Cikakkiyar Muqabala tsakanin malaman Kano da Abduljabbar

แชร์
ฝัง
  • เผยแพร่เมื่อ 10 ก.ค. 2021

ความคิดเห็น • 49

  • @ahmadmubarak6210
    @ahmadmubarak6210 3 ปีที่แล้ว +4

    Wlhy Allah abduljabbar kanin fir auna ne

  • @ibnuzairu1768
    @ibnuzairu1768 ปีที่แล้ว +1

    Allah ya bima haqqin ka 👏 ya maulana 👏

  • @dahirumuhammad7898
    @dahirumuhammad7898 3 ปีที่แล้ว +6

    Wallahi , masu bani mamaki , sune """masu bin Abduljabbar"""". .

  • @muhuyiddinhadimuhammad9351
    @muhuyiddinhadimuhammad9351 3 ปีที่แล้ว +1

    Innalillahi wa inna.ilaihiraju.una Allah yashiryeka dan tamure

  • @BoubacaraliAli
    @BoubacaraliAli 4 หลายเดือนก่อน

    gaskiya Abdul jabbar
    Bai bi hanyar gaskiya a muqabala bah
    Ya karanta hadissi yafi wannan surutu da gardama

  • @hajiyasalmababy7702
    @hajiyasalmababy7702 3 ปีที่แล้ว +5

    Lahaula wala qawata lillah Allah karabamu da son girma son mulki da son abun duniya Allah katabbatar damu akan sunna har abada !!!

  • @muhammadauwal57
    @muhammadauwal57 3 ปีที่แล้ว +3

    Allah ya saka da Alkhairi. Shedani yaga saka makonsa

  • @abbassanikerau3666
    @abbassanikerau3666 2 ปีที่แล้ว

    YA ALLAH KA RUFA MAMU ASIRI KA KIYAYEMU DAGA JIN KUNYA DUNIYA DA LAHIRA, A hakika daga farko naji haushin tonon asirin da Malumma sukeso suyi wa Abduljabbar, To Amma yanzu dana saurara sai naji lalle an kunyata shine sakamakon Girman kai da nuna isarsa a ilimi da cika baki da yake a majalisansa. YA KU DALIBAN MALAM LALLE KU SANI , ADDINI BA NA MALAM BANE, NA ALLAH NE. daga karshe naji takaicin Kunyata shi a gaban Dansa da ya afku.

  • @ibrahimchitouabdoulkarim6583
    @ibrahimchitouabdoulkarim6583 ปีที่แล้ว

    Labaika sadauki

  • @saniaminu3209
    @saniaminu3209 3 ปีที่แล้ว +3

    Allah ya karama annabi daraja, Ya kuma kare mu daga sharrin duk wata husuma datake tun karar addinin mu ya kuma yi mana maganin duk masu shirin raba kawunan musulmi baki daya, su kuma waanan malai allah ya saka masu da alkhairi ya kara masu ilimi ya kuma kiyayesu daga dukkan wani sharri AMEEN, Allah ya baku ikon ruguza duk wata barna dake cikin musulunci, shikuma malan Abduljabbar Allah ya basa ikon daukar gaskiya

  • @auwalabubakar1413
    @auwalabubakar1413 3 ปีที่แล้ว +3

    Allah yakarawa annabi daraja

  • @saniadamuallahyarusaakidar5048
    @saniadamuallahyarusaakidar5048 3 ปีที่แล้ว +3

    Allah yarusa addinin shi,a

  • @almustaphaishaqbununu4522
    @almustaphaishaqbununu4522 3 ปีที่แล้ว +1

    Subhanallah!!
    Abduljabbar Allah yasa katuba.

  • @kogohana1471
    @kogohana1471 3 ปีที่แล้ว +2

    Allah yajazamani kou mala mai

  • @samailaaboubacar984
    @samailaaboubacar984 3 ปีที่แล้ว +1

    Allah ya karawa annabi daraja

  • @alhajiiraki9801
    @alhajiiraki9801 3 ปีที่แล้ว +2

    Allah yaqarama annabi daraja

  • @muazumuhdameen9508
    @muazumuhdameen9508 3 ปีที่แล้ว +5

    Ubangiji allah ya nuna mana gaskiya ya bamu ikon binta

  • @abdourahamaneissaka6448
    @abdourahamaneissaka6448 3 ปีที่แล้ว

    Alhamdulillah' Allahumma salli ala Muhammadin wa sallim

  • @SOSO-ft8sk
    @SOSO-ft8sk 3 ปีที่แล้ว +1

    جزاكم الله خيرا شيوخ السنه

  • @ibrahimsalehibrahim6083
    @ibrahimsalehibrahim6083 3 ปีที่แล้ว

    Allah ishirya mu ameen summa ameen

  • @ibrahimsanusi3286
    @ibrahimsanusi3286 3 ปีที่แล้ว +1

    Allah ya saka da Alkhairi

  • @hajiyasalmababy7702
    @hajiyasalmababy7702 3 ปีที่แล้ว +1

    Abduljabar kayi hasara wallahi

    • @anisaumarabubakar8834
      @anisaumarabubakar8834 3 ปีที่แล้ว +1

      Yayi kyau malaman addini kun kure shi kun kaishi bango bashida abinda zai ce , yanada damar ya kawo hujjuin abinda yake jinginawa Annabi SAW Sai yace Wai Babu lokaci karyarsa takare Allah yashirya shi ko yayi mana maganinsa Kuma ayi Masa hukunci, idan yacigaba,

  • @musaumar3583
    @musaumar3583 3 ปีที่แล้ว

    Allah ya k'arama Annabi daraja saw

  • @almaleekherbalislamicmedic1130
    @almaleekherbalislamicmedic1130 3 ปีที่แล้ว +5

    Mas'Ud Mas'Ud Hotoro😂😂😂U made my day wlhy

  • @saniibrahimgaya5020
    @saniibrahimgaya5020 3 ปีที่แล้ว

    Allah yasaka maku da Alkhairi ya qara ganar damu Gaskiya

  • @hikmatutv3368
    @hikmatutv3368 3 ปีที่แล้ว

    Alhamdulillah, Jabbiri yasha ƙasa, Allah ya shiryar da mu shiriya irin na addinin musulunci, Allah ya nuna mana gaskiya ya bamu ikon binta, yanuna mana ƙarya ya bamu ikon gujemata, Allah ya daukaka musulunci da musulmai, ya ƙasƙantar da kafirci da kafirai. Alhamdulillahi rabbil alamin.

  • @sadiqgyaranya
    @sadiqgyaranya 3 ปีที่แล้ว +2

    Shi dama ai mara Gaskiya ko a ruwan esi zufa yake

  • @aminujibril4101
    @aminujibril4101 8 หลายเดือนก่อน

    Malam gaba gadi ,wato cikakken dan rainin hankali ne kuma dam isaka mara mutunci

  • @zainabibrahim5045
    @zainabibrahim5045 3 ปีที่แล้ว

    Na tabbata idan aka danganta magan ganun abdul jabbar da yayi ace ubansa ne yayi wallahi bazai so ba. In ya iya maimaitawa 'yan uwansa bazasu so ba. Allah ka saka mana abun da yayi wa musulunci a kanawa da duniya baaki daya. Allah ka kubutarda masu son kubata daka mabiyansa. Allah ka tarwatsa dukka nufisa da kudirinsa. Allah kasa yaran sa suyi masa a abun da ya fada akan wanda akayi duniya dominsa. La'ananne, tsinanne, zindiqi anyi asarar haihuwarka. Mahaukaci

  • @sd-kinternationalltd7131
    @sd-kinternationalltd7131 3 ปีที่แล้ว +8

    ALLAHAMDULLILAH! ALLAHAMDULLILAH!! ALLAHAMDULLILAH!!! Thank to the kano state government for taking proactive measure to avert maitatsine the earlier such quake such so called scholars are banned the better for safety of kano people.
    Kano state has been experiencing series of religious crises it must never happen again....saee'd from Singapore 🇸🇬 origin of katsina state...

  • @khadijamustapha3825
    @khadijamustapha3825 3 ปีที่แล้ว +1

    Ta kamata shima ayi mishi hukunci yadda akayi wa na baya domin annabi ba abin wasa bane in ana so ayi adalci toh dole shima ayi mishi hukunci daidai da yadda Shari'a ta fada kuma ta rubuta ya kamata shima a kashe shi ta yadda nan gaba ba wanda zaiyi yin kurin zagin annabi ko ya fadi kalmar batanci Allah YA KARAWA ANNABI S.A.W DARAJA.

  • @sanimustapha9273
    @sanimustapha9273 3 ปีที่แล้ว +1

    The first mistake of the forum is the use of the word RA'Y.

  • @shamsuddeenyusuf1712
    @shamsuddeenyusuf1712 3 ปีที่แล้ว +3

    Gaskiya wannan abdujabbar nan Bakaramin mushirki bane 😡😡shedani cikin mutane kayan haushi wallahi

  • @hajiyasalmababy7702
    @hajiyasalmababy7702 3 ปีที่แล้ว +2

    Ya Allah yashafe zunuban ganduje da namu baki daya !!!

  • @saniibrahimgaya5020
    @saniibrahimgaya5020 3 ปีที่แล้ว

    🤣🤣🤣 innalillahi wa inna ilaihi rajiun

  • @nuhuusman3208
    @nuhuusman3208 3 ปีที่แล้ว +2

    😂😂😂😂😂😂😂
    Qarya ta qare wa buddari sai tusa