Malam ya ragargaji kwankwaso da Abba kan rikicin sarautar kano, ya fadi laifukan sunusi lamido,

แชร์
ฝัง
  • เผยแพร่เมื่อ 1 ก.พ. 2025

ความคิดเห็น • 274

  • @YakubuYunusa-k3v
    @YakubuYunusa-k3v 8 หลายเดือนก่อน +2

    Allah ya saka da alheri malam

  • @yakubuyaks123-wn2eu
    @yakubuyaks123-wn2eu 8 หลายเดือนก่อน +1

    What a sermon! Mallam Allah ya saka da alkhairi

  • @AnuBoss75
    @AnuBoss75 8 หลายเดือนก่อน +1

    Manzan Allah yace kafadi alkairi ko Kai shiru, yanzu shi wannan malamin Yana adalci a gidansa kuwa Kuma Anya mutumin kirki ne

  • @harounaidrissabgdtv6798
    @harounaidrissabgdtv6798 8 หลายเดือนก่อน +2

    Wannan gaskiyane malan ❤

  • @adamumusa7813
    @adamumusa7813 7 หลายเดือนก่อน

    Amin Malam.Muma muna rokon Allah SWT kar ya bari Konkoso yazama shugaban Nigeria,amin.

  • @AbdulazizLora
    @AbdulazizLora 8 หลายเดือนก่อน +1

    Agaskiya Malan kaji Tsoran Allah

  • @usmanjibrin-zh8jz
    @usmanjibrin-zh8jz 7 หลายเดือนก่อน +1

    Afadi gaskiya komin dacinsa.

  • @muhammadhabibhabibmuhammad1224
    @muhammadhabibhabibmuhammad1224 8 หลายเดือนก่อน +4

    Allah yasaka da alheri malam malami

  • @M_capekirawa001-om6op
    @M_capekirawa001-om6op 8 หลายเดือนก่อน +1

    Allah ka rabamu da shari muna fikai

  • @IlliyasouMahamade
    @IlliyasouMahamade 8 หลายเดือนก่อน +1

    Amen

  • @AzAz-yw4lk
    @AzAz-yw4lk 8 หลายเดือนก่อน +1

    Wannan gaskiya ne Mallam Allah ya saka da alkairi

  • @mohammedibrahim8218
    @mohammedibrahim8218 8 หลายเดือนก่อน +1

    Allah ka mana tsari da makauniyar soyayya na rashin gani laifi wanda muke so Allah ya kara lfy Malam💖🤲🤲

  • @saifussalafiya
    @saifussalafiya 8 หลายเดือนก่อน +1

    Ayi Adalchi Malam Abubakar

  • @belitv248
    @belitv248 8 หลายเดือนก่อน +1

    Ikon Allah malam kaima kahana kashe mutane a sakoto kuma kwankwaso a jahar kano sai godiya kuma amaganar sarauta a kano ko mutun daya ba akasheba kuma wannan addu. A da kayi tsakanin kai da kwankwaso allah ya isarwa da mai gaskiya hakinsa kuma a dawarka da sunusi ai afilitake Darika izala shine kaway to malam kaji tsoron allah kayiwa shugaba addu.a masamman kwankwaso domin shima shugaba ne inamaka fatan alheri malam

    • @PrinceAuwal
      @PrinceAuwal 8 หลายเดือนก่อน

      Ka dai gani bro kishi ne kawaii Dan izala kuma ya jin Dan darika ya hay mulki

  • @MuktarYusuf-hz2og
    @MuktarYusuf-hz2og 8 หลายเดือนก่อน

    Allah ya saka da Alkairi malam

  • @BalaLadanabubakar
    @BalaLadanabubakar 7 หลายเดือนก่อน

    Masha Allah

  • @HauwaMuhammad-z7g
    @HauwaMuhammad-z7g 8 หลายเดือนก่อน

    Toh kai kuma wannan daga ina wannan b mlm bn dan haddasa fitinane dan shehun shegu ina ruwanka da jaharmu katsaya acan sokoto kayi haukanka kar mukumajin kazamin baking ka wawa wakilinnn shaidan sai sarki Sunusi in sha Allah

  • @abubakarmuhammadtafida30
    @abubakarmuhammadtafida30 8 หลายเดือนก่อน +2

    Hmmm mlm wan nan waazine nasiha kozagi wlh kafi KWANKWASO rashin adalci babu Allah aranka in kaine mekayrawa. Ka kyara. Sokoto

    • @PrinceAuwal
      @PrinceAuwal 8 หลายเดือนก่อน

      Bro karka da mu Dan izala ne fa kishi yake

    • @PrinceAuwal
      @PrinceAuwal 8 หลายเดือนก่อน

      Bro karka da mu Dan izala ne fa kishi yake

  • @M_capekirawa001-om6op
    @M_capekirawa001-om6op 8 หลายเดือนก่อน

    Allah kaji tausayin mu allai samucika da imani

  • @MohammedpukumaBularafa
    @MohammedpukumaBularafa 8 หลายเดือนก่อน

    Wannan ba malami bane.
    Dankore ne.
    Domin adalci, shine Abba Kabir Yusuf yayi.
    Ta hanyar maidawa sunusi lamido kan kujerarsa.

  • @AdamuSaboJibrin
    @AdamuSaboJibrin 7 หลายเดือนก่อน

    Allah ya saka da alheri.

  • @suleimanisah918
    @suleimanisah918 8 หลายเดือนก่อน

    JAZAKUMULLAHU KHAIRAN

  • @hamzaamsohamzaamso959
    @hamzaamsohamzaamso959 8 หลายเดือนก่อน

    Gaskiya ne malan kwakwaso masifane a Kano

  • @kmuhd9473
    @kmuhd9473 8 หลายเดือนก่อน +1

    Gaskiya ne malam Allah yakada alkairi

  • @muhammadalasankogitv6894
    @muhammadalasankogitv6894 8 หลายเดือนก่อน

    Allah yasaka da alkhairi, malam gaskiya komai dacinta agayeta

    • @jamiluabdullahiadamu9829
      @jamiluabdullahiadamu9829 7 หลายเดือนก่อน

      Karya kake dan son zuciya
      Kai ba malami bane dan son raine wawa,kaine mutumin banza jakin banza dan bakin ciki dullalin boko haram,wanga ai kaine wanga jakin wofi,in ka isa ka hana shi mulkin najeriya in Allah yabashi,kai jaki kayi bayani akan abunda yafaru abaya akn sarki sanusi lamido sanusi,

  • @USMAN..DONO-t1h
    @USMAN..DONO-t1h 8 หลายเดือนก่อน

    Babanka ne mutiman banza Kuma Allah ne yake Bada Mulki ba kaiba Sha Sha Sha sakarai wawa kawai

  • @ليثوسام-غ1ك
    @ليثوسام-غ1ك 8 หลายเดือนก่อน

    Allah yasakama da alkhairi yakareka daga sharrin mutun dana aljan

  • @AbabaMuhammad
    @AbabaMuhammad 8 หลายเดือนก่อน +2

    Wallahi malam kafadi gaskiya kuma malam anji kwankwaso yayi rantsuwa idandai yana siyasa dan Adobayero bazai sake zama sarkiba a kano

  • @MuhammadAhmad-tu2mi
    @MuhammadAhmad-tu2mi 8 หลายเดือนก่อน

    Amin Ya Hayyu Ya Ƙayyum

  • @SaniMuhammadSalisu
    @SaniMuhammadSalisu 8 หลายเดือนก่อน +1

    Gaskiyane malam laifin sanushi shige da fice yasa Nima da inason sanisi ammah abinda yakefaruwa laifin sanusine Allah yataimaki Kano da mitan Kano bakidaya

    • @sakinadeeni4713
      @sakinadeeni4713 8 หลายเดือนก่อน +1

      Gsky kan Sunusi yaci haqura ga shekarunsu naja, Mulkin da a lahira sai kaiwa Allah bayanin yadda ka tafi dashi koda na second daya ne ko Mulkin gidanka sai ka ansawa Allah bare wannan sarauta da ake kmr za ai musu sujjada ta wajen gaisuwa. Allah ya nufemu mugyara

    • @MohammedUmarMohammedUmar-lt6qo
      @MohammedUmarMohammedUmar-lt6qo 8 หลายเดือนก่อน +1

      Shi kuma gdj fa da ya wulakan tashi

  • @WebWene
    @WebWene 8 หลายเดือนก่อน +4

    Allah ubangiji yasaka da alheri malamanmu wannan magana gaskiyace nima banasan wannan sunisin wlh mugune

  • @sanidanmamazxzdsani5662
    @sanidanmamazxzdsani5662 8 หลายเดือนก่อน

    Wannan gaskiya ne kwankwaso masifa ne a Nigeria Allah ya mana maganinsa Allah ya saka da alkhairi sheikh

  • @ahmadmuhammadsule5629
    @ahmadmuhammadsule5629 8 หลายเดือนก่อน

    Allah ya saka da Alheri

  • @MohammedUmarMohammedUmar-lt6qo
    @MohammedUmarMohammedUmar-lt6qo 8 หลายเดือนก่อน +1

    Wnn bakar addu'ar seta sauka akan ka da iyanka tsinan ne la ananne shege azzalumi makiyin Allah

  • @MuhammadAhmad-tu2mi
    @MuhammadAhmad-tu2mi 8 หลายเดือนก่อน

    Allaah Ya saka da alkhairi mallam

  • @umarsanda111
    @umarsanda111 8 หลายเดือนก่อน

    ALLAH yasaka malam 🤲

  • @TuwoukuTwada
    @TuwoukuTwada 8 หลายเดือนก่อน +1

    Allah ya kara lfy malam.

  • @adamuabubakar3835
    @adamuabubakar3835 8 หลายเดือนก่อน

    Kwankwaso shine babban laanenne a kano
    In sha ALLAH shidayin shugaban kasan Nigeria se kallo
    Mahassadi matsiyachi

  • @tahirjibril2667
    @tahirjibril2667 8 หลายเดือนก่อน

    Kwankwassiya Amana.❤

  • @MohammedUmarMohammedUmar-lt6qo
    @MohammedUmarMohammedUmar-lt6qo 8 หลายเดือนก่อน +1

    Karya kake Kullum se an kashe mutane a sokoto sbd kwnkws yaki marawa atiku baya kake bin sa da sharri ana kashe mutane me yasa bazaka gayawa gwamnatin sokoto ba

  • @chaibougambo
    @chaibougambo 8 หลายเดือนก่อน

    Gaskiya nan dai baayi adalciba saboda wanda yafara sabke sarki shiya asasa fitinannan

  • @MohammedUmarMohammedUmar-lt6qo
    @MohammedUmarMohammedUmar-lt6qo 8 หลายเดือนก่อน

    Sbd sunusi dan darika ne dan izala kake kiran sa da jahili in sha Allahu bazaka gama da duniya lafiya ba matsiyaci

  • @RabiuAhmad-ri4xf
    @RabiuAhmad-ri4xf 8 หลายเดือนก่อน

    Malam kagyara kalamanka,zagin shugaba fasikancine,hattaradai mlm!!!

  • @KhashiumuhammadMuhammad-ob1ij
    @KhashiumuhammadMuhammad-ob1ij 8 หลายเดือนก่อน +2

    Wallahi abakar kabani kunyya kasauka daga tafarkin malamai kashiga tafarkin en tasha kai tsaye kadauki bangaranci

  • @sakinadeeni4713
    @sakinadeeni4713 8 หลายเดือนก่อน

    Mlm ka fadi gsky amma ayi haquri a dinga tausasa harshe, ta wani wajen su Kwankwaso sun yi aikin temakon talaka, yakamata idan zaa fadi sharrin mutum ya fadi alkhairinsa, a ne de sbd sarauta suka gaza, da sun haqura tunda mulki masifa koda na gidanka ne sai kaiwa Allah bayanin yadda ka tafi dashi, ni na rasa masifar san mulki ga tsofaffin nan shekaru naja memakon a koma a tuba ga Allah, aa sai qara son duniya. Allah ya shirya Amin

  • @MUHAMMADSULAIMAN-qk4wz
    @MUHAMMADSULAIMAN-qk4wz 8 หลายเดือนก่อน

    ABU A'ISHA ABU A'ISHA.
    KA KAMA KANKA WALLAHI WANNAN MUTANAN IDAN ZA KAYI TARE DA SU WALLAHI ZAKA SAMU KANKA A KOTO

  • @ليثوسام-غ1ك
    @ليثوسام-غ1ك 8 หลายเดือนก่อน

    Dadina da kanawa gidadawane soyayyay ta siyasa tana rufemusu ido basasan gaskiya amma aminu ado bayaro shiyafi dacewa da kujerar

  • @UmarMuhammad-vu9mj
    @UmarMuhammad-vu9mj 8 หลายเดือนก่อน

    Allah ubangiji ya sakawa wadda aka zalunta ako wani fanni yake

  • @abubakaradamu4029
    @abubakaradamu4029 8 หลายเดือนก่อน

    Malam kafadi gaskiya Amma kayi zafi sosai komi lalacewar mutum ana rokamai Allah shiriya

  • @Yawale-gk2bw
    @Yawale-gk2bw 8 หลายเดือนก่อน +1

    Mai martaba sarkin kano Aminu Ado bayero, ya fadawa matar shugaban kasa kije ki fadawa mijinki talakawan kano suna cikin yunwa, sannan ya fadawa shugaban custom daya ziyarceshi ku daina shigowa kasuwanninmu kuna kwashe kayan talakawana ,wannan shine abinda akeso shugaba yayi na kulawa da talakawansa.

  • @mohammedjabrin9075
    @mohammedjabrin9075 7 หลายเดือนก่อน

    Allah ya isa wanan mallam Allah yada kaki fadan gaskiya a kan gwomnatin kano daga sokoto kana tsinema munan da baka da hujan a kanshi zaku hadu dashi Rananda ba social media anbaka kudi dan kaba Dr Rabiu musa k

  • @SaniMuhammadMuhammadsani
    @SaniMuhammadMuhammadsani 8 หลายเดือนก่อน

    To in banda bakada hankali kaduba state dinku meke faruwa yanxu bakayi magana kan jahar kuba sai kano kuma shi gwamnan baya da yacire sarki sinusi dai dai yayi wacce magana kayi a wancin lokacin kuma yanda kaxagi kwankwaso bada hakin saba Allah yasaka masa kuma duk mun munar maganar da kayiwa megirma kwankwaso Allah ya meyar ma kanka da iyalinka gashi kana lallamar yan uwanka a xauna lfy saboda yan garinkune amma kana xagin sarki sinusi Lamido sinusi da megirma kwankwaso saboda baka kaunarsu Allah yayi maganin ka tundaga duniya har lahira kamar yanda kayi musu ameen ya rabb

    • @abdullahiibrahimusman8135
      @abdullahiibrahimusman8135 8 หลายเดือนก่อน

      Abinda Mallam ya fada gaskiyane, ai shi abinda yake gaya masu kwankwaso da muqarrabansa shine a maimakon su samo hanyar hada kan kanawa a'a sai gashi sun zo da mugun nufi na ramuwar gayya wannan shine gaskiyar magana duk abunda mallam ya fada ba karya a ciki, ana zaune kalau a Kano kawai ya zuga yaronshi Abba ya tada Wannan fitinan gashi yanzu yayi nasaran raba Kano gida biyu Kuma in ba Allah ya kiyaye ba haka za'a a ci gaba da tafiya Allah ya sauwake, Kuma duk wa yaja? Kwankwaso sabida Yaba ganduje haushi. Kuma da kake cewa shi Mallam yaji da abunda yake faruwa a jihar sa, ai kaji abinda ya fada yace yana kira da Yan bindiga da barayin daji da su tuba su aje makamansu don ganin jiharsu ta zauna lafiya. Irin abinda ya kamata kwankwaso da muqarrabansa suyi kenan, ba dagawa da jinkai ba Wannan shine gaskiyar magana.

    • @MohammedUmarMohammedUmar-lt6qo
      @MohammedUmarMohammedUmar-lt6qo 8 หลายเดือนก่อน

      Amen🙏 ya Allah

  • @KamiluRabiu-vd9fd
    @KamiluRabiu-vd9fd 8 หลายเดือนก่อน

    Malam dan uwarka maye bello yabo yaxaji buhari kuma yagama lafiya dan uwarka

  • @AbbaAbubakar-by8yt
    @AbbaAbubakar-by8yt 8 หลายเดือนก่อน

    Kaide mlm dakikine kawai dasan ziceys Kaima Allah kada ya aka Abin

  • @adamabubakar5678
    @adamabubakar5678 7 หลายเดือนก่อน

    Malami Chawara gi kawai

  • @UmarFaruqinuwa
    @UmarFaruqinuwa 7 หลายเดือนก่อน

    Kai ma bakinka baibadan alkhairi shi danda ganduje da yaiyai nashu sauyin Mai sarki sunusi lamido sunusi ya aikata kana malami baka iya sansanci a saitada fitina ai abinda kakema yafima nakwankwaso saboda Shima yanada munufa shin ganduje dai yaita rushe aikin da kwankwaso yai batada fitina yaiba Kuma kano ba jaharkaba ce to Allah shine yasan maikishin musulinci Kai kashiga xuciyar kwankwaso nee kakemai mugun alkabai Allah ya xaba Mana mafi alkhairi komai kunmai dashi dumukuradiya turawa sunfi karbin manyan kasarmu saboda San xuciya amilkima yaxama kwangida idan baxakabi dokar shugaban kasa ko Kai to saikashiga kotu anxalinceka shi maigida kwankwaso baxai amince da turawaba koma baya tsoran rasa kujera kida Yana da ita abinda ko malamai basa iya fadawa tunubu gaskiya shi dsidsi yakeyi wannann hakunkine malama but they are no told them God Care us ameen

  • @suleimanisah918
    @suleimanisah918 8 หลายเดือนก่อน

    INSHALLAH kwankwaso da sunusi qarshensu yazo

  • @yunusasalisu70
    @yunusasalisu70 8 หลายเดือนก่อน

    Ameennnnnnnn

  • @ShawalMohammed-k2u
    @ShawalMohammed-k2u 7 หลายเดือนก่อน

    May Allah help us make peace with them

  • @insta3546
    @insta3546 8 หลายเดือนก่อน +1

    Wanan gaskiyane malam Allah yabiyaka ya kareka da shairin makiya

  • @SouleyIde-eb9ib
    @SouleyIde-eb9ib 8 หลายเดือนก่อน

    Ba aminba🖐️☝️👊

  • @ABDUSSAMADAHMAD-o2x
    @ABDUSSAMADAHMAD-o2x 8 หลายเดือนก่อน

    Dan gindin uwar malam ubansu yaci uwatar shege ba kauyan banxa😊

  • @muhkanyurab7213
    @muhkanyurab7213 8 หลายเดือนก่อน +4

    Abinda Malaminnan yafada akan Sunusi da kwankwaso gameda sharrinsu acikin al'ummah dakuma shari'ar Allah gaskiyane kuma wlh baifadi rabin sharrinsuba saboda dukkansu babu Allah agabansu
    Muna zaune dasune amatsayin dharura Allah yajarrabemu dasu Amma munai musu fatan shiriya idankuma bamasu shiryiwa bane Allah yaimana maganinsu

    • @abdullahiibrahimusman8135
      @abdullahiibrahimusman8135 8 หลายเดือนก่อน +1

      Amin, wallahi gaskiya ka fada daya daga cikin sharrin sanusi Lamido sanusi wanda bazan' taba mantawa ba Wanda wannan malamin Bai fada ba shine lokacin da inyamurai( IBOs) suka dira Kano sunata sace mana yara suna kaiwa kasarsu suna maidasu kiristoci Allah yasa aka kama wasu daga cikinsu da aka zo aka sameshi Yana sarki a lokacin sai yace shi baiga laifinsuba laifin iyayen yaran ne da basa kula da 'ya'yansu a haka aka kyale barayin yaran Nan. Wannan shine daya daga cikin sharrin shi. Allah ya sauwake.

    • @aminuyahayasofa1275
      @aminuyahayasofa1275 8 หลายเดือนก่อน

      ​@@abdullahiibrahimusman8135😮

  • @MuhammadSani-t7d
    @MuhammadSani-t7d 8 หลายเดือนก่อน

    Wannan ba malam baneba Dan San zuchiya ne tunda baya fadin Alkhairi

  • @sarkiabdumumini5777
    @sarkiabdumumini5777 7 หลายเดือนก่อน

    Kamar dai kai kenan malami marar imani mai hukunci da ra'ayi ba adalci ba koyi da Manzon rahma SAW

  • @GaladimaMrm-n2b
    @GaladimaMrm-n2b 8 หลายเดือนก่อน +2

    Allah ya rabamuda mugun ciwo

    • @fatimaladan1567
      @fatimaladan1567 8 หลายเดือนก่อน

      Ameen Ya Hayyu Ya Qayyum

  • @HamzaAbacha
    @HamzaAbacha 8 หลายเดือนก่อน

    Aslm malam baiwa kwankwaso adalci ba akalaman malam Akai wata akasa allah Kashiryi shuwa gabannin mu da malamammu da shawran al,ummar musulmi baki daya wslm

  • @MahiShuaibu-ge7uv
    @MahiShuaibu-ge7uv 8 หลายเดือนก่อน

    Ai wannan jaki ne ba malami ba sha sha

  • @coolbacon5716
    @coolbacon5716 8 หลายเดือนก่อน +1

    Ku ringa bincike kafin kayi Magana Malam

  • @SalisuHarouna-g9y
    @SalisuHarouna-g9y 8 หลายเดือนก่อน

    Wannan hasada ce wlh Wawa jaki 😭😭😭😭😭😭❌❌❌❌❌❌❌

  • @abduleabdulmaman4742
    @abduleabdulmaman4742 8 หลายเดือนก่อน +1

    Allah kyau ta

  • @AhmadAuwal-n4y
    @AhmadAuwal-n4y 8 หลายเดือนก่อน

    Allah ya kyauta

  • @GarbaMalamMoussa
    @GarbaMalamMoussa 8 หลายเดือนก่อน

    Wannan Malan dan iska ne bai ga waazi baiga siassa

  • @yunusasalisu70
    @yunusasalisu70 8 หลายเดือนก่อน

    Gaskiyane wannan

  • @AbdulkadirMairakuma
    @AbdulkadirMairakuma 8 หลายเดือนก่อน

    Allah wadaran ka

  • @IbrahimBalaMusa-en3es
    @IbrahimBalaMusa-en3es 8 หลายเดือนก่อน +1

    Mufa kwankwaso muna sanshi sabida kaf Nigeria babu me gashi akansa lokacin tunubu yake mana axaba malam karya kake assadace kawae

  • @NuhuYahuza-lx6pp
    @NuhuYahuza-lx6pp 8 หลายเดือนก่อน

    To Kai dan uwarka Abubakar malami lokacinda ganduje yasauke sunusi kana Ina mutum nawa akakashe a sokoto da zamfara da katsina kayiwa shugabannin magana shege fasiki

  • @AbbaMuhammed-ny9bt
    @AbbaMuhammed-ny9bt 8 หลายเดือนก่อน

    Malamkatonazaloncida akayimusu abaya

  • @khadijaabdullahiharuna9525
    @khadijaabdullahiharuna9525 8 หลายเดือนก่อน +3

    Ni kaina banji dadi abinda abba yyi ba hakuri shiy Kamata yy domin baa gyara Barna da Barna amma tunda beyi hakurin ba la laifi bane Dan ya dauki fansa sanan Kuma su aka farayi wa ko mutane duk sun manta ne wane irin alumma garemu ne

  • @abdussamadbadamasi1579
    @abdussamadbadamasi1579 8 หลายเดือนก่อน

    Dakaga ana zagi zaka ganee kosuwaye yan obiednts din arewa babu wanda yagagara wajensu suzagesu

  • @SulaimanIdris-ir3qi
    @SulaimanIdris-ir3qi 8 หลายเดือนก่อน

    Kwankwaso be maka komai ba abba be maka komai ba kuma kkai ba dan kano ba amma ka hau mumbari kana addu'a kada Allah ya biya masu bukata kuma idan ance maka dakiki Wawa sakarai ace ana zagin malamai

  • @IdirisMuhammadIdirisMuhamm-p1c
    @IdirisMuhammadIdirisMuhamm-p1c 8 หลายเดือนก่อน

    Wannan bamalamibane

  • @ali_so7821
    @ali_so7821 8 หลายเดือนก่อน

    نعم

  • @muhammadzakaria7205
    @muhammadzakaria7205 8 หลายเดือนก่อน

    To Malam ka fadi son zuciyar ka yarda kaga dama. Naji dadi da Allah shi ne me Hisabin

  • @مريمهوسا
    @مريمهوسا 8 หลายเดือนก่อน

    Kwan kwaso Allah yayi mana maganisa

  • @yusufabdullahi949
    @yusufabdullahi949 8 หลายเดือนก่อน

    Babu wanda ya haddasa abunda yake faruwa a Kano sai Rabi u Musa Kwankoso Ya Allah kasa ruwa ta chishi iya wuya al ummar Kano su zauna lafiya

  • @MaryamYahya-sw5xg
    @MaryamYahya-sw5xg 8 หลายเดือนก่อน +3

    Gaskiya kalaman malam sunayin tsauri

    • @sakinadeeni4713
      @sakinadeeni4713 8 หลายเดือนก่อน

      Ai wasu daga cikin Sakwattawa suna da zafi gsky

    • @suleimanisah918
      @suleimanisah918 8 หลายเดือนก่อน

      Dai dai kenan mezakice ga Mai kisankai

  • @balarabacikaji9259
    @balarabacikaji9259 8 หลายเดือนก่อน

    Allah ka mana maganin musiba

  • @MohamedissoufMori
    @MohamedissoufMori 8 หลายเดือนก่อน

    Yan izzalah hassada kukeyi saboda dan darika ne muhamadu sunusu l'amidon shine Sarki ko ba kwaso mahassada

  • @Undefeated_soul.
    @Undefeated_soul. 8 หลายเดือนก่อน

    Nasan dole sai yan Luwadi sunzagi malam sunce baikyauta ba sabida anfadi gaskiya akan shugabansu

    • @MohammedUmarMohammedUmar-lt6qo
      @MohammedUmarMohammedUmar-lt6qo 8 หลายเดือนก่อน

      Allah ya tsai damu da kai agaban sa ka kawo sheda

    • @Undefeated_soul.
      @Undefeated_soul. 8 หลายเดือนก่อน

      @@MohammedUmarMohammedUmar-lt6qo shedar meye kenan kake magana akanta??

  • @abubakarbaba9051
    @abubakarbaba9051 8 หลายเดือนก่อน +2

    wallahi ya kamata kwankwaso ya kai wannan yaron kotu don ya kawo hujjarsa ta zagin sa da kuma hujjarsa ta cewa shi ya hada wannan fitina,ya kamata ka kaishi kotu kwankwaso.

  • @MUHAMMADSULAIMAN-qk4wz
    @MUHAMMADSULAIMAN-qk4wz 8 หลายเดือนก่อน

    ALALLE KWANKWASO ARHARKA TAYI YAWA.
    WAI KABARA BANZAYEN MUTANE SUYI TA ZAGIN KA
    MASU CIN DOKI..

  • @rabiunura4356
    @rabiunura4356 8 หลายเดือนก่อน +3

    hmm mutun kenan ni wallahi ina bayan kwankwaso da abba

  • @SHAFIUMHUDU-v1e
    @SHAFIUMHUDU-v1e 8 หลายเดือนก่อน

    narantsida ALLAH dagaskene wallahi wallahi lokacin mulkin kwankwaso nafarko kafin shekarau yazama gwamna nafara ganin gawa afili aduniya anabiyunne dayadawo yagyara yakoyi darasi gun malam shikarau amma wallahi damacan dan taAddane

  • @abubakarmahamed9235
    @abubakarmahamed9235 8 หลายเดือนก่อน

    Malam muna ganin girmark nan ba Sokoto bane nan Kano ne kuma malamain Kano basusanibane ko kai kafisu sanin waye yadacedasu saboda haka dama sarautar Kano na sunusi ne ganduje ne yasaukeshi lokacin kai bakanan ne ko banakajib saboda haka kwankwaso ne 2027 inash Allah karka zaɓe shi mulki na Allah ne

  • @MdMd-d5l
    @MdMd-d5l 8 หลายเดือนก่อน

    Bakinka.insha.allah.saiyadaureka

  • @sulaimansaniusman528
    @sulaimansaniusman528 8 หลายเดือนก่อน +1

    Hakanan zamu zabe shi insha Allahu.

  • @SaidSaid-v3p6s
    @SaidSaid-v3p6s 8 หลายเดือนก่อน

    حسبي الله ونعم الوكيل

  • @yakubuali5911
    @yakubuali5911 8 หลายเดือนก่อน

    Munafukai. Ina kuke lokacin da aka cire sarki Sanusi. Munafukai.

  • @aabubakarsodiq4611
    @aabubakarsodiq4611 8 หลายเดือนก่อน

    Gutsun uwar ka kai dake zagin kwankwaso, sannan kuma alfurqan kuna da kyaukyawan ra'ayi akan gandujiyya.