Abin da ya faru a Syria, Darasi daya kamata mu dauka | Sheikh Muhammad Bin Uthman

แชร์
ฝัง
  • เผยแพร่เมื่อ 6 ก.พ. 2025
  • #karatuttukanmalamanmusulunci

ความคิดเห็น • 40

  • @AdamouNa-AdaDari
    @AdamouNa-AdaDari หลายเดือนก่อน

    Allah ya taimaka,Amin!

  • @abubakartasiu9316
    @abubakartasiu9316 หลายเดือนก่อน

    Allah yasa muchi wannan jarabawa tasamuwar irin wadannan mutanan acikinmu

  • @muhammadauwal8800
    @muhammadauwal8800 หลายเดือนก่อน +1

    Wannan mutumin mai suna Bin Uthman ba karamin DAN ISKAN MARA KUNYAR MASHARRANCIN MAQARYACI bane!!! Sai dai Bi-Iznillah (An Qariib) Allah Ta'ala Zai Kunyata ire-iren su!!!

    • @SulaimanTukur-l5b
      @SulaimanTukur-l5b หลายเดือนก่อน

      Allah yakara lafiya

    • @SulaimanTukur-l5b
      @SulaimanTukur-l5b หลายเดือนก่อน

      @@muhammadauwal8800 Ai shiyasa nadawo daga rakiyyar zakzaky saboda interest din iran kawai yake karewa ba namusulmiba

  • @hashimusani3755
    @hashimusani3755 หลายเดือนก่อน +6

    Allah kara maka lafiya da Nisan kwana ya sheikh

  • @MuhammadMunib-n1y
    @MuhammadMunib-n1y หลายเดือนก่อน +2

    Allah ya taimaki Abu Asim

  • @jabirsmart3266
    @jabirsmart3266 หลายเดือนก่อน +3

    Allah Ya Karawa Malam Lpy 🙏🏻

  • @kabirhussain2562
    @kabirhussain2562 หลายเดือนก่อน +2

    Ma sha Allah

  • @isaibrahim1228
    @isaibrahim1228 หลายเดือนก่อน

    Masha Allah

  • @saniabdullahi7154
    @saniabdullahi7154 หลายเดือนก่อน +1

    Subhanallah ALLAH

  • @hassanibrahimktg878
    @hassanibrahimktg878 หลายเดือนก่อน

    Allah yasa mudace, Aameen.

  • @muhammadhusain4523
    @muhammadhusain4523 หลายเดือนก่อน

    Doriya akan mummunar aqidar Nusairiyya da Malam bai ambata ba shine, basu yarda da sallah,azumi, zakkah, aikin hajji da karatun Al-qur'ani ba. Suna ganin wadannan duka ma'ana ne ba aiki ba

  • @AdamuGide-d3p
    @AdamuGide-d3p หลายเดือนก่อน +1

    Allh. Ameen

  • @arufai
    @arufai หลายเดือนก่อน

    Jazakallah khair yah sheikh

  • @ABDULRAHAMANDAHIRU-z3p
    @ABDULRAHAMANDAHIRU-z3p หลายเดือนก่อน

    Jazakal lahukhairan

  • @M2_dan_mama
    @M2_dan_mama หลายเดือนก่อน

  • @AdamuGide-d3p
    @AdamuGide-d3p หลายเดือนก่อน

    Mlm. Allah. Yasaka

  • @HamzaIsmail-vk7jq
    @HamzaIsmail-vk7jq หลายเดือนก่อน +1

    Babu Umayyah, na magana.

  • @ahmadlawal3726
    @ahmadlawal3726 หลายเดือนก่อน

    Yan ta'adda ke goyan Yan ta'adda

  • @abubakartasiu9316
    @abubakartasiu9316 หลายเดือนก่อน

    Malam zamani Yan jaraba

  • @bashiribrahim2244
    @bashiribrahim2244 หลายเดือนก่อน +1

    Yan dakon Sunnah ke nan.

  • @Okocha10Jameel
    @Okocha10Jameel หลายเดือนก่อน +7

    Toh su Ahllul sunna mesukama Gaza da Palestine ni ba dan shi a bane amma wallahi idan za a biyema Ahllul sunna a middle east wallahi sai Isreal taje inda takeso takai

    • @akilubaiti
      @akilubaiti หลายเดือนก่อน +1

      Wannan alkawarin Allah ne sai ya tabbata, Israel da masu goya mata baya zasu cigaba da cin karen su ba babbaka har zuwa wa'adin da Allah ya bayar, from nowhere Messiahs zasu fito kuma suyi galaba mai ban al'ajabi

    • @bashiribrahim2244
      @bashiribrahim2244 หลายเดือนก่อน

      ​@@akilubaitihhhhhhhhhh

    • @Okocha10Jameel
      @Okocha10Jameel หลายเดือนก่อน

      To kaga wanan ya Nuna mahadi zai baiyane a ba a achikin ahlu Sunna bà kenàn tinda basa iya Nuna musu Koda dan yasta neh wan da suketa fada dasu sunna dai yan Shia a nan kumà fadan ahalulsunna neh wallahi

    • @AdamYau-g7j
      @AdamYau-g7j หลายเดือนก่อน

      ​@@akilubaitito tinda Allah ya riga da yayi alkawarin haka din to kuma meyasa ake yaƙar su Isra'ilawan dik inda suka kai hari adaina maida musu martani ,ko masu maida martanin suna nufin zasu iya hana tabbatuwar alkawarin Allahn ne ?

    • @akilubaiti
      @akilubaiti หลายเดือนก่อน

      @@AdamYau-g7j kayi aiki da basira, idan Allah ka fita fagen fama ba ruwan ka da yadda Allah zai yi ikon sa, kayi naka ka barwa Allah ikon sa, dama a kowace gwagwarmaya sai wasu sun sadaukar da rayukan su, anyi haka a kafuwar musulunci anyi haka a neman yanci wurin yan mulkin mallaka

  • @ssshuaib732
    @ssshuaib732 หลายเดือนก่อน

    To akaramakalla ayi mana bayani akan Muhammad bn Salman Yariman Saudiyya shi musulunci yake yi 😅

  • @AbubakarSaadIdris-tx6gh
    @AbubakarSaadIdris-tx6gh หลายเดือนก่อน

    Salam malam gaskiya magana kudinga fadin gaskiya mana

  • @GarbaAli-w2w
    @GarbaAli-w2w หลายเดือนก่อน

    Yau kuma kar kuyi shirka fa don ku mutum shina na annabi s aw

  • @Kolo86
    @Kolo86 หลายเดือนก่อน +1

    Mallam yanzu wai cewa kake kenan syria abin da yafaru daidai kenan...domin kakan ninsu suyi ta'asa? Kowa fa da tarihinsa. Kaima da naka 2023 kun ansa

  • @muhammadtahiradamu5154
    @muhammadtahiradamu5154 หลายเดือนก่อน +3

    Ya kamata Mallamanmu su dinga bincike akan abinda ya shafi irin wannan khusumat. Ta yaya BBC CNN sukayi hira dashi amma ba suyi da yahya sinwar. Ta yaya 2017 CIA ke neman shugaban yan taadda na HTS. Amma yanzu Amurka na cewa, fatansu kada HTS ta rushe. Bature ba ruwansa da fadan sunni da shia. Ya saci Mai kawai.

    • @muhammadauwal8800
      @muhammadauwal8800 หลายเดือนก่อน +1

      Kai da kake da Hankali kenan kana nazartar yadda al'amuran suke gudana!!!

    • @muhammadauwal8800
      @muhammadauwal8800 หลายเดือนก่อน +1

      Amma shi wannan Bin Uthman din da yake Kwangilar rusa Addinin Musulunci aka basu, suna yin AKLU BID-DIIN, kunji irin maganganun su!!!

    • @SulaimanTukur-l5b
      @SulaimanTukur-l5b หลายเดือนก่อน +1

      😂Fiffiken daular karya ya karye hankalinsu oo yatashi😂muje zuwa kafirci hanya dayace america da rasha duk arnane bamai kaunar cigaban musulunci acikinsu saboda haka alaka da kowannensu hukunci dayane

    • @MuhammadSabiuAbdussalamAlminsh
      @MuhammadSabiuAbdussalamAlminsh หลายเดือนก่อน

      @@SulaimanTukur-l5b wannan gaskiya ne kuma wannan shine fahimta ta dukkan su makiya ne ga addinin muslunci rasha da america