MAFARKAI GUDA 5 GASKIYA NE
ฝัง
- เผยแพร่เมื่อ 6 ต.ค. 2024
- Muna godiya Kwarai da ziyartar wannan shafi namu ku danna subscribe da kararrawa, Sannan ayi Shere zuwa Facebook da WhatsApp da Telegram don sakon ya Isa ga Al'umma, Domin Wanda ya Yi nuni zuwa ga aikata Alheri kamar shima ya aikata.
Sannan Muna maraba da shawarwarinku Domin Kara gyara abubuwan da suke tafiya a wannan channel. mun gode🙏
#annahjul_hameed #abbas_sadauki #kano_state #arewa #hausa #prof_ibrahim_maqari #hausa_comedian #arewa_top_10_tv #sheikh_dahiru_bauchi #ja_afar_adam #karatukan_malaman_dariqa #takaitacciyar_nasiha #arewa_tv #kannywood #musha_dariya #tijjaniyya #faira #izala #wahabiyawa #salafiyya #zumuncinmu_tv #ibro #tsohuwar_ajiya #shagirigiribau #ali_nuhu #adam_zango #rahama_sadau #sani_danja #sarkin_waka #rararara #hadiza_gabon #hafsat_idris #izzar_so #mubarakeey_tv #hausa_top_tv #shi_a #zakzaky #ambato_tv #dorayi_films_ltd dorayi_films_ltd #inda_ranka_tv #mansura_isah_tv #labarina #saira_movies #arewa_lite_tv #sirrin_arewa_tv #adam_a_zango_official_tv #bbc_hausa #arewa_24 #sakon_so #sarham_tv #mkk_hausa_tv #hafsat_idris #dorayi_films_ltd #awa24 #arewafilms #arewazonetv #nakowatv #hausafilm #arewarmuconcepts #arewateamtv #kannywoodcelebritis #kannywoodnews #kannywood #kannywoodempire #MANDAWARI_ENTERPRISES_TV #KANNYWOOD_GIST_AND_TRENDS #AREWA TV #Maishadda_Global_Resources
Muna gdy sosai allah ya Kara basira
Inayawanyi sosai kuwa Alhamdu lillah ❤
Jazakallahu khran
❤❤Malam muna godiya miye ma'an an mafarkin Kaga gawan jarirai biyu da kasan iyayensu.
Allah ya saka da alkhairi ya Kara maka lafiya , malam inada tambaya don me ne ne fassara Wanda yayi mafarki ya na addu, a da surah Al-kausar ina godiya
Masha allah
Nasser Ibrahim Na biyu ciyar daukawa
❤🎉
Allah Ya yi jagora Bijahi AhmadulAmin Sallallahu Alaihi Wasallam
Sallallahu alaihi Wa Alihi Wa Sallam
Dan Allah kabani lamba
+2349080159252
Tabbas malam hakane duk yayin danayi mafarki na haifi da namji toh mace nake haifa idan kuma nayi mafarkin na haifi mace toh da namji nake haifa Allah ya Kara basira
Ameen ya rabbi
Allah ya yi musu Albarka
Sallallahu alaihi wasalam ❤
Assalamualaikum akaramakallahu barka da safiya muna godiya Allah ya Kara lafiya danisan kwana
Allah yagafarta malam ninayi mafarkin namutu kuma'anrufeni kabarin kusadani nahuda munatafira danakusadani nabiyu wayarasu munkaishi makabarta Allah da'ikonshi said mutuminnan yatashi mutane nacewa yaza'yi da kabarin da'akahaka sai nacemusu zashiga surufe nashiga sukarufe sanan Allah yafarkandani hazawasalam
Mashe allah munagodiya Allah yakara basira da lpy daga maman umar makka
Ameen ya rabbi 🙏
Allahu Akbar Allah yasamudace
S.a.w
Aslm Mlm alkm wrhmtllh wbrkth Allah ysaka da alkhairi yqara ilimi Mai amfani Mlm don Allah Mlm miye fasarar mafarkin mala'ika yaxo daukar ranka kuma kaganshi gabanka Nata faduwa kaganshi yanacewa yaxo daukan ranka
Malam Dan. allah fassarar mafarkin kun rabu da miji Kuma kayi mafarkin kun kwanta
Mâsha allah mungode malam allah ya kara ilimi
Assalamualaikum warahmatullahi warabakatuhu malam muna godiya Allah yasaka da alkhairy
Malam wanda yayi mafarkin sun shirya da wanda suke fadafa kamar basa shiri da mutum kawai sai yayi mafarkin sunshirya sun daina fada
Allah ya saka da alheri
Asslm allah ya gafarta mlm mafarkin mutum ya mutufa
masha Allah muna gay sosai Allah yakara basira dá daukaka a meen wacthing from sadia Arábia
Ameen ya rabbi 🙏
Ff
Mungode sosay allah yasaka da Alheri
Ameen ya rabbi 🙏
Allah yasaka da alkhairi nima natabayin mafarki ina dakin Allah
Malam barka da warha ka,malam nayi mafarki ina Kiran sallah dan ina jiran amsa
Allah yasaka da alherie 😮
Alhmdulillah
Macha Allah
Allah yasakada,alkairi
Masha Allah mungodi
Allah yasa mudace
ASSALAMU ALEKUM
MALAN BARKADA YAU SUNAA HABIBOU IBRAHIM ƊAN NIGER DAKE MAZAUNIN LIBIYA
NATABAYIN MAFARKI GUDA UKKU
AMMAN GABIYU DAGACIKINSU
NADAYATUN SHIKARA 2014
DAMUSALIN BAYAN LA ASAR
INABACCI SENAIYYI MAFARKI
GANI DA SAHABBAI SUNA CEMUN YAN DA ANCE WACCEN GADAR
SEGUN 💗💗💗💗💗💗💗💗💗💗💗MANZON ALLAH SALLALLAHU ALEHIN WASALLAMA 💞💓
KAWAI SENAFARKA NAJI HAUSHI DABAN IDAZOWABA HAR HAWAYE NAIYYI NA DAYA KENAN NABIYU
KUMA A SHIKARA 2021
SENAIYYI MAFARKIN GANI INA ALWALLA IDAN MUTU YA GAMA ALWALLA AIYANA LASA DAN YATSANSA YACE ASHSHAHADU ALLA ILAHA ILLALLAH WA HAR ƘARSHE INA ƊAGA KAINA SAMA
SENAGGA HOTON SHAK INYAS
KAWAI SENAKKAMA FAƊAR LAH.ILAHA ILLALLAHU LA.ILAHA.ILLALLAHU KAWAI SEYAIYYI BANYANA KO INA
TOH WANNAN WLH WLH WLH HAKA NAIYYI SA MEYE HAKAN.YAKE NUFI MALAN ?
Allah ya sa ka da alhr malam
Ameen ya rabbi 🙏
❤❤❤❤❤
Allahu akbar
Allah ya mana jagora
Muna godiya malan
Jazakallahu bii khair
Ameen ya rabbi 🙏
🤝🤲🙏🙏
شكرا
❤❤❤ Masha Allah
Allahu Akbar
Allah ya saka da alkairi
Ameen ya rabbi 🙏
Mlm nayi mafarki Ajikin Gini Anrubuta Allahu Saman ginin Daga qasama aka qara rubuta Allahu sau biyu Daga Daya gefan Kuma Aka rubuta qur Ani Daga nan Sena farka mlm menene fassarar sunana Aisha Hussain Mika il ngd Allah Saka da Alkhairi
Malam nayi Mafarikn cikina yayi huda kuma ruwa nazuba
Mâcha allhu 💞💞🇨🇮🇳🇪
Salam malan. Jiya dadare nayi mafarki ina cikin masallaci muna sallah cikin jam'i . Ina neman fassarar wannan
🙏🙏🙏🙏
Assalamu alaikum barka da warhaka mallam nayi mafarki ina wanki cikin ruwa har so biyu
Masha allah barka da Salla 🙏🙏
Masha Allah Allah yakara sutura
Ameen ya rabbi 🙏
Gaskiyane Allah chikara basira
Aslm nayi mafarkin wani gari da nakeso naje ni kuma sai naga garin a mafarkin najeni, saikuma nayi mafarki inacin cukui wanda akeyi d nonon rakumi, dan Allah menene fassar mafarkin nan. ?
Sadaukinfa sadaukine
Mlam Dan Allah Meye hakikar wnn mafarkin.nayi mafarkin Da maciji bakkkikirin sosai Yana Da tsayi harma yaya nannade Kansas Amma tayinsa yana nn Har ma ya fusata yafasa Kansa idonsa jajir Katone.kuma yakasa shigowa Inda nake.wlh mlam Har nafarka inajin tsoro ranar wuni nayi banajin dadi gashi naji tsoro sosai
Malam salam nidirebane nai mafarkin kayan dai nasauka a mota sai nataka kayan daidin minene fasaransa
Slm malam nayi istahara akan wani sainayi mafarkin banajin dadi sai yakewa wani magana kazama yasiyo nakici amafarkin har madina aka anbata da balarabe aciki miye kwana2 ina adu a sainayi mafarkin nayi sata sanan nayi mafarkin inasaida mangoro wata anune wata yarinyar nacewa asaya mata meye fasarar
Ni kuma nayi mafarki inagudu amota inabacci Amma motar bata kadaniba sainaga wasu mutane sinakiran yannuwansu ajeji kamar ynfashi sainafarka
Masha Allah
Nayi mafarkin ina hawan dutsen safa
Ko miye ma'anar sa
Alhairai ne masu ɗimbin yawa suke gabatowa
Assalam malam zan iya kiranka nayi maka tambaya
Aslm barka da warhaka Malan ni kuma ina yawan yin mafarkin rami duk inda zan taka zai zama rami , KO kuma mafarkin ruwa bleu masu kyau
Malan nayita kiranka baka dauka dan Allah inason afassaramin kullun sai naga mijin yayi aure ko zaiyi mihakan yake nufi
Wannan yana nuna Mijinki yana sonki sosai
@@abbas_sadauki nagode sosai allah yasa mudace
Salaam alaikum mallam na yi mafarkin mamaci ta mi kyautar kudi
Mungode sosai malam
Sheďan da mala'ika basa shiga cikin masallaci to amma taya mutane ake ďaukar ransu acikin masallaci idan mala'ika baya shiga masallaci wanene yake ďauke ran mutane acikin masallacin?
Baka Fahimce ni ba danuwa ba haka nake nufi ba
Inadamata
Allah yabiya malam
Ameen ya rabbi 🙏
Aslkm, Dan Allah inasan number malam
De
Allah ya kara lafiya
Ameen ya rabbi 🙏
Allah ya qara suttura
Ameen ya rabbi 🙏❤️
Malam nayi mafar kin shugaba buhari yace a ne mamin aiki a karfa takadduna to Malam meye fassar mafar kinnan
Asalama Alaikum mlm nayi mafarki anbani sadakar turaré nafesawa ajiki kan haiyata tadawowa gida nahadu da budurwa munatafe muna fira
P
Malan minene fassarar mufarkin limanci
Assalamu alaikum inayiwa MLM fatan Alkhairi nayi mafarki kashi yanayin jikinsa sannan matsayin mafarki masauki yarinya yayin kashi Aikinsa dan Allah malam ya fassara take
Sayyidi Wallahi ban fahimta ba
Na nayi mafarki kashi yabatamin jikinsa kuma na sake yin mafarkin na dauki yaro yayimin kashi shine tambayata 1
2 Ina yawan mafarkin wadanda suka mutu kamar mahaifiyata malamina da wasu mutane daban haka ina yawan yin mafarkin su wlh ko kiyama Saida nayi mafarkin wani kana kuma basa bani tsoro kuma ba Awata mummunar shiga nake ganinsu a a'a kamar basu mutuba haka nake ganinsu
1- sun ce zunubai ne yana da kyau mutum ya yi wa kansa hisabi ya ƙara himma wajen Istigfari
2- Kyawun halin da suke ciki ne da kuma addu'a da kake musu
@@abbas_sadauki Nagode Allah ya saka da Alkhairi
Ameen ya rabbi
SLM nayimafarkin mamata tace batason yarin yarda danakeso na aura!
Tana da rai ko ta rasu?
Yayi.malan.nagode
Barka.dawarhaka malan.inatanbaya.nikulun.innayi.kona.ce.inka.mijina.mata.suna.biyadachi.suna.fira.soyaya
Masha Allah
Macha allah
Masha Allah
Masha Allah
Masha Allah
Masha Allah
Masha Allah
Masha allah
Masha Allah