Ikon Allah malam kaima kahana kashe mutane a sakoto kuma kwankwaso a jahar kano sai godiya kuma amaganar sarauta a kano ko mutun daya ba akasheba kuma wannan addu. A da kayi tsakanin kai da kwankwaso allah ya isarwa da mai gaskiya hakinsa kuma a dawarka da sunusi ai afilitake Darika izala shine kaway to malam kaji tsoron allah kayiwa shugaba addu.a masamman kwankwaso domin shima shugaba ne inamaka fatan alheri malam
Toh kai kuma wannan daga ina wannan b mlm bn dan haddasa fitinane dan shehun shegu ina ruwanka da jaharmu katsaya acan sokoto kayi haukanka kar mukumajin kazamin baking ka wawa wakilinnn shaidan sai sarki Sunusi in sha Allah
Karya kake dan son zuciya Kai ba malami bane dan son raine wawa,kaine mutumin banza jakin banza dan bakin ciki dullalin boko haram,wanga ai kaine wanga jakin wofi,in ka isa ka hana shi mulkin najeriya in Allah yabashi,kai jaki kayi bayani akan abunda yafaru abaya akn sarki sanusi lamido sanusi,
Gaskiyane malam laifin sanushi shige da fice yasa Nima da inason sanisi ammah abinda yakefaruwa laifin sanusine Allah yataimaki Kano da mitan Kano bakidaya
Gsky kan Sunusi yaci haqura ga shekarunsu naja, Mulkin da a lahira sai kaiwa Allah bayanin yadda ka tafi dashi koda na second daya ne ko Mulkin gidanka sai ka ansawa Allah bare wannan sarauta da ake kmr za ai musu sujjada ta wajen gaisuwa. Allah ya nufemu mugyara
Karya kake Kullum se an kashe mutane a sokoto sbd kwnkws yaki marawa atiku baya kake bin sa da sharri ana kashe mutane me yasa bazaka gayawa gwamnatin sokoto ba
Mlm ka fadi gsky amma ayi haquri a dinga tausasa harshe, ta wani wajen su Kwankwaso sun yi aikin temakon talaka, yakamata idan zaa fadi sharrin mutum ya fadi alkhairinsa, a ne de sbd sarauta suka gaza, da sun haqura tunda mulki masifa koda na gidanka ne sai kaiwa Allah bayanin yadda ka tafi dashi, ni na rasa masifar san mulki ga tsofaffin nan shekaru naja memakon a koma a tuba ga Allah, aa sai qara son duniya. Allah ya shirya Amin
Mai martaba sarkin kano Aminu Ado bayero, ya fadawa matar shugaban kasa kije ki fadawa mijinki talakawan kano suna cikin yunwa, sannan ya fadawa shugaban custom daya ziyarceshi ku daina shigowa kasuwanninmu kuna kwashe kayan talakawana ,wannan shine abinda akeso shugaba yayi na kulawa da talakawansa.
Allah ya isa wanan mallam Allah yada kaki fadan gaskiya a kan gwomnatin kano daga sokoto kana tsinema munan da baka da hujan a kanshi zaku hadu dashi Rananda ba social media anbaka kudi dan kaba Dr Rabiu musa k
To in banda bakada hankali kaduba state dinku meke faruwa yanxu bakayi magana kan jahar kuba sai kano kuma shi gwamnan baya da yacire sarki sinusi dai dai yayi wacce magana kayi a wancin lokacin kuma yanda kaxagi kwankwaso bada hakin saba Allah yasaka masa kuma duk mun munar maganar da kayiwa megirma kwankwaso Allah ya meyar ma kanka da iyalinka gashi kana lallamar yan uwanka a xauna lfy saboda yan garinkune amma kana xagin sarki sinusi Lamido sinusi da megirma kwankwaso saboda baka kaunarsu Allah yayi maganin ka tundaga duniya har lahira kamar yanda kayi musu ameen ya rabb
Abinda Mallam ya fada gaskiyane, ai shi abinda yake gaya masu kwankwaso da muqarrabansa shine a maimakon su samo hanyar hada kan kanawa a'a sai gashi sun zo da mugun nufi na ramuwar gayya wannan shine gaskiyar magana duk abunda mallam ya fada ba karya a ciki, ana zaune kalau a Kano kawai ya zuga yaronshi Abba ya tada Wannan fitinan gashi yanzu yayi nasaran raba Kano gida biyu Kuma in ba Allah ya kiyaye ba haka za'a a ci gaba da tafiya Allah ya sauwake, Kuma duk wa yaja? Kwankwaso sabida Yaba ganduje haushi. Kuma da kake cewa shi Mallam yaji da abunda yake faruwa a jihar sa, ai kaji abinda ya fada yace yana kira da Yan bindiga da barayin daji da su tuba su aje makamansu don ganin jiharsu ta zauna lafiya. Irin abinda ya kamata kwankwaso da muqarrabansa suyi kenan, ba dagawa da jinkai ba Wannan shine gaskiyar magana.
Kai ma bakinka baibadan alkhairi shi danda ganduje da yaiyai nashu sauyin Mai sarki sunusi lamido sunusi ya aikata kana malami baka iya sansanci a saitada fitina ai abinda kakema yafima nakwankwaso saboda Shima yanada munufa shin ganduje dai yaita rushe aikin da kwankwaso yai batada fitina yaiba Kuma kano ba jaharkaba ce to Allah shine yasan maikishin musulinci Kai kashiga xuciyar kwankwaso nee kakemai mugun alkabai Allah ya xaba Mana mafi alkhairi komai kunmai dashi dumukuradiya turawa sunfi karbin manyan kasarmu saboda San xuciya amilkima yaxama kwangida idan baxakabi dokar shugaban kasa ko Kai to saikashiga kotu anxalinceka shi maigida kwankwaso baxai amince da turawaba koma baya tsoran rasa kujera kida Yana da ita abinda ko malamai basa iya fadawa tunubu gaskiya shi dsidsi yakeyi wannann hakunkine malama but they are no told them God Care us ameen
Amin, wallahi gaskiya ka fada daya daga cikin sharrin sanusi Lamido sanusi wanda bazan' taba mantawa ba Wanda wannan malamin Bai fada ba shine lokacin da inyamurai( IBOs) suka dira Kano sunata sace mana yara suna kaiwa kasarsu suna maidasu kiristoci Allah yasa aka kama wasu daga cikinsu da aka zo aka sameshi Yana sarki a lokacin sai yace shi baiga laifinsuba laifin iyayen yaran ne da basa kula da 'ya'yansu a haka aka kyale barayin yaran Nan. Wannan shine daya daga cikin sharrin shi. Allah ya sauwake.
Aslm malam baiwa kwankwaso adalci ba akalaman malam Akai wata akasa allah Kashiryi shuwa gabannin mu da malamammu da shawran al,ummar musulmi baki daya wslm
To Kai dan uwarka Abubakar malami lokacinda ganduje yasauke sunusi kana Ina mutum nawa akakashe a sokoto da zamfara da katsina kayiwa shugabannin magana shege fasiki
Ni kaina banji dadi abinda abba yyi ba hakuri shiy Kamata yy domin baa gyara Barna da Barna amma tunda beyi hakurin ba la laifi bane Dan ya dauki fansa sanan Kuma su aka farayi wa ko mutane duk sun manta ne wane irin alumma garemu ne
Kwankwaso be maka komai ba abba be maka komai ba kuma kkai ba dan kano ba amma ka hau mumbari kana addu'a kada Allah ya biya masu bukata kuma idan ance maka dakiki Wawa sakarai ace ana zagin malamai
wallahi ya kamata kwankwaso ya kai wannan yaron kotu don ya kawo hujjarsa ta zagin sa da kuma hujjarsa ta cewa shi ya hada wannan fitina,ya kamata ka kaishi kotu kwankwaso.
Malam muna ganin girmark nan ba Sokoto bane nan Kano ne kuma malamain Kano basusanibane ko kai kafisu sanin waye yadacedasu saboda haka dama sarautar Kano na sunusi ne ganduje ne yasaukeshi lokacin kai bakanan ne ko banakajib saboda haka kwankwaso ne 2027 inash Allah karka zaɓe shi mulki na Allah ne
Allah ya saka da alheri malam
What a sermon! Mallam Allah ya saka da alkhairi
Manzan Allah yace kafadi alkairi ko Kai shiru, yanzu shi wannan malamin Yana adalci a gidansa kuwa Kuma Anya mutumin kirki ne
Wannan gaskiyane malan ❤
Amin Malam.Muma muna rokon Allah SWT kar ya bari Konkoso yazama shugaban Nigeria,amin.
Agaskiya Malan kaji Tsoran Allah
Afadi gaskiya komin dacinsa.
Allah yasaka da alheri malam malami
Allah ka rabamu da shari muna fikai
Amen
Wannan gaskiya ne Mallam Allah ya saka da alkairi
Allah ka mana tsari da makauniyar soyayya na rashin gani laifi wanda muke so Allah ya kara lfy Malam💖🤲🤲
A'ameen!
Wanda shine matsalan al'umma. Makauniyar soyayya.
Shi kuma gdj fa
Ayi Adalchi Malam Abubakar
Makiyin Allah dai
Ikon Allah malam kaima kahana kashe mutane a sakoto kuma kwankwaso a jahar kano sai godiya kuma amaganar sarauta a kano ko mutun daya ba akasheba kuma wannan addu. A da kayi tsakanin kai da kwankwaso allah ya isarwa da mai gaskiya hakinsa kuma a dawarka da sunusi ai afilitake Darika izala shine kaway to malam kaji tsoron allah kayiwa shugaba addu.a masamman kwankwaso domin shima shugaba ne inamaka fatan alheri malam
Ka dai gani bro kishi ne kawaii Dan izala kuma ya jin Dan darika ya hay mulki
Allah ya saka da Alkairi malam
Masha Allah
Toh kai kuma wannan daga ina wannan b mlm bn dan haddasa fitinane dan shehun shegu ina ruwanka da jaharmu katsaya acan sokoto kayi haukanka kar mukumajin kazamin baking ka wawa wakilinnn shaidan sai sarki Sunusi in sha Allah
Hmmm mlm wan nan waazine nasiha kozagi wlh kafi KWANKWASO rashin adalci babu Allah aranka in kaine mekayrawa. Ka kyara. Sokoto
Bro karka da mu Dan izala ne fa kishi yake
Bro karka da mu Dan izala ne fa kishi yake
Allah kaji tausayin mu allai samucika da imani
Wannan ba malami bane.
Dankore ne.
Domin adalci, shine Abba Kabir Yusuf yayi.
Ta hanyar maidawa sunusi lamido kan kujerarsa.
Allah ya saka da alheri.
JAZAKUMULLAHU KHAIRAN
Gaskiya ne malan kwakwaso masifane a Kano
Gaskiya ne malam Allah yakada alkairi
Allah yasaka da alkhairi, malam gaskiya komai dacinta agayeta
Karya kake dan son zuciya
Kai ba malami bane dan son raine wawa,kaine mutumin banza jakin banza dan bakin ciki dullalin boko haram,wanga ai kaine wanga jakin wofi,in ka isa ka hana shi mulkin najeriya in Allah yabashi,kai jaki kayi bayani akan abunda yafaru abaya akn sarki sanusi lamido sanusi,
Babanka ne mutiman banza Kuma Allah ne yake Bada Mulki ba kaiba Sha Sha Sha sakarai wawa kawai
Allah yasakama da alkhairi yakareka daga sharrin mutun dana aljan
Wallahi malam kafadi gaskiya kuma malam anji kwankwaso yayi rantsuwa idandai yana siyasa dan Adobayero bazai sake zama sarkiba a kano
Amin Ya Hayyu Ya Ƙayyum
Gaskiyane malam laifin sanushi shige da fice yasa Nima da inason sanisi ammah abinda yakefaruwa laifin sanusine Allah yataimaki Kano da mitan Kano bakidaya
Gsky kan Sunusi yaci haqura ga shekarunsu naja, Mulkin da a lahira sai kaiwa Allah bayanin yadda ka tafi dashi koda na second daya ne ko Mulkin gidanka sai ka ansawa Allah bare wannan sarauta da ake kmr za ai musu sujjada ta wajen gaisuwa. Allah ya nufemu mugyara
Shi kuma gdj fa da ya wulakan tashi
Allah ubangiji yasaka da alheri malamanmu wannan magana gaskiyace nima banasan wannan sunisin wlh mugune
Wannan gaskiya ne kwankwaso masifa ne a Nigeria Allah ya mana maganinsa Allah ya saka da alkhairi sheikh
Ta sauka akan ka dan iska kawai
Allah ya saka da Alheri
Wnn bakar addu'ar seta sauka akan ka da iyanka tsinan ne la ananne shege azzalumi makiyin Allah
Allaah Ya saka da alkhairi mallam
ALLAH yasaka malam 🤲
Allah ya kara lfy malam.
Kwankwaso shine babban laanenne a kano
In sha ALLAH shidayin shugaban kasan Nigeria se kallo
Mahassadi matsiyachi
Tsohon ka ne la ananne shege dan alade dan akuya
Kwankwassiya Amana.❤
Karya kake Kullum se an kashe mutane a sokoto sbd kwnkws yaki marawa atiku baya kake bin sa da sharri ana kashe mutane me yasa bazaka gayawa gwamnatin sokoto ba
Gaskiya nan dai baayi adalciba saboda wanda yafara sabke sarki shiya asasa fitinannan
Yo ai ba gsky suke so ba
Sbd sunusi dan darika ne dan izala kake kiran sa da jahili in sha Allahu bazaka gama da duniya lafiya ba matsiyaci
Malam kagyara kalamanka,zagin shugaba fasikancine,hattaradai mlm!!!
Ai ba yay ya fara ba dan iska
Wallahi abakar kabani kunyya kasauka daga tafarkin malamai kashiga tafarkin en tasha kai tsaye kadauki bangaranci
Ba yau ya fara ba
Mlm ka fadi gsky amma ayi haquri a dinga tausasa harshe, ta wani wajen su Kwankwaso sun yi aikin temakon talaka, yakamata idan zaa fadi sharrin mutum ya fadi alkhairinsa, a ne de sbd sarauta suka gaza, da sun haqura tunda mulki masifa koda na gidanka ne sai kaiwa Allah bayanin yadda ka tafi dashi, ni na rasa masifar san mulki ga tsofaffin nan shekaru naja memakon a koma a tuba ga Allah, aa sai qara son duniya. Allah ya shirya Amin
Wllh alkairin kwnkws yafi sharrin sa yawa
ABU A'ISHA ABU A'ISHA.
KA KAMA KANKA WALLAHI WANNAN MUTANAN IDAN ZA KAYI TARE DA SU WALLAHI ZAKA SAMU KANKA A KOTO
Ka taba ganin Abu Aisha ya nuna lefin gdj
Dadina da kanawa gidadawane soyayyay ta siyasa tana rufemusu ido basasan gaskiya amma aminu ado bayaro shiyafi dacewa da kujerar
Allah ubangiji ya sakawa wadda aka zalunta ako wani fanni yake
Malam kafadi gaskiya Amma kayi zafi sosai komi lalacewar mutum ana rokamai Allah shiriya
Mai martaba sarkin kano Aminu Ado bayero, ya fadawa matar shugaban kasa kije ki fadawa mijinki talakawan kano suna cikin yunwa, sannan ya fadawa shugaban custom daya ziyarceshi ku daina shigowa kasuwanninmu kuna kwashe kayan talakawana ,wannan shine abinda akeso shugaba yayi na kulawa da talakawansa.
Allah ya isa wanan mallam Allah yada kaki fadan gaskiya a kan gwomnatin kano daga sokoto kana tsinema munan da baka da hujan a kanshi zaku hadu dashi Rananda ba social media anbaka kudi dan kaba Dr Rabiu musa k
To in banda bakada hankali kaduba state dinku meke faruwa yanxu bakayi magana kan jahar kuba sai kano kuma shi gwamnan baya da yacire sarki sinusi dai dai yayi wacce magana kayi a wancin lokacin kuma yanda kaxagi kwankwaso bada hakin saba Allah yasaka masa kuma duk mun munar maganar da kayiwa megirma kwankwaso Allah ya meyar ma kanka da iyalinka gashi kana lallamar yan uwanka a xauna lfy saboda yan garinkune amma kana xagin sarki sinusi Lamido sinusi da megirma kwankwaso saboda baka kaunarsu Allah yayi maganin ka tundaga duniya har lahira kamar yanda kayi musu ameen ya rabb
Abinda Mallam ya fada gaskiyane, ai shi abinda yake gaya masu kwankwaso da muqarrabansa shine a maimakon su samo hanyar hada kan kanawa a'a sai gashi sun zo da mugun nufi na ramuwar gayya wannan shine gaskiyar magana duk abunda mallam ya fada ba karya a ciki, ana zaune kalau a Kano kawai ya zuga yaronshi Abba ya tada Wannan fitinan gashi yanzu yayi nasaran raba Kano gida biyu Kuma in ba Allah ya kiyaye ba haka za'a a ci gaba da tafiya Allah ya sauwake, Kuma duk wa yaja? Kwankwaso sabida Yaba ganduje haushi. Kuma da kake cewa shi Mallam yaji da abunda yake faruwa a jihar sa, ai kaji abinda ya fada yace yana kira da Yan bindiga da barayin daji da su tuba su aje makamansu don ganin jiharsu ta zauna lafiya. Irin abinda ya kamata kwankwaso da muqarrabansa suyi kenan, ba dagawa da jinkai ba Wannan shine gaskiyar magana.
Amen🙏 ya Allah
Malam dan uwarka maye bello yabo yaxaji buhari kuma yagama lafiya dan uwarka
Kaide mlm dakikine kawai dasan ziceys Kaima Allah kada ya aka Abin
Malami Chawara gi kawai
Kai ma bakinka baibadan alkhairi shi danda ganduje da yaiyai nashu sauyin Mai sarki sunusi lamido sunusi ya aikata kana malami baka iya sansanci a saitada fitina ai abinda kakema yafima nakwankwaso saboda Shima yanada munufa shin ganduje dai yaita rushe aikin da kwankwaso yai batada fitina yaiba Kuma kano ba jaharkaba ce to Allah shine yasan maikishin musulinci Kai kashiga xuciyar kwankwaso nee kakemai mugun alkabai Allah ya xaba Mana mafi alkhairi komai kunmai dashi dumukuradiya turawa sunfi karbin manyan kasarmu saboda San xuciya amilkima yaxama kwangida idan baxakabi dokar shugaban kasa ko Kai to saikashiga kotu anxalinceka shi maigida kwankwaso baxai amince da turawaba koma baya tsoran rasa kujera kida Yana da ita abinda ko malamai basa iya fadawa tunubu gaskiya shi dsidsi yakeyi wannann hakunkine malama but they are no told them God Care us ameen
INSHALLAH kwankwaso da sunusi qarshensu yazo
Shi kuma gdj fa
Ameennnnnnnn
May Allah help us make peace with them
Wanan gaskiyane malam Allah yabiyaka ya kareka da shairin makiya
Ba aminba🖐️☝️👊
Dan gindin uwar malam ubansu yaci uwatar shege ba kauyan banxa😊
Abinda Malaminnan yafada akan Sunusi da kwankwaso gameda sharrinsu acikin al'ummah dakuma shari'ar Allah gaskiyane kuma wlh baifadi rabin sharrinsuba saboda dukkansu babu Allah agabansu
Muna zaune dasune amatsayin dharura Allah yajarrabemu dasu Amma munai musu fatan shiriya idankuma bamasu shiryiwa bane Allah yaimana maganinsu
Amin, wallahi gaskiya ka fada daya daga cikin sharrin sanusi Lamido sanusi wanda bazan' taba mantawa ba Wanda wannan malamin Bai fada ba shine lokacin da inyamurai( IBOs) suka dira Kano sunata sace mana yara suna kaiwa kasarsu suna maidasu kiristoci Allah yasa aka kama wasu daga cikinsu da aka zo aka sameshi Yana sarki a lokacin sai yace shi baiga laifinsuba laifin iyayen yaran ne da basa kula da 'ya'yansu a haka aka kyale barayin yaran Nan. Wannan shine daya daga cikin sharrin shi. Allah ya sauwake.
@@abdullahiibrahimusman8135😮
Wannan ba malam baneba Dan San zuchiya ne tunda baya fadin Alkhairi
Kamar dai kai kenan malami marar imani mai hukunci da ra'ayi ba adalci ba koyi da Manzon rahma SAW
Allah ya rabamuda mugun ciwo
Ameen Ya Hayyu Ya Qayyum
Aslm malam baiwa kwankwaso adalci ba akalaman malam Akai wata akasa allah Kashiryi shuwa gabannin mu da malamammu da shawran al,ummar musulmi baki daya wslm
Wllh siyasa ce kawai lefin kwnkws agunsa shine yace ya marawa atiku baya yaki
Ai wannan jaki ne ba malami ba sha sha
Ku ringa bincike kafin kayi Magana Malam
Wannan hasada ce wlh Wawa jaki 😭😭😭😭😭😭❌❌❌❌❌❌❌
Allah kyau ta
Allah ya kyauta
Wannan Malan dan iska ne bai ga waazi baiga siassa
Gaskiyane wannan
Allah wadaran ka
Mufa kwankwaso muna sanshi sabida kaf Nigeria babu me gashi akansa lokacin tunubu yake mana axaba malam karya kake assadace kawae
To Kai dan uwarka Abubakar malami lokacinda ganduje yasauke sunusi kana Ina mutum nawa akakashe a sokoto da zamfara da katsina kayiwa shugabannin magana shege fasiki
Malamkatonazaloncida akayimusu abaya
Ai basu gani ba azzalumai kawai
Ni kaina banji dadi abinda abba yyi ba hakuri shiy Kamata yy domin baa gyara Barna da Barna amma tunda beyi hakurin ba la laifi bane Dan ya dauki fansa sanan Kuma su aka farayi wa ko mutane duk sun manta ne wane irin alumma garemu ne
Suna sane kin Allah ne kawai
Dakaga ana zagi zaka ganee kosuwaye yan obiednts din arewa babu wanda yagagara wajensu suzagesu
Kwankwaso be maka komai ba abba be maka komai ba kuma kkai ba dan kano ba amma ka hau mumbari kana addu'a kada Allah ya biya masu bukata kuma idan ance maka dakiki Wawa sakarai ace ana zagin malamai
Wllh kuwa dan iska ne ai
Wannan bamalamibane
Dan iska ne ai makiyin Allah
نعم
To Malam ka fadi son zuciyar ka yarda kaga dama. Naji dadi da Allah shi ne me Hisabin
Kwan kwaso Allah yayi mana maganisa
Shi kuma gdj fa
Babu wanda ya haddasa abunda yake faruwa a Kano sai Rabi u Musa Kwankoso Ya Allah kasa ruwa ta chishi iya wuya al ummar Kano su zauna lafiya
Sbd shi ya fara sauke sarki
Gaskiya kalaman malam sunayin tsauri
Ai wasu daga cikin Sakwattawa suna da zafi gsky
Dai dai kenan mezakice ga Mai kisankai
Allah ka mana maganin musiba
Yan izzalah hassada kukeyi saboda dan darika ne muhamadu sunusu l'amidon shine Sarki ko ba kwaso mahassada
Wllh sbd haka ne
Nasan dole sai yan Luwadi sunzagi malam sunce baikyauta ba sabida anfadi gaskiya akan shugabansu
Allah ya tsai damu da kai agaban sa ka kawo sheda
@@MohammedUmarMohammedUmar-lt6qo shedar meye kenan kake magana akanta??
wallahi ya kamata kwankwaso ya kai wannan yaron kotu don ya kawo hujjarsa ta zagin sa da kuma hujjarsa ta cewa shi ya hada wannan fitina,ya kamata ka kaishi kotu kwankwaso.
Ba komai sharrin sa zai bishi da iyalan sa in sha Allahu dan iska
ALALLE KWANKWASO ARHARKA TAYI YAWA.
WAI KABARA BANZAYEN MUTANE SUYI TA ZAGIN KA
MASU CIN DOKI..
Ba komai su da Allah
hmm mutun kenan ni wallahi ina bayan kwankwaso da abba
Kai! Jahilin malamine.
Eh mana ai duk dayane da shaidan layinku daya
Kwarai kuwa muna tare
narantsida ALLAH dagaskene wallahi wallahi lokacin mulkin kwankwaso nafarko kafin shekarau yazama gwamna nafara ganin gawa afili aduniya anabiyunne dayadawo yagyara yakoyi darasi gun malam shikarau amma wallahi damacan dan taAddane
Ya suke da tsoho
Malam muna ganin girmark nan ba Sokoto bane nan Kano ne kuma malamain Kano basusanibane ko kai kafisu sanin waye yadacedasu saboda haka dama sarautar Kano na sunusi ne ganduje ne yasaukeshi lokacin kai bakanan ne ko banakajib saboda haka kwankwaso ne 2027 inash Allah karka zaɓe shi mulki na Allah ne
Shi sbd kwnkws yaki marawa atiku baya ne
Bakinka.insha.allah.saiyadaureka
In sha Allahu
Hakanan zamu zabe shi insha Allahu.
Kwarai kuwa
حسبي الله ونعم الوكيل
Munafukai. Ina kuke lokacin da aka cire sarki Sanusi. Munafukai.
Yo ba makiya Allah bane
Gutsun uwar ka kai dake zagin kwankwaso, sannan kuma alfurqan kuna da kyaukyawan ra'ayi akan gandujiyya.