Ina kan bakata kan shiga cikin daji don yaƙar ƴan bindiga - Dikko Radda
ฝัง
- เผยแพร่เมื่อ 30 ก.ย. 2024
- A cikin wannan tattaunawar, Gwamna Dikko Radda na jihar Katsina ya yi bayani kan abubuwan da suka shafi gwamnatinsa, ciki har da shirin sauran gwamnoni kan lamarin tsaro.
I've never being proud of a Nigerian politician than I've being with Radda.
Munji dadin wannan firar Amma murokon megirma gwamna da idan Allah yabashi iKon fara aiki yatinada sabuwa musamman garimmu garin MADACHI agaskiya Muna rayuwar tozarci agabanka za,azaki mahaifinka asari yayanka munzama bayi munashan wahala sosai idan Allah yasa maganar nan takaiwa megirma gwamna da,atemakemu ngd inagaida gwamna inamai fatan Alkairi Allah yasa yagama lfy dg Autan gwamna
Dr. Dikko Umar Radda Muna alfahari da nuna mazantaka da jajircewar ka, Wallahi indai mutanen arewa bamu tashi munkare kanmu da kanmu ba toh Yan ta'adda terrorist zasu maidamu kamar bayi a kasarmu.....
Allah ubangiji ya tayaka riko albarka annabi sallallahu alaihi wasalam very very good 👍👍👍👍
Masha Allah
Allah ya tayaka riko ya kareka daga dukkan abokan gaba ya saukaka maka duk Wani Abu Mai sarkakiya awannan tafiya tare da sauran shuwagaban ninmu ya karo muku ikhlasi
Intelligent
Muna tare dakai🎉
Top fan from ZAMFARA STATE 🇳🇬
YASINU NASIRU
Nagode jarimi Allah qaramaka qarfin zuciya
Allah ya dafa maka, Allah baka nasara kan makiya arewa da Yan taadda
masha Allah Allah yakara lfy yataimake duk governor dasuke su taimakon mu mu talakawa ameen ya hayyu ya qayyu mu wacthing from saudia arabia from fatima kano
Allah yayi maka jagora his Excellency the executive Governor of Katsina State.
Kafi Buhari walahi
Masha Allah ❤
Sunana Yusuf HARUNA gazari sabuwa LGA
mudai yankin karamar hukumar sabuwa bama zaune lfy
Masha Allah Gwammna Allah ya Kara maka Lafiya
MashaAllah Allah ya dafa maka me kishin alumma
Dan Haka muke fata matasa su karbi ragamar mulkin kasar nan domin suna da zuciyar kawo canji.
Allah ya yi hagora.
allah yaqara taimakon governor mu
Allah ya taimaka maka ya bada nasara yasa kaci nasara akansu munanan zamu baka duk gudummawar da kake bukata insha Allah
Gaskiya wannanan yana daga cikin adalan mutanen
Allah yatemaki mai girma gwamna
To Masha allah allah tayaka ruqo
Muna goyon bayan ka governor radda
May reward you jannah
Allah ya taimaki dikko rada
Katsina ta Dikko.....
Katsina sai Dikko
Allah ya baka nasara
Proud to be in katsina
Allah ya boyaka
Masha Allah
Masha Allah
Allah yabaka ikun chikawa ❤
ياسيدة حاجيا رابعة :قولي لضيفك الموقر حفظه الله ورعاه فإن المشاكل والفتن كلها في غرب أفريقيا نابعة من رجال السياسة لأن الرجل السياسي إذا فشل يصبح ارهابيا(طن تعدا)ثم إذا نوى أن يمدد مدته يصبح مجرما ودكتاتورا!!!فماهو رأيه فيما كتبته ؟ ؟ ؟/نيامي عاصمة النيجر
Ubangiji Allah yàkare mana gwamnanmu dukko radda inamasa ftn alkairi kuma inajin dadi yadda nakeji anata yaban gwamnanmu na jahar katsina wllh
Albashi ne matsalar ki , be kamata a biyasu albashi bama, Allah yayi maka Albarka bafillace kwarai kenan
Alhamdulillah, banyi asarar kuriata ba.
Allah ya dafa maka.
Allah yayi ruko da hanunka mlm dikko
❤❤❤
Allah ya dafa maka Malam Dikko Raɗɗa
Fatan alkairi dikko rada Allah sa a gama lfy
Wannan gaskiya ne Allah yy jagora
Allah yataimaka yakara lfy
Masha Allah
Gwamna Allah ya baka ikon sauke nauyi💯👍
Allah ya kara lafiya da nisan kwana mai albarka
Allah yakara lpy da danisan kwana
Masha Allahu Dikko Radda Allah yataya ruko
Allah ya taimaka
Allah ya taimaka
Masha Allah ❤️
My Respective Governor.
Dole nima sai nabi dan ubana dikko radda 😅❤❤
Masha Allah
Masha allah
Allah yanada Sa'a
Masha Allah
Ma sha Allah
Oumarousarouma
Dikko Radda kadai bi ahankali domin naga alamunka duk kana mgn acikin fushi,kqrka kasa maganarka ta haifar da wani 6arnar.
ماشاء الله اللهم يوفقنا