Kukam bazakuyi programme akan wahakan da embassies sukeyi bane a gwamnatin tinubu yaufa wata tara 9 mibyhs baturaea embassies kudin salaries d aikin da jarab gudajen sa office a embassies na nigeria akasashen waje haryanzu
B matawalle da bagudu basu da experience a kan ayyukan da aka basu, cin fuskane gare mu ya Arewa tunda muna da zaratan hazakan masu ilimi da zasu iya taimaka mana amman inaaa 😢😢😢baya da laifi wallahi koda ace muna dora maGMB laifi ko?to shin shi baban masu gaskia kuria nawa gareshi??? Karya muke yi wallahil azim mune talakkawa muka yarda da wannan president din;
Sannun ku da kokari,Allah mai iko alhajiya Najja’atu Allah ya kara maki lafia da karfin imani kinji yayar mu, mace da kamar ke nan ,da ranki baki mutu ba ga gaskiyar ki ta fito da sauri sauri,
Allah yakaremu❤❤❤❤❤❤❤
Wannan gaskiyane Allah ya sa mudaci 😢😢😢😢
Kukam bazakuyi programme akan wahakan da embassies sukeyi bane a gwamnatin tinubu yaufa wata tara 9 mibyhs baturaea embassies kudin salaries d aikin da jarab gudajen sa office a embassies na nigeria akasashen waje haryanzu
Efcc ko zamanin babaniyabo karen farauta ne;Wanda ba a so ne malam ribado yayi aiki a kan su
B matawalle da bagudu basu da experience a kan ayyukan da aka basu, cin fuskane gare mu ya Arewa tunda muna da zaratan hazakan masu ilimi da zasu iya taimaka mana amman inaaa 😢😢😢baya da laifi wallahi koda ace muna dora maGMB laifi ko?to shin shi baban masu gaskia kuria nawa gareshi??? Karya muke yi wallahil azim mune talakkawa muka yarda da wannan president din;
Sannun ku da kokari,Allah mai iko alhajiya Najja’atu Allah ya kara maki lafia da karfin imani kinji yayar mu, mace da kamar ke nan ,da ranki baki mutu ba ga gaskiyar ki ta fito da sauri sauri,