Tufka da warwaran ibn Taimiyya.

แชร์
ฝัง
  • เผยแพร่เมื่อ 5 ต.ค. 2024

ความคิดเห็น • 42

  • @inaalfaharidasayyadafadima1981
    @inaalfaharidasayyadafadima1981 2 ปีที่แล้ว +9

    Allah yaqarawa sheikh abulfathi sani attijany lafiya da kusanci ameen suma ameen

  • @umarharunainyass7927
    @umarharunainyass7927 2 ปีที่แล้ว +6

    Mash Allah muan gode shik ❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤🙏🙏🙏🙏🙏🙏🙏🙏

  • @muhammedsunusiyusuf4340
    @muhammedsunusiyusuf4340 2 ปีที่แล้ว +1

    Masha Allah abulfathi Dani atijani

  • @babangidausman233
    @babangidausman233 2 ปีที่แล้ว +3

    Masha Allah
    Sheakh abdulfatahi sani Allah yakara lafiya da Nisan kwana Dan alfarmar manzan Allah

  • @IsmaelammarBinammar
    @IsmaelammarBinammar 2 ปีที่แล้ว +2

    Wlhi matsorakine kai abulfathi Allah yaja zamain mlm ahmedالعلم زينة الفتى

  • @aboludetoheeb650
    @aboludetoheeb650 2 ปีที่แล้ว +4

    Allah ya Saka DA alkairi

  • @zubairuumar3624
    @zubairuumar3624 2 ปีที่แล้ว +1

    Masha Allah ya sheick

  • @omarmaigarimalamboubacar718
    @omarmaigarimalamboubacar718 2 ปีที่แล้ว +3

    Macha allah cheick abulfatahi

  • @tahirabdulnur9720
    @tahirabdulnur9720 ปีที่แล้ว +1

    مشالله،

  • @bukarbukar3827
    @bukarbukar3827 2 ปีที่แล้ว +5

    Macha shek abulfati

  • @addikoroo8561
    @addikoroo8561 2 ปีที่แล้ว +6

    Mungode sheikh 🙏❤️

  • @inaalfaharidasayyadafadima1981
    @inaalfaharidasayyadafadima1981 2 ปีที่แล้ว +4

    💖💖

  • @salahakabir7540
    @salahakabir7540 2 ปีที่แล้ว

    Wallahi muna ganewa sosai, allah ya saka da alhairi, ya shaik abulfathi👍 allah yabara mu, da masu sagin, annanbi da iyayen ma aiki( s a w)

  • @AbubakarSaad-dc7zn
    @AbubakarSaad-dc7zn 7 หลายเดือนก่อน

    الحمد لله

  • @iddizango8815
    @iddizango8815 2 ปีที่แล้ว

    May Allah bless you shiekh Abulfathi sani Attijany💙💜💚🙏🏼🙏🏼🙏🏼🙏🏼🙏🏼

  • @naziruumar6470
    @naziruumar6470 ปีที่แล้ว

    Ɗan Allah sarki ka taimakamin da number na Dan darajan almustafa S A W

  • @belloabdulyakeen5825
    @belloabdulyakeen5825 2 ปีที่แล้ว

    Ku dinga kare gaskiya ba Shehu ba. Alhamdulillah mu Muna iya yarda ibn taimiyya ya na kuskure. Amma ku fa yan dariqa, in an karanto daga litattafan ku neman karewa ku keyi ta kowace hanya. Shi ya sa Abul Fathi ya ke tsoron tambayoyin Mallam Ahmad.

    • @ibrahimmuhammad1569
      @ibrahimmuhammad1569 2 ปีที่แล้ว

      Su shehunan namu suka rubuta qarara cewa su ba maassumai(wayanda basa kuskure)bane kuma ba daya daga cikin almajiransu da ya rubuta cewa basa kuskure.Taqadammar da muke yi da wahhabiyan Izala shine suna karanto maganganu shehunanmu su yi musu fassarar gatari basu fahimci maganganun ba ,basu san inda maganganun suka samo madogara ba daga sharia(musanman Qurani da hadithai);domin shehunanmu ,musanman shehu tijjani da almajirinsa(khalifansa) na daga baya shehu Ibrahim Nyass duniyar elmin musulunci ta sallama cewa qwararru ne matuqa har da mash'huran malaman wahhabiyawa.kaga har kai da baka da wani matsayi a fagen elmin musulunci ka fahimta daga bayanan Abulfathi cewa Ibn taimiyya ya kawo rudani akan wasu mas'aloli na aqida masu hadari ,kamar abinda ya shafi Ubangiji cewa anan shi kore aqidar jahmiya ta cewa Allah yana da jiki na gabbai kamar hannu da kafa da fuska da kwuibi ,acan kuma shi nuna Allah yana da kama irin ta Dan Adam kuma ya kebe gu daya a sama saman gado irin na sarakai ,idan har yana da buqatar kusantan bayinsa a bayan qasa sai ya diro tamkar tsuntsu da ibn taimiyya ya mithalta da dirowar liman daga mimbari.Game da janibin annabin Rahma,Ibn taimiyya ya yarda Annabi yana karba sallama daga qabarinsa kai harma ssalihan bayin Allah(waliyyai)suna magana da wadanda ke raye.Amma a wani gu ya walwale yace annabi baya iya baiyana ga ssalihan bayin Allah shiyi magana dasu,alhali ga hadithai sun baiyana qarara yiyuwar haka.Ibn taimiyya yace matattu da ake ganin suna baiyana ga masu rai aljanu ne ke shiga ssurar matattun,alhali ba aya ko hadithi ko fahimtar ssahabbai da ya nuna haka.
      To,cikin wayannan raayoyi na Ibn taimiyya masu karo da juna ,wane zaka zaba kuma ina hujjarka ta yin haka?kaga kuna cikin hadari tunda wayannan fatwoyi na Ibn taimiyya akansu ne Dan Abdulwahhab ya gina aqidarsa ta kafirta sauran jamhur na musulmi harda malaman tauhidi na Ashaera da mazahib na fiqhu;kuma wannan deadly virus na wahhabiyanci ne daghutu Abubakar Gumi ya shigo dashi a Nigeria ya fesa kuka kamu.Sannan ba daya daga manyan malaman Izala da ya barrantar da kansa da wannan gubar ta wahhabiyanci.kai kayi baraa daga wannan mugunyar aqida ne Mai kisan imani?

  • @barakamutari689
    @barakamutari689 10 หลายเดือนก่อน

    Hakane❤❤❤

  • @aishaaminu8134
    @aishaaminu8134 2 ปีที่แล้ว +1

    Kudai kunfi son a barku kuyita dulmiyar da bayin Allah. Sada haka kun gwammace kuyita karya. Ibn taimiya bai taba cewa shi waliyyine ba kuma bai taba magana ta zindikanci ba yace shi yanada kunfayakun koshi lamyalid walam yulad ne ko wanda Ya bishi Ya rabautaba sai dai yace Allah yace Annabi yace

  • @abubakarabdallahabdallah3904
    @abubakarabdallahabdallah3904 2 ปีที่แล้ว

    Macha Allah

  • @iddizango8815
    @iddizango8815 2 ปีที่แล้ว +3

    Izala stop calling urself Alli sunna from today 😂😂😂😂😂😂

  • @IsmaelammarBinammar
    @IsmaelammarBinammar 2 ปีที่แล้ว

    Idonmu Nada koli saidai karuda wawayen run darika

  • @belloabdulyakeen5825
    @belloabdulyakeen5825 2 ปีที่แล้ว

    Matsoraci kawai. Ana tambayar ka hukunci kana cewa ya fara kawo maka Wanda ya ce haka tsabar tsoro ka da ka ci gida.

  • @tukurbalarabe5879
    @tukurbalarabe5879 2 ปีที่แล้ว

    Malam! Ka fadi!!! An ce ka karanto daga asalin littafin kana kame-kame!!!

  • @tukurbalarabe5879
    @tukurbalarabe5879 2 ปีที่แล้ว

    Lalle!!!Yan Darika na baya basu san wannañ littafin ba, sai a wannan lokaci!! Wañnan littafin sabon littafi ne ke nan.

  • @tasiumuhammed781
    @tasiumuhammed781 2 ปีที่แล้ว

    Wan nan ai abulfathi bakin jahiline Wanda yake kan addinin bautan kattin banza wai su shehun nai katuban ma Allah

  • @tukurbalarabe5879
    @tukurbalarabe5879 2 ปีที่แล้ว

    Ka gani!! Ka San zaka ce ya kawo kuka ce ya sauka!!!

  • @issahamza8910
    @issahamza8910 2 ปีที่แล้ว

    0pp

  • @tukurbalarabe5879
    @tukurbalarabe5879 2 ปีที่แล้ว

    Malam! Ta yaya zaka gane Allah ne???

  • @IsmaelammarBinammar
    @IsmaelammarBinammar 2 ปีที่แล้ว

    Katsaya ataotamna minti 5biyar inbaka game zawo ruwane

  • @tukurbalarabe5879
    @tukurbalarabe5879 2 ปีที่แล้ว

    Lalle! Malam zancen sufaye yake karantowa yake dangantashi da Ibn Taymiyya. Malam bazaka zaya a yi gaba-da gaba ba. Sufa ye sun fada!!!;

  • @sodjacisse8081
    @sodjacisse8081 2 ปีที่แล้ว +3

    Fitnatu wahabiya

  • @wahidimaliki9402
    @wahidimaliki9402 2 ปีที่แล้ว

    D'Odin wahabiyawa

  • @muhammedsunusiyusuf4340
    @muhammedsunusiyusuf4340 2 ปีที่แล้ว +1

    Dodan wahabiyawa

  • @abdul-hadiisiaku2646
    @abdul-hadiisiaku2646 ปีที่แล้ว

    Wahabiya/Salafiya Dangi kafirai/Arna