abdoulahi bin oubeiyou ya mutu ranar juma'a akayi mai wanka da ruwan alwala ma'aiki akayi mai likafani da mayahin annabi swa sa'anan annabi swa zaije yayi mai Salla Allah ya cema ma'aiki bal
Kaji sakarai kai yanzu baran baramar da malamanku suke baka gani masu bada aljanna kuma fa Wlh kuma karya kake a Saudi Arabia ba'a dukan mace domin annan muke azaune
Ance malan Jafar da Albani sunyu chahada to inkana iwa ka Kaci chinkafa mera kamutu ina neman wadan suka batar da Al umma babu kamarku Ance kuwo aya Daya inda kace ayi maulidi kun kasa haryanzu
Kai sheikh Abdul fatahi sani attinjani muna Godiya sheikh ✊ jinjina 💯💕💕❤️
Gaskiya wannan jahiline cikakke
Kana goyen bayan wani Dan wahala Wai inyess gumki jaki
Lallai ta karewa yan tijjaniyya
Allah yaji kan malam Albani da malam jafar Allah yai musu rahama Amin
I'm from Ghana Yendi
Shehu Abdullahi Gomdah(Yendi) House .
Thank you for let know we're on the right truck, you have enlightened me more, thank you so much we are keeping the fire burning here
Alhamdulillah Shehu Abul Fatihi🙏
Allah shi kadai ya sa ni. Amma Muna kyautata zato. Yan Aljannah ne. Insha Allah.
Allah ya kara kusanci ga annabi Mohamad SAW ♥️
Allah ya qara kusanci ga mazan allah malam
Amin
Amin ya Allah 🤲
A wannan haukar
❤❤❤❤❤
مشاالله بارك الله فيك جزاك الله كل خير اللهم صل على محمد وعلى ال محمد كما صليت على ابراهيم وعلى ال ابراهيم انك حميد مجيد
Ma cha Allah sheikh Abdul fatahi sani attinjani ikon Allah dodon wahabiyawa izzala saihakuri
😂😂😂
Wallahi shi bayissaba mahawu kachine babu Wanda ya kulladi
Dolon banza dai
Màcha allah
Jazakumu lahu haira ya mu,allim
Malam muna godiya allah ya kusanci ga mazan allah s a w
Wannan muryar Jafar ne
Masha Allah ❤
Malam Allah ubangiji yasakamaka da aljanna ameen ya Allah
Allah sakada alkairi sheikh Abulfathi ya Kara lfy da kusanci da Annabi s,a,w
Zakayi bayani gaban Allah ranar ta shin kiyama sai ka tanadi hujja, lalle
👍👍👍👍👍💯
Masha allah
Ma sha Allah zakin faida muna bayanku
ماشاء الله تبارك الله طيب
ماشاء الله تبارك الله طيب
Masha Allah tabarakallah Allah yakara basira zakin faida wlh tallahi shehu kafi sojojin Nigeria yin yaki da ta addanci yanda salafawa suka gurbata zukatan muslumai Allah yatsaka da alkhairi
Abdoulfatahi Allah yassa Mugane gaskiya Amiens Amiens
Assalam, malam naji karatunka babu wani ahlussunna Wanda yace Marigaye Sheikh Jafar da Marigayi Sheikh Albani, 'yan Aljannane, Anamusu fatane mai kyao. Anasa maru rai.
❤❤❤❤❤ masha allah
Allah ya jikana malam jafar da albani
In Allah yayarda hassadarka zata kashe ka, itace ajalinka,
Wallahi kuwa hassada kiri kiri ba a iya katuba sai raddi na cin mutunci sai kuma shirme
To sarkin neman suna, da haka zaka yi suna?
Allah ya amshi shahadarsu
Allahu Akbar mai aljanna
Allah ya shiryeka idan kuma kai bakacikin wainda suke cikin shiriyar Allah, tho Allah yatsinemaka
Allah qara mana qaunar ANNABI MUHAMMADU S A W abulfatahi Allah qara kare ka Ina qaunar se ANNABI MUHAMMADU S A W
من السودان داير اتوصل عندي سؤال ياشيخ ابوفتح
Allah ya kyauta aljannar ma hassada kake Yi musu
To kasan dai makomar Mai hassada
Ina ruwanka da inda suke Kai ma bakasan karshenka ba ka Jira kaga naka karshen tukun
Allah qara lpy 💕💞
JAZAKALLAH
Allah ya kyauta sabida kana hakida na daban dole kafito kana kumfan Baki akan rashin gaskiya Dan tozarta wasu Kuma baraka iya ba sabida kowa yasan meka dosa a gabanka Allah ya kyauta.
Allah ka tsare mu daga siyasantar da addinin mu.
Albani da Jafar sufikahika kuma in Allah yaraida suyi chahada sunyimani da manzon Allah (saw ) basuyi Imani da chehi🇳🇪🇳🇪🇳🇪
Nakogode dan uwana Allahu Akbar 🇳🇪🇳🇪🇱🇾
Kar ka yadda ka mutu a kan tujani, ka bi mazon Allah,
Jazakallah
Allah ya kara muku basira da kuma kara fahimtar damu akan gaskiya
Suhanna-Allah. Abdul-Fatahi, Allah Ya nuna mana mutuwanka, salihi.
Masha Allah 🤲🤲🤲🤲🤲🤲🤲🤲🇳🇪💯
To kai mlm kanasun kanunawa duniya sheikh Jafar da sheikh Albani sunyi kuskure, to amma kaifa bakayin kuskuren ne. Da su da kai mutanen, Kuma kadai kazauna dan Allah kayi nazari , wallahi akwai gyara, Amma dai kayi hakuri da abinda nafada.
Kafara da neman tsari daga shaydan bayan Kuma Kaine qaramin shaydan, mayan SHAYADEEN Sune TIJJANI DA INYASI. WALLAHI wadannan sune SHAYADEEN.
Masah allah
Ma sh'Allah alaik ya ahi
Masha Allah
Allah ya kasamu a hanyyan sunna ya Allah katsaremu daga sharrin bidi'a da Yan bidi'a sunna sak bidi'a sam
Kai Abdulfatahi kadaina son zuciya
Komai zakafada son sheikh albani d sheikh jaafar bazamu dainaba soboda Dan Allah mukesonsu aljanna Kuma innakane saikahana ko inkanada iko saikahana su shiga
Assalaamulaikum, ma shaa Allah inaa ma malam fatan alkhayri, Allah ya gafarta ma musulman duniya da mu da malam bakidaya, Shehu Abbulfathi inaa sha’awartan nikai na da malam da muji tsoron Allah kuma mukiyayi harshen mu bakidaya, haqiqa ban kasance dalibin ilimi ba amma ni inaa tare da salafawa ban taba fahimtan haka ba sai daga bakin ka in haka yatabbata Allah yasadamu da alkhayri amma in yakasance kayi kuskuren fahimtan wannan lamarin fa? Kasani wannan ba hujja cikakkiya bace da zai sa kayi musu hukuncin masu assasa taaddanci ba, don Allah kayi wa kowa adalci ko da shi baiyi maka ba hakan shine kasantuwa mutum mafi alkhayri acikin alumma, kar kabari tsaman ka da wani ya sanya ka jefe shi ba, ni kap hujjojin ka basu gamsar ba wato ma’ana basu bayyana gaskiyar da kake qoqarin bayyanawa ba, alal haqiqa duk abin da ka kunna ya tabbata muryoyin mutanin da kake nufi ne amma hakan bai kai kayanke hukuncin da ka yanke musu ba don hakan be bayyana ba.
Allah ya saka da Alkhairi
Kabada amsa...Amma ka koma tatsuniya...Shi Mallami yana amsa fatawa da hujja ne,bada zage zage ba..kwakwata karantarwanka bata kan tarbiyan musulunchi da koyarwan Annabi S A W...Shiyasa baza ka iya bada amsa ba..Izala da tayi gaba...ku aka batya soki burutsu....
Ya sallam
Mlm abdulfatahi aiki na kyau kwana na kariwa allah ya taimaka
Way shin baka iya karatune ba ,kulum sey radi
Kai bamalamine ba kasan tse wa kaima mutuwa zaka yi kuma wan lahi kaji tsoron Allah kai dan Sherine makaryathi kaway Allah yahika sha sha kaway
Wallahi Abdulfathi karyakake
May Allah guide us to the right path 🙏
Mahaukaci
Wai kai bakada majalisin karantarwa? Saidai kafito social media kana ta raddi?
Wlh kana Amai kana lashewa kayima shehunnanku raddi suda Suki dagarantin Aljanna Ahannunsu
Gaskiyane wannan
Allah ya tsinewa inyass da Ahmad tijjani ya sasu a jahannama
Allahu akbar fa ina sharri ummuru muhdasatuha fa ina muhdastul bidia dama annabi yayi gaskiya. Makaryacin banxa mahauci nan xaku kare ka mar yanda tsoho ya wulakanta , tarbiyar kenan daakamuku zaggi kazafi sharri kaqe hassada Allah mungode maka da niimar sunnah allah mungode maka da kaciremu acikin duhun bidia.
Izala guba bamayi makiya manzan Allah sallalhu alaihi wassallam
Allah yashiryeka
Katsargu kenan, Mal kabiru ba dakai yakeyi ba Kuma waennan wllh hassada kakeyi dasu Kuma kayi gamanmen rantsuwa Kuma kasani wllh Allah baxai kyalekaba saika wulakabta duniya kowayagani
Abundariy yaro yatsinci hakori Kai fait kabincika?
Allah ya shiryesu masu zagi
Don nima izala nake bi amma innaji gaskiya bana ki
Wawa kawai Kaje kayi karatu Kafin kaxo fatawa Antaba fatawa adaki
Idon ka kaman dan qarya jahili
Malam kaji tsoron Allah
Koyarwar dasu mlm jafar sukai aduniya harka mutu bazakai ba kuma baka da ilimin dazaka tara al umma inaso kanemo mejama baki kakaranta suratul baqarah harkarshe kana fassarawa kamar yadda mlm jafar yakeyi inka isa bayan haka na kalubalanci mlm tijjaniya suzo da mejan baki sukaranta baqarah harkarshe kunemo katon dan tijjaniya yayi fassara mugani irin ilimin naku
Macha alla sayadi alla yaka da alheri
Jafar Adam
Karya kake. Mal Jaafar da Mal. Albani Zaria inshaaAllah Muna musu kyakkyawar sheida. Mutuwar wadannan malamai na nuna su mutanen kirki ne. Babu Wani mutumin banza da ya Isa ya samu irin mutuwar Mal. Jaafar da Mal. Albani. Allah SWT yayi musu rahama. Kai Kuma Allah SWT ya shiryar da irinku.
Hakane mawulana
Aslm aboki Kajakakarailami
Abulfasadi sarkin karya da fariya. Yanzu kai dan aljannane? Allah shi yasani amman kowa yasan mutanan kirki ne. Amman sunfi inyas sunfi Tijjani don su duniya ta tabbar da zindikai ne
Kona da dalili cewa zindikine
Wallahi mlm kaji tsoron Allah.
Wawa yaro koda ma bakada irin laihi Albani da ja’far, shin kai zaka shiga aljanna idan Allah ya maka adalci idan ba rahamar sa Allah ba ?
Ya ishe kace Allah ya jikan su kawai!
Saki ré Wawa. Jahili
Macha allah
Gaskiya jahilci yafi hauka ciwo wannan yaro Ina tausayawa kaina Ina tausayamaka, saboda duk inda sharri yake da kage da karya da zindikanci yake Kuna tare.kuma wallahi Ina rantse maku kuje ku tambayeshi tsakaninshi da Allah inzaigayamuku gaskiya.yasan abinda yake akai son zuciya ba Gaskiya bane .yafi kowa sanin ahalussunnah sune akan tafarkin shiriya Amma son zuciya son shahara takalidanci da rashin rabon lakhira yake tare dashi yake abinda yakeyi
Muryan jafar mukaji
To masu aljanna akoy mai Magana da Allah ne ku duba mutawar abdoulahi bin oubeiyou ya mutu ranar juma'a akayi mai wanka da ruwan alwala ma'aiki akayi mai likafani da mayahin annabi swa sa'anan annabi swa zaije yayi mai Salla Allah ya cema ma'aiki bal
Albani da Jafar sunee Yan kwaya domin susuka kawo shiwo Kuma yakashesu
كيف حالك
Jafarneee
Aljannan in ta ubanka ce saika hana su chiga kaga ya mumu cikin yan iskan chehunan naku wayayi kyakyawan karche irin nasu
Umm Allah yatsine wa albaniya
Dan kinnapin fah felni fah kenan sukuma saga dahiru ne
Kaji sakarai kai yanzu baran baramar da malamanku suke baka gani masu bada aljanna kuma fa Wlh kuma karya kake a Saudi Arabia ba'a dukan mace domin annan muke azaune
Makaryacî
wlh gaskiya ne
Ance malan Jafar da Albani sunyu chahada to inkana iwa ka Kaci chinkafa mera kamutu ina neman wadan suka batar da Al umma babu kamarku Ance kuwo aya Daya inda kace ayi maulidi kun kasa haryanzu
🇳🇪🇳🇪
gaskiya s jafar da s albani shaidanune guda 2 wallahi
Kaji tsoron Allah a ryuwar mutane sun mutu baku bassu ba ka roki Allah yasa ka gama da dniya lfy ba kyau
👍👍👍
Hhhhhhh gaskiya karasa aikinyi fa
Qarya kake izala guba bamayi makiya manzan Allah sallalhu alaihi wassallam
Slm.malam.mene.hukuchi..wada..sabaku.karatu.mala.jafar..saibuda..allkura.ani.yana.kalu..
Shehunankafah
🤫
Ni inason suyi video su karyata wannan