Allah ya shirya ku karya don ka kare kanka kachi kudi. lallai kuna chikin rudu na duniya. kuma kuna chikin wanda sume amfani da ayar allah ya zame mu ku kamar kasuwanchi
Innalillahi wa inna ilaihirrajiun Bala lau kaji tsoron Allah Kai da magoya bayan Ka makwadaita malamai Kiri kiri kun koma siyasa dole sai kunyi taron bazaku gayawa Bola tinubu gaskia ba sai kokarin Ku cika al jihun Ku Dan Allah Ku gyara ba nan zaku dawwama ba
Allah yashiryardamu. Yastakfuna minannasi Wala yastakfuna minallah.. naga ancanja sunan abun . Amma mallam akuma a yi karatu ayi illimi. Ku Dan primary baya fasara litubayina linnasi ma unzila ilaihim. Shi Allah yagayama musulmai abun da akasaukar din dasakun annabi .. wa u hiya illaiya hazzal kurani.. Allah uatsarkakimana Imani . Allah Kuma Yana madakata Dan abunda yakibuyi.
Don Allah inada tambaya. Shin wai minene banbancin wannan taro na Quranic festival da taron Mauludi? Na ga wai annabi (saw) da Sahabbansa basu taɓa yin Quranic festival ba. Shin ko sun taɓa yi a gayamin don Allah don ban sani ba. Hakama naji ance Annabi (saw) da Sahabbansa basu taɓa yin maulidi ba. Don Allah minene matsayin su a addinin Musulunci? A kara makallahu? Nagode
Shedan ne kawai ke yiwa bangarorin Izala Jos da Kaduna aiki. Duk jawabanga na Sheikh Balalau, idan kaji na Sheikh Jingir sai kaji shine daidai, Kuma cikin bayanan sa mu lura da wani Abu, me Yasa shi Bai Kiran Sheikh Jingir da kansa idan wata bukata ta taso saidai ya bada Sako? Wannan Yana nuna ta bangarensa ma akwai matsala, domin duk shugaba baison shugaba mai matsayi irin nasa ya rinka kebance matsala gareshi, sannan baison shamaki tsakaninsu wajen magana, saboda haka kuskure Sheikh Balalau yace Bai iya Kiran Sheikh Jingir Kai tsaye suyi mu'amala ta addini kai tsaye sai ansa wasu dabaru da kissace kissace, wannan ba daidai bane, Kuma Allah zai tambayeku hakken mabiyanku wallahi.
Zuwa ga masu kula da Wannan channel din, Kuji tsoron Allah.. Gashi dai shi bala lau din da kansa yace bawai RADDI sukeyi ga wani ba, amma kun rubuta wai RADDI ake yi… Kufa lamarin muslimcin kuke yi ba lamarin duniya ba… Allah Yasa Ku gane
Raddi ne mana, gash nan har ya tara jahilan almajiran sa yana tona asir8n kansu da kansu, cann ku karata masu son duniya,❤sheikhjaafarsheikhalbanizaria❤
Ko wannan rikici da ɓarkewa tsakanin Izala ta ishi mai hankali ishara dacewa wannan ba sunna suke haɓakawa ba, sai dai rarraba kan al'umma da kuma zage zage. Abun mamaki, mauludi bidi'a ne amma kuma Quranic festival kuma masu ikirarin sunna suke yinshi. Allah ya kyauta.
Shin malam tunda taronnan ba dole bane, kuma ba usuli gareshi ba a musuluci, to ahakura mana abi sunna, ba abin da kuke sha'awa ba. Ku hakura yafi wannan tonan asirin da kuke wa juna.
KUJI TSORON ALLAH KURAGE SON ZUCIYA KUMA KURIKA GIRMAMA JUNANKU DAN ALLAH. WLH KUNYA TAKE KAMANI IDAN NAGA MALAMI YANA SUKAR DAN UWANSA MALAMI. KAI JAMA'A.
Gaskiya bala lau kabani mamaki, wannan shine koyarwar addini? Kuji tsoron Allah ku dena siyasa, da goyon bayan zalunci da azzalumai. Ku tuna sheikh jaafar da sheikh albani zaria mana, haba mallam!!!
Dukkan ku ba don talakawan kuke yi ba,sai don ku biyan bukatar ku,saboda kun kasa gayawa tunubu halin rayuwar da akeci,idan kuma kun gayamas yaki sai ku juyamas baya idan don talakawa kukeyi
Sai kun je abuja dole?aji tsoron ranar fitar rai,ku bar yan’siyasa suyi na su aikin kuma ku tsaya inda ALLAH ya ije ku, kullum kuna cikin jirage ku 5star hotel a kasa mai Saudi Arabia wai kuna zuwa addua ma kasa waya ce sai kun je can zaku iya addua kuma wa yace wai lalle sai kune zaku yi adduar talakkawa na dama da kunci ku kuna yawo cikin Jeep Jeep adai riga tuna ranar
Toh Mal Bala Lau gara shi Gingir bamuji sunan sa again EFCC ba wadanda suka ci kudin makamai. WAI DAN ALLAH MEYASA KUKA SAKE RABUWA BAYA KUN HADU.YANZU KUMA ZAKU HADE DA WANDA KUKACE MUSU KAFIRAI KENAN
To amsar kudin tunubu, kutumar uba ne.... Yima tinubu wayau a tara mutane a yaudare shi ache masu duk mahaddata Qurani,, masu yi Mashi campaign ne, ai nasarar ((TINUBU 2027}} TO AL QURANI zakiyi sharia dazu
Jazakallahu Khairan,wlh sheikh Bala lau shugaba ne, Allah kara wa rayuwarsa alkhairi da albarka.
ALLAH TAIMAKI IZALA,ALLAH TAIMAKEMU DA MUSULUNCI.
Muna yimuku zaton alheri dunia da lahira ❤❤❤
Jazakallahu Khairan ya babanmu
Mashaa Allahu! Allah Ya Karama Malamanmu Lafiya da Nisan Kwana, Allah Ka Ganaddamu.
Macha allah allah ya saka muku da alheri dunia da lahira ❤❤❤
Ni haifaffen dan izala ne , Wallahi da Bala lau da Sani Yahhaya jingir se Allah ya tambaye ku akan irin wannan shugabancin da kuke ma jama a
Wlhy
Bala lau kaji tsoron ALLAH kasan cewa fa zaka mutu izala walawala, UBANGIJI ALLAH ya shiryemu baki daya alfarman ANNABI MUHAMMAD (S. A. W)
جزا الله خيرا
Allah ya shirya ku karya don ka kare kanka kachi kudi. lallai kuna chikin rudu na duniya. kuma kuna chikin wanda sume amfani da ayar allah ya zame mu ku kamar kasuwanchi
Matsalarku shine duk Neman kudi kukeyi ba Dan Allah kukeyin addiniba
IN WANI YAYI AN BASHI KUDIN WANI IN YAYI SAI DAI YACI NA JAKAI.
Yaushe zaku kira Quranic festival kuma kuce wai abiku tayaya kudai ji tsoron Allah, Allah na ganinku
@@hayyanalawal5316 Kamata yayi ai kaima ka hau kan Minbari kayi masu gyara
Anan nagani anan zanyi kuma nayi nawa
Innalillahi wa inna ilaihirrajiun Bala lau kaji tsoron Allah Kai da magoya bayan Ka makwadaita malamai Kiri kiri kun koma siyasa dole sai kunyi taron bazaku gayawa Bola tinubu gaskia ba sai kokarin Ku cika al jihun Ku Dan Allah Ku gyara ba nan zaku dawwama ba
Allah yashiryardamu. Yastakfuna minannasi Wala yastakfuna minallah.. naga ancanja sunan abun . Amma mallam akuma a yi karatu ayi illimi. Ku Dan primary baya fasara litubayina linnasi ma unzila ilaihim. Shi Allah yagayama musulmai abun da akasaukar din dasakun annabi .. wa u hiya illaiya hazzal kurani.. Allah uatsarkakimana Imani . Allah Kuma Yana madakata Dan abunda yakibuyi.
MashaAllh Allh ya Kara basira
Allah ya kara lfy malan
Wallahi karya kakewa al Quran dan konagilar yahudawa
Barawon banza
Kaidai balalau wallahi kaji tsoron Allah wallahi mudai mabiyanku ahali sunnah kaci amanarmu
Kanku akeji yan kungiya duk kowannen ku saboda duniya yake ba maiyi dan Allah cikinku
Allah Ya wargazaku bakidaya Maha'intan Malamai marasa tsoron Allah. Amin
@@YahuzaTasiu-fi2mf amenn ya allah
Shegiya maula
@@MallamMuhammadMuhammad In wani yayi rawa aka bashi kudi wani in yayi dan karan duka zaici.
Andai ji kunyya
Dan Izala
Yana sukar dan izala
Allah ya shirya
Karyan banza mayaudara🎉
Wallahi Dukka Bangarori biyu na Izalan Yan Son Zuciyane Menene Banbancin Wannan Taron Dazakuyi da Maludi please
Allah kayi muna maganin duk Wanda manufarshi raba kan alummu ko waye shi
Allah yatsare manakai daga sharrin makiya nafili dana boye
Don Allah inada tambaya.
Shin wai minene banbancin wannan taro na Quranic festival da taron Mauludi?
Na ga wai annabi (saw) da Sahabbansa basu taɓa yin Quranic festival ba. Shin ko sun taɓa yi a gayamin don Allah don ban sani ba.
Hakama naji ance Annabi (saw) da Sahabbansa basu taɓa yin maulidi ba.
Don Allah minene matsayin su a addinin Musulunci? A kara makallahu?
Nagode
Allah ya kyau ta duk kune kanku Akeji halin kune kudika
Allah ka wargaza izala da yan izala
Fatan alheri Allah ya kara mana imani mu da malamman mu
Muna maka kyakyawan zato shugaba Allah ya kara lfy
Subhanallah
Bade awannan Qur'an festival zakuyi daukakanba wallahi kudena ci da addini
Shedan ne kawai ke yiwa bangarorin Izala Jos da Kaduna aiki. Duk jawabanga na Sheikh Balalau, idan kaji na Sheikh Jingir sai kaji shine daidai, Kuma cikin bayanan sa mu lura da wani Abu, me Yasa shi Bai Kiran Sheikh Jingir da kansa idan wata bukata ta taso saidai ya bada Sako? Wannan Yana nuna ta bangarensa ma akwai matsala, domin duk shugaba baison shugaba mai matsayi irin nasa ya rinka kebance matsala gareshi, sannan baison shamaki tsakaninsu wajen magana, saboda haka kuskure Sheikh Balalau yace Bai iya Kiran Sheikh Jingir Kai tsaye suyi mu'amala ta addini kai tsaye sai ansa wasu dabaru da kissace kissace, wannan ba daidai bane, Kuma Allah zai tambayeku hakken mabiyanku wallahi.
Kaima Mallam Dr Idris ya kira ka lokacin da kukaje wajen governor na Bauchi bayan Kun gama waazi sai 3 kaki daukar wayar sa me yasa?
Ya Allah ka hada kan musulmin nigeria da na duniya baki daya
Amin
Zuwa ga masu kula da Wannan channel din, Kuji tsoron Allah..
Gashi dai shi bala lau din da kansa yace bawai RADDI sukeyi ga wani ba, amma kun rubuta wai RADDI ake yi…
Kufa lamarin muslimcin kuke yi ba lamarin duniya ba…
Allah Yasa Ku gane
Raddi ne mana, gash nan har ya tara jahilan almajiran sa yana tona asir8n kansu da kansu, cann ku karata masu son duniya,❤sheikhjaafarsheikhalbanizaria❤
In ba raddi ba me ya kawo references da other part?
Allah kakcara chiryaché mou abissa hagna madaïdetchiya
Kadai ji tsoron Allah
Kuyi waazin kasa mana kamar yadda akasaba
Ko wannan rikici da ɓarkewa tsakanin Izala ta ishi mai hankali ishara dacewa wannan ba sunna suke haɓakawa ba, sai dai rarraba kan al'umma da kuma zage zage.
Abun mamaki, mauludi bidi'a ne amma kuma Quranic festival kuma masu ikirarin sunna suke yinshi. Allah ya kyauta.
Amma kuma AlQur'ani namu ne duka kowa ko darika ko izala ko shi'a
Kundaiji kunya Allah ya shiryeku ya ganar daku . Duk halinda myke ciki baku sanar da President ba sai wani TARO DA Idan anyi angama shikenan.
Wlh alhaji GWANI bala lau gara kidinga rama raddin da yake yi MAKA ya matsanta MAKA dole KAFAra ramawa
Kunyar marar kunya asara ne Sunnah sak
Allah yakyauta
Qungiya 😂😂😂😂😂
❤
Wly ba hikima kokadan acikin wannan maganar.. kuma wly banga amfanin fadarta bah, agaban qananan dalibai haka bah.. kai wannan Izalar wannan Izalar ALLAH dai yasawaqe wly
Karya kake kaima munafiki ne
Abunda jingir ya fada a kanku a kwai hujjoji na bidiyoyi a kafafen sada zumunta,Amma ku abunda kuka fada a Kansas ba bu hujja ko daya.
Idu a naira
Sai hankouri shugaba
Wlh bala lau bana ganin laifinki dole katashi karama
Kufito kuyiwa shugabanni wa@zi shiyakamata nidai ganina
Wannan abin kunya NE Wai malamai da rigima da junta Allah ya sawwake Allah ya ganar daku gaskiya
Malam bala lau kiji tsoron Allah
Amma malam idan har dan Allah zakuyi hanyar, mi ya hana ku baiwa maccen number malaman Jos ta kirasu da kanta ta gabatar da manufarta garesu ?
Meye laifinsu a hakan da mlm bala lau yayi ??
Wannan sanranka kafada
@aliyuadam9849 ban fadi komi ba malan ni tambaya nayi,idan kanada answer bismillah !
Mun Riga mun shiga masifa. Malamanmu Allah ya isa, Allah yayi mana maganin ku
Shin malam tunda taronnan ba dole bane, kuma ba usuli gareshi ba a musuluci, to ahakura mana abi sunna, ba abin da kuke sha'awa ba. Ku hakura yafi wannan tonan asirin da kuke wa juna.
Allah ka azamu Bissa haya maidaidai ciya Amine
Makaryacin banza, mai ci da addini.
Ku dena tonama juna assiri
Tinubu sai ya rikitaku ai.
Duk abunda yake ba domin Allah ba karshen nadama
KUJI TSORON ALLAH KURAGE SON ZUCIYA KUMA KURIKA GIRMAMA JUNANKU DAN ALLAH. WLH KUNYA TAKE KAMANI IDAN NAGA MALAMI YANA SUKAR DAN UWANSA MALAMI. KAI JAMA'A.
Manzan Allah saws yace da yawa masu karatun alqur,ani kuma alqur,ani yana la,antar sa
Gaskiya bala lau kabani mamaki, wannan shine koyarwar addini? Kuji tsoron Allah ku dena siyasa, da goyon bayan zalunci da azzalumai. Ku tuna sheikh jaafar da sheikh albani zaria mana, haba mallam!!!
Haba malaman sunnah Ku hada kanku saboda addinin musulunci ya samu cigaba don Allah
Kai ma baka son gaskiya da ka bari wanan festival mou ahlous sounna mu barrata da kou
Allah ya karamaku hankuri
Akwai rashin ldb amma Allah zaitona asiri ni nayadda da Dr.idris BAUCHI Allah yakare malam
Dukkan ku ba don talakawan kuke yi ba,sai don ku biyan bukatar ku,saboda kun kasa gayawa tunubu halin rayuwar da akeci,idan kuma kun gayamas yaki sai ku juyamas baya idan don talakawa kukeyi
Hhhhhhhhhh Allah yakara gwara kanku kowa yasan halinku
Shegu munafukan banza y'an ci da addini. Allah ya tsine muku albarka matsiyata.
😂😂ai dama IZALAN kenan😂sai jarida riba😢
Dukkan ku Abu daya ne
Azzaluman banza da Bala lau da jingir duk yan wuta ne
Wawayan banza kawai masu fada kan abun duniya, kowa wlh soyake abasa jagoranci
Kunji kunya wallahi Yan kwangila
Sai kun je abuja dole?aji tsoron ranar fitar rai,ku bar yan’siyasa suyi na su aikin kuma ku tsaya inda ALLAH ya ije ku, kullum kuna cikin jirage ku 5star hotel a kasa mai Saudi Arabia wai kuna zuwa addua ma kasa waya ce sai kun je can zaku iya addua kuma wa yace wai lalle sai kune zaku yi adduar talakkawa na dama da kunci ku kuna yawo cikin Jeep Jeep adai riga tuna ranar
Ga zagi nan kanayi masu ci da addini
Kunji kunya wallahi Yenzu da ya Yadda takarasa Gina masallacin Da chewa zakayi Kai ka Gina Yan kwangila 😂
Kunji kunya wallahi Yan kwangila 😂
Duk Akan addinin Allah ake wannan...
Allah ya Dora Mu akan hanya madaidaiciya...
Astagfirullah
Yakamata malamai kurinka hakuri
Kai ma bakade naba mallam
Toh Mal Bala Lau gara shi Gingir bamuji sunan sa again EFCC ba wadanda suka ci kudin makamai. WAI DAN ALLAH MEYASA KUKA SAKE RABUWA BAYA KUN HADU.YANZU KUMA ZAKU HADE DA WANDA KUKACE MUSU KAFIRAI KENAN
Menene yasa kai da maras kunyan nan kuka bar tafiyarmu.
Kuji tsoran Allah duk kanku
Kunji kunya
Kaji soron alha duk dans izzala mey son dunyané
Both we understand you you’re fighting for this business money from the government
Dukkan ku munafukai ne bakwa tsoran Allah.
To amsar kudin tunubu, kutumar uba ne.... Yima tinubu wayau a tara mutane a yaudare shi ache masu duk mahaddata Qurani,, masu yi Mashi campaign ne, ai nasarar ((TINUBU 2027}} TO AL QURANI zakiyi sharia dazu
Mayaudaran banxa yan business center
MIYASA BA A GAYYACI WASU MALAN BA KAMARSU (BELLO YABO SHEIKH MURTALA SOKOTO)DA SAURANSU MIYE HUJJA MLM
Kai ne dan kala kato
Lies thieves azalumai 😏
Balalau kuji tsoron Allah wlh duniya ba matabba bace kuma Allah ya shiryeku yan izala gidan comedy
Gaskiya Bala lau dan iska ne kuma ɗan 419 ne
Mun yarda da malaman mu
Kuna bin su ido rufe go wuta za su kai ku ba.
Malam.wazaibiya.kodin.mai.zuwa.abuja.dubo.daribiu.dadu.dariuku