"Har yanzu da sauran damar biyan kujera ga maniyyata Hajjin 2024" | Trust Radio

แชร์
ฝัง
  • เผยแพร่เมื่อ 6 ก.ย. 2024
  • Mataimakiyar Daraktan Yada Labarai a Hukumar Alhazai ta Kasa, NAHCON, Hajiya Fatima Sanda Usara, ta ce har yanzu akwai damar da ta rage wa masu son zuwa aikin Hajjin bana duk da wa’adin biyan kudi na 31 ga watan Disamban 2023 ya kare.
    Ta yi bayanin damar ne a hirar da Muslim Muhammad Yusuf ya yi da ita a shirin "Rana Ba Ta Karya".
    #arewa #hausa #nigeria #hajj

ความคิดเห็น •