Alhamdulillahi... Godiya ga dukkan Musulmin da suka fito suka nuna Kishi, Soyayya da Girmamawa ga Fiyayye Halitta (saw) Allah ya shedeku ,Kuma shi zai Biyaku..... Su Kuma Wadanda suka fito don suci Zarafin wasu Bayin Allah don Biyan Bukatar Wani Katon Banza a Siyasanche ..... SU JIRA SAKAMAKO.
Ya Allah ya bada SA A, YA ALLAH ka Kare musulmin duniya BAKI daya ya Allah ka kankantar da kafurci a duniya BAKI daya Amin Summa Amin ya Allah ba Dan halin muba Sai Dan darajar manzon ka ya Allah
Alhamdulillah,mudai abinda mukayi imani dashi, Allah Yana duba zukatan mutane Kuma inshallah in abinda tambuwal yayi kariyace ga manzon rahma Kuma akan daidai yake Allah ne dakanshi zaiwankeshi ,ba wani mutumba domin kowa yataba manzon Allah tun aduniya Allah zaiyi maganinshi Kuma inshallah Allah bada jimawaba ,munarokon Allah yatona asirin munafukai acikin musulmin ,yanuna munasu karara , Allah yasa mudace.
Ai Wallahi tun farko duk Mai Hankali yasan akwai da yawa Musulmi Wadanda suka fito suka nuna Damuwarsu da Bakin ciki akan anci zarafi anyi Zagi ga Fiyayye Halitta((saw), Haka Kuma duk Mai Hankali yasan akwai Munafukai Wadanda suka fito don suci zarafin wasu Bayin Allah don biyan Bukatar Wani Katon Banza a Siyasanche..... To Allah ya fara tona Asirinku, Kuma Wallahi duk a Kanku Zata dawo. MUJE ZUWA.... GAMU GANI...
Wanne sakosu bayan ai kaisu bursin ance za'a zauna zaman shari'a ahaka fa abun zai Sha ruwa, su angarqamesu anhana ma belinsu km aita cewa za'ayi shari'a, afakaice dai sun sun ramawa Deborah
Allah ya kiyaye shekaran jiya wata Yar wahalar arniya wai musulmai suna son su kashe su sun hada committee don ganin bayansu nace mata karya ne musulunci addinin zaman lafiya ne... Allah ya karawa annabi daraja ..
Alhamdulillah, al'ummar musulmi kanmu a haɗe yake. Masha Allah, Allah ya saka muku da alkairi
Allah hu Akbar, Allah ye ba Muslimai sa a
Allah yaja zamani, Allah yakare munaku dan daraja fiyaya halitu manzo S W A
Allah yasaka da alkeiri❤❤❤
Masha Allah ya tsare ka malan
Allah yaqara tsarewa amin
Alhamdulillahi... Godiya ga dukkan Musulmin da suka fito suka nuna Kishi, Soyayya da Girmamawa ga Fiyayye Halitta (saw) Allah ya shedeku ,Kuma shi zai Biyaku..... Su Kuma Wadanda suka fito don suci Zarafin wasu Bayin Allah don Biyan Bukatar Wani Katon Banza a Siyasanche ..... SU JIRA SAKAMAKO.
I love you sheikh Bello Yabo
I am from Niger 🥰🥰🥰😍😍😍
Love you guys too and
Alhamdulillah Masha Allah
Masha Allah Allah kara lafiya
Gaskiyane
Jazakallahu bi jannah
Wallahi naji wanda akace ko bello yabo yazagi annabi kasheshi kuma an warwatsashi
To ai wannanne na gaskiyar kila bakaji wancan da aka yankeba
*_Da turancin_* ?
Ya Allah ya bada SA A, YA ALLAH ka Kare musulmin duniya BAKI daya ya Allah ka kankantar da kafurci a duniya BAKI daya Amin Summa Amin ya Allah ba Dan halin muba Sai Dan darajar manzon ka ya Allah
Masha allah
Allah Ya kare ka dg dukkan sharrin munafukan musulmai ameen Ya Azeez
Alhamdulillah,mudai abinda mukayi imani dashi, Allah Yana duba zukatan mutane Kuma inshallah in abinda tambuwal yayi kariyace ga manzon rahma Kuma akan daidai yake Allah ne dakanshi zaiwankeshi ,ba wani mutumba domin kowa yataba manzon Allah tun aduniya Allah zaiyi maganinshi Kuma inshallah Allah bada jimawaba ,munarokon Allah yatona asirin munafukai acikin musulmin ,yanuna munasu karara , Allah yasa mudace.
Ai Wallahi tun farko duk Mai Hankali yasan akwai da yawa Musulmi Wadanda suka fito suka nuna Damuwarsu da Bakin ciki akan anci zarafi anyi Zagi ga Fiyayye Halitta((saw), Haka Kuma duk Mai Hankali yasan akwai Munafukai Wadanda suka fito don suci zarafin wasu Bayin Allah don biyan Bukatar Wani Katon Banza a Siyasanche..... To Allah ya fara tona Asirinku, Kuma Wallahi duk a Kanku Zata dawo.
MUJE ZUWA.... GAMU GANI...
Ameen
Masha Allah
Allah Ya saka maka d alkhairr babban jarumi km Sarkin musulmin duniya baki daya
Allah yasaka da alkhairi
Allah.yakare mou baba
Allah ya saka da alheri
Jarumi kake Mallam Allah Ubangiji yasaka maka da alkhair Mallam yakare mana Kai
Gaskiya ne don ba irin wanchan tsohun bane Kai na daura
Amin
Toh yaushe za a sako mana en uwa dan Allah tunda kun gama tattaunarwar da gwamna. Allah ya saka da alkhr
Wanne sakosu bayan ai kaisu bursin ance za'a zauna zaman shari'a ahaka fa abun zai Sha ruwa, su angarqamesu anhana ma belinsu km aita cewa za'ayi shari'a, afakaice dai sun sun ramawa Deborah
👍gaskiya ne
Allah ya sakada alkairi
Allah yaqarawa Malam lpy Danisan kwana masu Albarka
Allah yasa ansaki yaran
Allah ya biyaka malam yaboo
Masha Allahu mall
May Allah help us make peace with them
Masha Allah Mal
Allah yakareka daga Shari makiya mallah
Nice
Gaskiyane wlh Malam
waliakum as sallam
Bello Yabo kenan. Randa ya game shi, yace ayi kisa kawai ba sai an fada ma hukuma ba. In matasa suka wuke gona da iri kuma sai yace basu kyauta ba.
Allah ya sa ni Mallam
Allah ya kamama
Malam alla yasaka da,alkayri
Na am , na am, Malam Bello yabo
Allah sa mudace
Musa haruna
Yayimacha allah
Allahu Akbar
Allah ya kiyaye shekaran jiya wata Yar wahalar arniya wai musulmai suna son su kashe su sun hada committee don ganin bayansu nace mata karya ne musulunci addinin zaman lafiya ne... Allah ya karawa annabi daraja ..
Malam ai ka Fadi hukuncin Allah ne, ba ra'ayine ba.
Kaji gaskiya malan Allah ya qarama Lfy malan, Hmmmm,
Allah
Allah yabiya malam
ya Allah kakarawa mal Bello lafiya
❤❤❤
Machallah ❤️❤️❤️❤️❤️
Good
🥰🥰🥰🥰🥰😍
S A W
How much
🇬🇭😥🤔
yeah that's
👏👏👏
Kwana
Sambawa
Sambawa
Kira
Niko yanzu wata ya zagi annabi naganta sai nakashe ya wlh
By
Aq
L
0000
ةة
هه
Xxss 0:26
By