Allah kasa mucika da imani mungode mlm amma wan nan zamanin abin tsorone saboda mata yanzu dayawa sundade karatu saboda sudawo su rusa tarbiyyar yayan musulmai
Jazaka-Allah khairan Sheikh Abu Aisha. Lallai wannan tashan ta arewa 24 rusa tarbiya da addini ta ke. Ni a gidana na hana kallon duk wani film dun kare iyalina zuwaga gurbacewan tarbiya, guba da badala da wadannan tashohi ko finafinai su ke yadawa. Sheikh Allah Ya albarkaci wannan tasha taka, don na lura mata dayawa suna bibiyan ka. Don Allah mezaihana ka kirkiri wani shiri inda zaka gayyaci wata malama da zata rinka tattauna irin matsalolin mata ta mahangar musulunci Allah Ya tsare muna imanin mu.
Gaskiya bawan Allah kayi tunani mai Kew nare duk wani film badan komiba sei duba da cewa gabadai la barine Wanda mutun zei zauna ya qirqiri abinsa da kansa kallon film 6ata lokacine saboda gabada yansa yakinone akan qarerayi marasa tushe shikuma lokaci abune mai matuqar mahimmanci ga rayuwar Dan Adam
@@abuaishaalfurqanmalan Abu Aisha muna maka fatan alhairi Allah ya qarfafeka cikin wannan hidimtawa da kukewa musulunci munajin dadi sosai Allah s.w.t ya tsawaita rayuwarka tareda sa albarka acikinta masha allah
Wai me ke damun wasu matan ne?Mu dai mun san duk rintsi maza ne sama da mata.A ce uwa tana irin wannan furuci,to wace irin tarbiyya take bawa yaran da ta haifa.Allah Ya shirya.
Mun kalli cikakken shirin. Yadda kaji haka su ke nufi. Ai tayima Allah karya idan tace Allah Ya fifita mace kan namiji. Wannan karya ce kuma tana iya fidda mutum daga musulunci
Allah ya isa tsakanimmu da wadannan matan da wa yan da suka sasu Kuma wallahi kuji tsurun Allah ku tuba ku dai na
Allah kasa mucika da imani mungode mlm amma wan nan zamanin abin tsorone saboda mata yanzu dayawa sundade karatu saboda sudawo su rusa tarbiyyar yayan musulmai
مشا الله.باركالله فيكم و نفع بكم إلا سلام و المسلمين في كل مكان❤
Allah ya sakama da alkhairi Allah ya Kara maka lafiya malam mungude sosai
as-Salaam alaikum......
كثر الله امثالكم وجزاكم الله خيرا.
Dukkan alummar Musulmi Maza da Mata,kamata yayi suyi Allah wadai da Shirin Mata a yau.
Mlm Allah yasa da alkairi amma wlh mlm sai ko sa wannan masu yima yahudawa aiki agaba
amin amin
Masha Allah kai malaman Allah yasaka
بارك الله فيكم ونفع بكم الإسلام والمسلمين..❤
اللهم اكفنا من شر الفتن ما ظهر منها وما بطن
و أجرنا من خزي الدنيا وعذاب الآخرة اللهم آمين ❤
Jazaka-Allah khairan Sheikh Abu Aisha. Lallai wannan tashan ta arewa 24 rusa tarbiya da addini ta ke. Ni a gidana na hana kallon duk wani film dun kare iyalina zuwaga gurbacewan tarbiya, guba da badala da wadannan tashohi ko finafinai su ke yadawa. Sheikh Allah Ya albarkaci wannan tasha taka, don na lura mata dayawa suna bibiyan ka. Don Allah mezaihana ka kirkiri wani shiri inda zaka gayyaci wata malama da zata rinka tattauna irin matsalolin mata ta mahangar musulunci Allah Ya tsare muna imanin mu.
wa alaikumussalamu waragmatullah dan uw
a insha Allahu zamuyi domin ina da shi'awar. dawowa shirin live amma sai munyi masa shiri na musamman.
Gaskiya bawan Allah kayi tunani mai Kew nare duk wani film badan komiba sei duba da cewa gabadai la barine Wanda mutun zei zauna ya qirqiri abinsa da kansa kallon film 6ata lokacine saboda gabada yansa yakinone akan qarerayi marasa tushe shikuma lokaci abune mai matuqar mahimmanci ga rayuwar Dan Adam
@@abuaishaalfurqanmalan Abu Aisha muna maka fatan alhairi Allah ya qarfafeka cikin wannan hidimtawa da kukewa musulunci munajin dadi sosai Allah s.w.t ya tsawaita rayuwarka tareda sa albarka acikinta masha allah
Allah Hafi karfunku, kuda duk wanda
Yake San kawo was addinin Allah tasgaro, kuma kusani Allah yayi alkawarin Kare addinin sa dan haka kanku akeji.
الله اكبر الله اكبر الله اكبر الله اكبر الله اكبر جزاك الله حير ياشيح 💯💯♓🥰🇳🇪💯💜💕♓🇳🇪🇳🇪
نسأل الله السلامة والعافية... بارك الله فيكم شيخنا الفاضل.
Ameen🙌
Allah yasa sako yakai mata
Aini dama tun dadawa Bana kallansu
Allah SWT Ya saka Maka da alkhairi, amin.
amin
27:43 gaskiya wannan karfaffiyar hujja ce.... Allah ya sa mudaci.
Amma dai Allah dawan wannan tunani nasu tir tir da jahillan cikinmu maza da mata
allah yasa mudace amin aljanna mace a kasa tafin mijin ta take ko anan ma musan namiji yafa mace
Wai me ke damun wasu matan ne?Mu dai mun san duk rintsi maza ne sama da mata.A ce uwa tana irin wannan furuci,to wace irin tarbiyya take bawa yaran da ta haifa.Allah Ya shirya.
جزاكم الله خيراً
amin
Ameen🙌
Allah ya gafarta malam barka da wannan lokaci fatan kana lafiya Allah yayi jagora Amin Dalibinka Aliyu katsina Mu'assalam👋
wslm dan uwa Aliyu na gode
@@abuaishaalfurqan Malam Dan Allah inaso in ziyarce ka Saboda kano garin zuwana ne inaso abani Dama Akaramukallah
جزاكم الله خير الجزاء
amin
Masha Allah malam muna godiya
Fatan alkhairi Malam
Ai wadannan matan dake wannan shirin basuda tarbiya..ai mu tuni mun daina kallon arewa 24 muda iyalanmu..musulmi suyi hankali da arewa 24..
❤❤❤ gaskiyane Allah yabiya❤
Ameen
Ya Allah katarwatsa wannan Shirin na (mata ayau) na Arewa24 wlh Dan tarwatsa aure sukeyi
Wannan matar mahaukaciyace Inaaga
👍👍👍
Ji Banza Dan Allah
Kece. Banza shasha ballagaza
Amma MLM gaskiya da ka bibiyi full din Shirin atashar arewa24 kagani shin wai haka suke nufi.
Mun kalli cikakken shirin. Yadda kaji haka su ke nufi. Ai tayima Allah karya idan tace Allah Ya fifita mace kan namiji. Wannan karya ce kuma tana iya fidda mutum daga musulunci
❤❤❤❤😂😂
Assalamu alaikum warahamatullah,yakamusukeyi.
amin.
Malam wallahi ba alheri acikin shirin mata ayaw
Ni Dan na gaida matata bawani Abu bane amma Irin wannan matan jahilai mata Ku daina biye musu
Kalleta Kamar Wata Tababbiya wlh, Allah Kashiryi Al Ummar Musulmai
Mata ayau stop haram
gaskiyane malan
Shegu jahilai Yan iska waye zai aureku
Tabbas ya kamata malammai su sasu gaba, yahudawa sukema aiki