A'uzubillahi Aina Tijjanawa suke bautan Shehu Ibrahim da Shehu Tijjani? Innalillahi wa inna ilaihin raji'un. Ubangiji ka kiyaye mana harshenmu. A gaskiya Malam izala ke Soma neman magana in anmaida musu ku ce an yi ba daidai ba. A gaskiya a daina wannan maganar kabarin kowa da ban wata Rai ba ta daukan laifin wata Rai. Allah ya ganar da mu.
Slm agaskiya akan dr abdul aziz dusten tanchi banida tacewa Amma wlh wlh akan malam musa yufuf asadussah sai allah ya muku hisabi dan wannan sunanda kuke kiranshi da zaginda kuke mushi dan shi baya zagi Saidai yaka ranta fa'imtar sa fadin kuskuren shi bashi bane laifin amma shibaya zagi amma kuyi adalci Allah yaji kanmu allah yasa mudace ameen ya rabbi ya allah
Abulfathi kaji tsoron Allah ba haka magabata sukayima Yan-uwansu musulmi nasiha ba.Kuma shi ilmi babu Wanda yasan komai idan banda Allah.Kuma wallahi kaima Abulfathi da ace zakayi Larabci a gaban Malamai wallahi sai an sameka da kurakurai,Amman tunda kana gaban Jahilai kaci kasuwanka,duk karerayinka aikin banzane Izala tafi karfinka wallahi baka isa kahana Izala cigababa,karfinta daga Allah ne.
Karya kakeyi... A hakan kake son Annabi? Gabadaya Ayyukan ka sun sa6awa koyar war SA. Hakinka iri daya ne dana yahudawa kafi kaman cece niya dasu. Mara Tarbiyya Abulfasadi.
Kai mulhidi dan izala aqidar yahudu maqiyin annabi zaka kira masoyin annabi maqiyin sunna?ko kana nufin sunnar su ibn taimiyya annabin Izala ?Idan sunnar su ibn taimiyya da Dan Abdulwahhab ce ta shedan ta qasqanci ga zatin Allah cewa yana da siffar(Kama) Dan Adam kuma ya maqale gu daya a sama da kuma cewa Dan taimiyya shine mafificin halitta ba annabi Muhammad ba,to ba ma son wannan sunnar akai kasuwa.
@@sararinsammai1769 ,Ashe dama Kai Dan iskan gari ne Dan daba?Ai mun San dama yan iskan gari marasa mutun ke shiga Izala. Maganarka gwamma christians damu ,Abubakar Gumi,Wanda ya shigo da wannan virus(guba)ta wahhabiyanci daga aqidar yahudu a Nigeria ,yayi wannan fatwar yana mai dogara ga fatwar Dan Abdulwahhab dujjal tsohon Najdu(kahon shedan) cewa Ahlussunnati waljamaa da suka hada da malaman tahidi da mazhobi na fiqhu da sufaye sun fi su Abu Lahbi da Abu jahli zama mushrikai sabili da sun yarda a ziyarci Rauda(qabarin annabi)da Albanin Albania ya kira gunki(waeyazu billahi).Dan haka wannan qiyaiya ga masoyan annabi ta samo asali daga shehunan Izala da aka cusa maka a matsayin jahili Mai bi ido rufe.Shi yasa ka kiramu masu bautan shehunai,alhali kasan karya ne domin ba inda shehunan suka fada ko suka rubuta cewa sun cancanci a bauta musu taraiya da Allah da ake kira shirka.
@@ibrahimmuhammad1569 Kai mushriki saurara ka ji kar ka raina min hankali. Mutum nawa ne a kurkuku a cikin ku bisa laifin Zagin Annabi Muhammad a Kan Ibrahim inyasi? Na ji wakokin da kuka yiwa inyasi Kuna rokawa Allah gafara a wajen sa, wai afuwan afuwan ya barhama. Kun ce duk aikin halitta da tafiyar da duniya inyasi ne ya saka Allah Ya kula masa da su. Ina da duk wannan a TH-cam sai in turo kowa ya ji. A cikin ku aka sami Abdul inyas Mai surfawa Allah da maaikin sa ashariya. Shi kuma inyas din yace yana da Kun fa yakunu irin ta Allah. Yace shi yake tasrifi a cikin rayuwar kaunu. To ai in ana neman bakin arne zindiki aka sami Ibrahim inyasi sai a shafa fatiha. Don wajen kafirci saidai a hada shi da arna irin su shedan Amma ba Abu lahabi ko Abu jahil ba.
Kai wannan amman kaci kai dan ahlussuna ko dan shekara dayane Yafi shaihunan ku duk masu wake waken shirka kai har yaro yayi waka Ya tada jalla waaala waiyazubilla duk kune
Qarya kk yi wlh tlh sheikh jaafar se dai hassadan ku ta kashe ku, sannan kana cewa akwai mgna a littafi bude ka nuna mana, cewa fa yayi ku kawo inda ALLAH ya bama inyass matsayin kun fa ya kun
Kai dalla dakikin banza Dan kauye duk mai hankali yasan malam da sukayi karatu daku tarbiyarku kenan cin mutuncin malamai duk mai hankali yasan kai bamai karantarwa bane mai kokarin dirmiyarda mabiyane Allah sarki bayin Allah ankibarinsu su saurari malamai Allah yashiryeka dama mai abinfada baya fada da zagi da cin mutunci malam musa assadussunna yafi karfinku banza kawai
Wlh duk Wanda suke comments akan sayyadi abul fatahi ya yi son Rai shi ne babban mai son Rai saboda a bayyane maganar ibniy taymiyya yake qaryatawa Dan haka ya kulle bakinsa domin son zuciya na kansa.
Abdul fath kaji soron Allah karatu ba harigido bane don wanan hargagiya kawai kake , kayi kokarin kare addini , ba zage zage ba , kawai chirme kake yi, Allah ya chiryeka ,
Don Allah Abulfathi kai me kasanine ?kaima bakasan komai ba jahilin jahilai,sakarai wawa jakin banza dan-tasha.Ka koma Makaranta daga kiranka aka gane kai Jahiline,domin idan ba Jahili ba kira irin naka.
Jahilin banza bagidaje dukka rude, kawo hujjar musabaka daga Qur'an ko hadisi sahihi, kakawo hujjar tahajud daga Qur'an ko hadisi sahihi, idan baka kawo ba to ai kaine shugaban mahaukata shegen duniya, IZALA BOKO HARAM 🏃🏃🏃🏃
@@salihuabubakar6996 Na fada Na sake fada Gado dai ba Karya bane kana dai koyi da shehunanku marasa tarbiyya Wanda Banda cin mutunci ba abunda kuka iya, yanzu dai Kaji tabargazan da shehinka yake Yi DA sunan kare aqidunku Na bidi'a,ka Riga ka fita daga hurumin, tattaunawa ka Koma Wani fage, Allah ya shiryeka DA Kai da shehinanka, amma ka Sani Na fada Na sake fada wallahi saidai ciwon zuciya ya kama Ku kila ma ya Zama ajalinku, Amma wallahi baza mu dai tona muku Asiri ba Akan shirka da iskanci DA shehunanku suke koya mukuba da sunnan addini, Sai dai kayi hakuri.
@@salihuabubakar6996 an Wuce wannan wurin ka manta hayaki fidda na logo Mallam Kabiru ya kawo malamin Albani a hadisi lokacin da yayi bijibiji DA ado Musa a shafin sarki Zaki sanda sukayi muqabala.
@@abdullahiibrahimusman8135 wanene malamin Albanin a elmul hadith?Ai an nuna muku shi kansa Albanin ya kira Ijaza da wani malamin hadithi ya bashi bata da wata qima tunda bai koyi yadda ake tantance hadithi ga wannan malaminba. Kai baka ma fahimci me ake nufi da dalibin hadith ba.Elmin hadithi shi ake Kira "Elmul jarhi wattaadil (ilmin tantance hadithi a gano ko ssahihi ne ko hassan ko daefi ko maudue )kuma wannan a aikace ake koyonsa a dauki hadithi a dubi wadanda suka ruwaitoshi(Rijal )da salsalar Riwaya da ko akan lafazinsa(matn).wannan ne Albani bai zauna ya koya ga kowa ba; duba littafan hadithai kawai yake yi yana zabin sonka shi soke na sokewa shi inganta na ingantawa bisa qaedodi nasa na tunaninsa sabani sharudda da qaedodi da aka sami ijma'e akai,dan kawai tabbatarda mugunyar aqidar wahhabiyanci ta qasqasta annabi da kafirta Ahlusunnati waljamaa su Ashaera da maturidiyya(mafi inganci malaman tauhidi),mazahib na fiqhu da sufaye. Dan haka baa wuce gun ba matuqar baa tabbatar gawa Albani ya koyi yadda ake tantance hadithai ba,ballantana shi Raunana ko kiran hadithanda su Buhari suka ce ssahihai ne ko shi ssahahha hadithanda su Bukhari suka raunana ko suka ce mauduai ne.
@@ibrahimmuhammad1569 Mallam wannan dogon sharhin Naka an baka amsa akan Shi. Ko kaki Ko kaso a duniyar ilimin hadisi kasan Babu irin Mallam Albani rahimahullah. Saboda haka a takaice abinda Zan sake fada Maka shine ka Koma shafin sarki zaki, kaga amsarka Na cewar Wai Mallam bashida malamin hadisi. Mallam Kabiru Bashir hayaki fidda na kogo ya Bada amsa tareda hujjoji, wallahi ranan nan saida ado Musa ya bani tausayi,Saida ya kaiga ya kasa Magana tunda an kureshi DA hujja. Duk kare rayin da yayima Albani Saida aka kunya tashi Allah ya kyauta.
@@abdullahiibrahimusman8135 daga cikin shashashun y'an izala wahabiyya Boko Haram, kana cikin na gaba gaba, wai saboda bakada kunya kake kawo sunan Kabiru Boko Haram hayaki wanda ya makale acikin kogo, wanda yagudu yabar ladansa, ai kawo sunan malamin Albany na hadisi bayan JARIDA zakayi, don Kabiru Boko Haram hayaki bai kawoba, wai kadauka mu shashantai ne irin ku ???
Ai Duk a malaman darika Babu jahili daqiqi irin Abulfatahi Wanda bai San komai ba Sai taba shaksiyyan mutane da ai Bata masu mutunci, abinda ya Sani Kawai Kenan. Shi gashi Yana da makusa Ko ta Ko Ina, Amma mu bazamu zagesu ba amma fa baza mu kyale Suna suyi ta shirka da bidi'a Kuma mu kyalesu. Kuma Karya kakeyi wallahi Babu Wani Dan izala ba salafe DA zai zo ya hada Kai da jahilai irinka.
@@abdullahiibrahimusman8135 Kai uban mahaukata, ina kabaro mushen kura 🐻 ??? Akwai tataccen shegen mahaukaci kamar Musa asadun roba, uban makaryata, ka iya bakin ka ko jiki yayi stami 😎😎
@@salihuabubakar6996 Gado ba Karya bane, tunda Daman Ku kun gaji tashanci DA iskanci wajen shehunanku baza mu hanaka haushiba,Kuma Kamar yadda muka Saba fada muku Mai makon Ku kawo nassi Sai dai Ku kawo naushi Ku hada da dabanci DA iskanci wannan Kuma ba Shi zaisa mu kyalekuba, Ko Zaku Mutu da takaici Mallam Musa asadussuna dodon Yan bidi'a yafi karfinku. Amman ka sani Duk kewaye kewanku baza mu kyale kuba Sai Kun kawo dalili.A Koma makaranta a koyo tarbiyya malam.shehunka Kuma Muna nan Muna binshi bashin hujja
Allah yaqara imanii da,daukaka
Allahu akkbar malam allah yakara basira kuma yabada mimma wajen isarda gaskiya Akowane lokaci kuma yakareka daga sharrin shedan ✍️🙏🙏
Masha Allah Gaisuwa Mai tarin yawa malam
ALHAMDULLILLAH!
WASWALLALHU ALAH
Sayyidina MUHAMMAD
Rasullillahi S.A.W
Allah yaqara muku lfy da nisan kwana Allah ubangiji yaba masu Gaskiya nassara Dan matsayin Annabi muhammadu S.A.W Agurin Allah 🙏🙏🙏🙏🙏🙏🙏🙏
Allah yakara ilimi da daukaka Albarkacin Annabi Muhammadu SAW
Mushen Kura bazai iyaba ai yaji tsoro shiyasa Yakoma zagi
Allah yakaramana son annabi. S. A. W
Masha Allah Allah yakara basira
Samila 💞🇳🇪👍🌺🤲💛
A'uzubillahi Aina Tijjanawa suke bautan Shehu Ibrahim da Shehu Tijjani? Innalillahi wa inna ilaihin raji'un. Ubangiji ka kiyaye mana harshenmu. A gaskiya Malam izala ke Soma neman magana in anmaida musu ku ce an yi ba daidai ba. A gaskiya a daina wannan maganar kabarin kowa da ban wata Rai ba ta daukan laifin wata Rai. Allah ya ganar da mu.
Gaskiya malaminnan da karyakake
Alhamdulilahi mun gode Allah
Ma Shaa Allah , Allah gareku
Allah yasaka.daannabi.
Mash allah allah yakarama malam lafiya alfarman annabi Muhammad
Slm agaskiya akan dr abdul aziz dusten tanchi banida tacewa
Amma wlh wlh akan malam musa yufuf asadussah sai allah ya muku hisabi dan wannan sunanda kuke kiranshi da zaginda kuke mushi dan shi baya zagi Saidai yaka ranta fa'imtar sa fadin kuskuren shi bashi bane laifin amma shibaya zagi amma kuyi adalci
Allah yaji kanmu allah yasa mudace ameen ya rabbi ya allah
Dama mun fiso ayi a littafai sayyadi. Akawo hujjoji muna qaruwa da ruwan ilimilmomi💃
Wannan yaron wallahi babu Allah aganaka sai jayayya da zage zage
Amma bakaga cakwaikwaiwanda wancananka sukeyi bako
Masha Allah mlm hakan yayimin wlh Allah ya kara basira
Abulfathi kaji tsoron Allah ba haka magabata sukayima Yan-uwansu musulmi nasiha ba.Kuma shi ilmi babu Wanda yasan komai idan banda Allah.Kuma wallahi kaima Abulfathi da ace zakayi Larabci a gaban Malamai wallahi sai an sameka da kurakurai,Amman tunda kana gaban Jahilai kaci kasuwanka,duk karerayinka aikin banzane Izala tafi karfinka wallahi baka isa kahana Izala cigababa,karfinta daga Allah ne.
Karya kakeyi... A hakan kake son Annabi? Gabadaya Ayyukan ka sun sa6awa koyar war SA. Hakinka iri daya ne dana yahudawa kafi kaman cece niya dasu. Mara Tarbiyya Abulfasadi.
Alla yakara basira
Allah ya Qara Himma Maulana
Kuna kafurcih, tun daga kan inyass Kuna shirkah, mushirkai kawai, kuna hada Allah da wani kuce ku ba mushirkai bane.
Allah ya saka da alkhairi yakara hasken ilimi
Allah Sarki rayuwa wallahi kai abun tausayine amma baka ganeba haryanzu
Allah y saka d alkhairi y kara kusanchi d annabi 🙏
Kana cewa auzubillahi bayan Kai ne babban shedani. Makiyin sunnar maaikin Allah
Kai mulhidi dan izala aqidar yahudu maqiyin annabi zaka kira masoyin annabi maqiyin sunna?ko kana nufin sunnar su ibn taimiyya annabin Izala ?Idan sunnar su ibn taimiyya da Dan Abdulwahhab ce ta shedan ta qasqanci ga zatin Allah cewa yana da siffar(Kama) Dan Adam kuma ya maqale gu daya a sama da kuma cewa Dan taimiyya shine mafificin halitta ba annabi Muhammad ba,to ba ma son wannan sunnar akai kasuwa.
@@ibrahimmuhammad1569 Kai Dan arniya bawan Shehu Ibrahim. Mushriki Dan mushirika. Ai gara Christian da Kai Mai cewa inyasi ne ya halicceka.
@@sararinsammai1769 ,Ashe dama Kai Dan iskan gari ne Dan daba?Ai mun San dama yan iskan gari marasa mutun ke shiga Izala.
Maganarka gwamma christians damu ,Abubakar Gumi,Wanda ya shigo da wannan virus(guba)ta wahhabiyanci daga aqidar yahudu a Nigeria ,yayi wannan fatwar yana mai dogara ga fatwar Dan Abdulwahhab dujjal tsohon Najdu(kahon shedan) cewa Ahlussunnati waljamaa da suka hada da malaman tahidi da mazhobi na fiqhu da sufaye sun fi su Abu Lahbi da Abu jahli zama mushrikai sabili da sun yarda a ziyarci Rauda(qabarin annabi)da Albanin Albania ya kira gunki(waeyazu billahi).Dan haka wannan qiyaiya ga masoyan annabi ta samo asali daga shehunan Izala da aka cusa maka a matsayin jahili Mai bi ido rufe.Shi yasa ka kiramu masu bautan shehunai,alhali kasan karya ne domin ba inda shehunan suka fada ko suka rubuta cewa sun cancanci a bauta musu taraiya da Allah da ake kira shirka.
@@ibrahimmuhammad1569 Kai mushriki saurara ka ji kar ka raina min hankali. Mutum nawa ne a kurkuku a cikin ku bisa laifin Zagin Annabi Muhammad a Kan Ibrahim inyasi? Na ji wakokin da kuka yiwa inyasi Kuna rokawa Allah gafara a wajen sa, wai afuwan afuwan ya barhama. Kun ce duk aikin halitta da tafiyar da duniya inyasi ne ya saka Allah Ya kula masa da su. Ina da duk wannan a TH-cam sai in turo kowa ya ji. A cikin ku aka sami Abdul inyas Mai surfawa Allah da maaikin sa ashariya. Shi kuma inyas din yace yana da Kun fa yakunu irin ta Allah. Yace shi yake tasrifi a cikin rayuwar kaunu. To ai in ana neman bakin arne zindiki aka sami Ibrahim inyasi sai a shafa fatiha. Don wajen kafirci saidai a hada shi da arna irin su shedan Amma ba Abu lahabi ko Abu jahil ba.
Ya kamata Musa Assadu ya hakura da Karatun Littafan Sufaye, don Wallahi Bai iyaba.In Kuma ya zama dole sai ya Karanta? To yaje ya koya mana.
Muna godiya malam
Kai wannan amman kaci kai dan ahlussuna ko dan shekara dayane Yafi shaihunan ku duk masu wake waken shirka kai har yaro yayi waka Ya tada jalla waaala waiyazubilla duk kune
Qarya kk yi wlh tlh sheikh jaafar se dai hassadan ku ta kashe ku, sannan kana cewa akwai mgna a littafi bude ka nuna mana, cewa fa yayi ku kawo inda ALLAH ya bama inyass matsayin kun fa ya kun
Mufa bazami bi shehu inyass ba marasa mutunci kawai kutuba kubi allah
wannan gaskiyane
💯💯❤
@@souleymansouleyman3221 🙏
Masha'Allahu barakALLAHU fiikum.
Banza kazamin malami a dai ji troron Allah a gayama mabiya gaskiya
Kai dalla dakikin banza Dan kauye duk mai hankali yasan malam da sukayi karatu daku tarbiyarku kenan cin mutuncin malamai duk mai hankali yasan kai bamai karantarwa bane mai kokarin dirmiyarda mabiyane Allah sarki bayin Allah ankibarinsu su saurari malamai Allah yashiryeka dama mai abinfada baya fada da zagi da cin mutunci malam musa assadussunna yafi karfinku banza kawai
Yan faira duk bautar shehu kuke
Macha'allah félicitations cheikh ♥️
Wallahi nafi son kallon kwollo da kallonka mahaukacin banza mufa yanzu munrigano cewa ku azzalumaine
Wlh kuwa
To. Wayce. Kasairara. Izala. Kenann. To. Ita. Kolo. Sunah. Ce. Ko. Mi
جزاك اللهُ
Wannan akwai dan iska, habufatahu bakada kunya,
Kusa karatun mana,
Irin Shehun ku irin ku
Sehkalaybeya
Wai in an rasa hujja sai ayi ta kame kame,sannan cewa ankayi ibn taimiya baya kuskure
Masha Allah
Allah yadaukaka munaku
Wlh duk Wanda suke comments akan sayyadi abul fatahi ya yi son Rai shi ne babban mai son Rai saboda a bayyane maganar ibniy taymiyya yake qaryatawa Dan haka ya kulle bakinsa domin son zuciya na kansa.
Al
Alhaji Bello kwara St Allah takara hasken ilimi albarka an babu se amin
Shehu
Abdul fath kaji soron Allah karatu ba harigido bane don wanan hargagiya kawai kake , kayi kokarin kare addini , ba zage zage ba , kawai chirme kake yi, Allah ya chiryeka ,
Allah ya tse lailatoul khadari yafi kai kouma kanouna BA haka bane kaji tsorane allah
Alhamdulilahi
Yayikeu kafatatakesu
Subahanallah kiss ga gawa na shehunsu🙄
Kai dan iska ne sosai, Malamin yace son Annabi dole ne amma maulidi ba dole ne shine kawai kin Annabi,
'Yan Iska masu ci da Maulidi kenan.
Gaskiya
Inason number sheikh abul fatehi zan bugo muyi magana
Macha allah
Mash Allah mun gdy
To Dan uwar ka malaman sunnah da ake kashewa uwar ka ke kashesu Dan shegiya
Yabar ka da Allah ubangiji Allah yasakamasa 🙏🙏
Kazagi mahaifiyar sa batate laifin komai ba
Sheikh Abulfatah dodan makiya Annabi
Allah chibiya
Don Allah Abulfathi kai me kasanine ?kaima bakasan komai ba jahilin jahilai,sakarai wawa jakin banza dan-tasha.Ka koma Makaranta daga kiranka aka gane kai Jahiline,domin idan ba Jahili ba kira irin naka.
masha Allah
To dan Allah menene abuntabaya anan wannan ai tuhuma aka muku saikukawo wajan ai idan akwai damammamme kawai
Kaji jaki wlh wannan jakine meye abin bauta a nan kowaye yamutu ana sunbartar sa
Masha ALLAH
Wlh Dan tamore karya kakeyi
Tahajjudi Allah ne yace ayi Amma Ina Allah yace ayi maulidi.? Mallam bakuda hujja.
Jahilin banza bagidaje dukka rude, kawo hujjar musabaka daga Qur'an ko hadisi sahihi, kakawo hujjar tahajud daga Qur'an ko hadisi sahihi, idan baka kawo ba to ai kaine shugaban mahaukata shegen duniya, IZALA BOKO HARAM 🏃🏃🏃🏃
@@salihuabubakar6996 Na fada Na sake fada Gado dai ba Karya bane kana dai koyi da shehunanku marasa tarbiyya Wanda Banda cin mutunci ba abunda kuka iya, yanzu dai Kaji tabargazan da shehinka yake Yi DA sunan kare aqidunku Na bidi'a,ka Riga ka fita daga hurumin, tattaunawa ka Koma Wani fage, Allah ya shiryeka DA Kai da shehinanka, amma ka Sani Na fada Na sake fada wallahi saidai ciwon zuciya ya kama Ku kila ma ya Zama ajalinku, Amma wallahi baza mu dai tona muku Asiri ba Akan shirka da iskanci DA shehunanku suke koya mukuba da sunnan addini, Sai dai kayi hakuri.
@@abdullahiibrahimusman8135 wawan banza bagidaje jahilin banza, dama yaudarar wawaye kakeso kayi, hujjar musabaka da tahajud aka tanbayeka hujjar su daga Qur'an ko hadisi, saboda katabbatar kicin hauka kuke yawo, kune cikakkun hallakakku tatattun y'an bidia, kada kasakewa mutane wannan maganganun hauka msssss.
Happy maulid
KAR YANI KAKI MAIAM KAGAYIGASKIYA KA
YI DAN AIIAH KARYA BAABI
AIKAI RIBANI BAKATABA MOUQABALA DA ASADU SNNA
KAI MASORAKINA
Alla da yabia malan
Allah Yakara kusanci
Kai Abdul fatahi katan lalataccen jahilin mahawkaci da bakasen abinda kake ba. ina tambayarka chi yace ayi Haka? Wawa kaway
Makaryaci me gi'bin ciroki, masu kamai Allah, kowa Allah, masu bautar aljannu miliyan uku,
Aikin ku kenan zagi
Allah yashiryeka jahila
Shehu abulfathi ku chigaba d fahimtar d mutane harsu gane
Slm
Duk lokacin da wannan guy din zaiyi magana kusan sai yayi JAHILCI
Kai gaskiya Abulfatahi wallahi katafaren jahiline har ka bani dariya,ance don Annabi kace Wai ba'a kyauta ba, wallahi ka iya drama.
Sosai kuwa
Sosai kuwa
Kaifa à gidanku na darika sun tabatar Kaye bakada karatu
Harouna uban jahilai, kakasa kawo malamin Albany na hadisi bayan JARIDA, y'an kuma kasake fadawa wata sabuwar hauka.
@@salihuabubakar6996 an Wuce wannan wurin ka manta hayaki fidda na logo Mallam Kabiru ya kawo malamin Albani a hadisi lokacin da yayi bijibiji DA ado Musa a shafin sarki Zaki sanda sukayi muqabala.
@@abdullahiibrahimusman8135 wanene malamin Albanin a elmul hadith?Ai an nuna muku shi kansa Albanin ya kira Ijaza da wani malamin hadithi ya bashi bata da wata qima tunda bai koyi yadda ake tantance hadithi ga wannan malaminba.
Kai baka ma fahimci me ake nufi da dalibin hadith ba.Elmin hadithi shi ake Kira "Elmul jarhi wattaadil (ilmin tantance hadithi a gano ko ssahihi ne ko hassan ko daefi ko maudue )kuma wannan a aikace ake koyonsa a dauki hadithi a dubi wadanda suka ruwaitoshi(Rijal )da salsalar Riwaya da ko akan lafazinsa(matn).wannan ne Albani bai zauna ya koya ga kowa ba; duba littafan hadithai kawai yake yi yana zabin sonka shi soke na sokewa shi inganta na ingantawa bisa qaedodi nasa na tunaninsa sabani sharudda da qaedodi da aka sami ijma'e akai,dan kawai tabbatarda mugunyar aqidar wahhabiyanci ta qasqasta annabi da kafirta Ahlusunnati waljamaa su Ashaera da maturidiyya(mafi inganci malaman tauhidi),mazahib na fiqhu da sufaye.
Dan haka baa wuce gun ba matuqar baa tabbatar gawa Albani ya koyi yadda ake tantance hadithai ba,ballantana shi Raunana ko kiran hadithanda su Buhari suka ce ssahihai ne ko shi ssahahha hadithanda su Bukhari suka raunana ko suka ce mauduai ne.
@@ibrahimmuhammad1569 Mallam wannan dogon sharhin Naka an baka amsa akan Shi. Ko kaki Ko kaso a duniyar ilimin hadisi kasan Babu irin Mallam Albani rahimahullah. Saboda haka a takaice abinda Zan sake fada Maka shine ka Koma shafin sarki zaki, kaga amsarka Na cewar Wai Mallam bashida malamin hadisi. Mallam Kabiru Bashir hayaki fidda na kogo ya Bada amsa tareda hujjoji, wallahi ranan nan saida ado Musa ya bani tausayi,Saida ya kaiga ya kasa Magana tunda an kureshi DA hujja. Duk kare rayin da yayima Albani Saida aka kunya tashi Allah ya kyauta.
@@abdullahiibrahimusman8135 daga cikin shashashun y'an izala wahabiyya Boko Haram, kana cikin na gaba gaba, wai saboda bakada kunya kake kawo sunan Kabiru Boko Haram hayaki wanda ya makale acikin kogo, wanda yagudu yabar ladansa, ai kawo sunan malamin Albany na hadisi bayan JARIDA zakayi, don Kabiru Boko Haram hayaki bai kawoba, wai kadauka mu shashantai ne irin ku ???
Ku kundawka addini kamar siyasar Nigeria ce
Karya kake
Banzah kaida kake gudu daga shafin sarki zaaki mkk🤣🤣🤣
Bidi'a kayan jaki gayawa babu lada
wanan wa azi ne haka ko kame kame?
To gane mini hanya dai. Ba nassi sai naushi! Abulfatahi a Koma makaranta.
Kame kame sai mushen kura 🐻 Musa asadun roba 🤣🤣🤣🤣
Nima dai haka nace
Slm malam anatausasaharshe sabodakunfikarfinsunaji asdu izala yancewabazai dagkafadar mutum duniyyatasanshi inyaisayafutu ayimukabala dangirmakai
Duk abinda akace muku hakane ferfesan ku na karya shi yafara kafirta mutane
Ku kuma shekara nawa kukayi kuna kafirta mutane
Shirme kawaye ka keyi
Ai Duk a malaman darika Babu jahili daqiqi irin Abulfatahi Wanda bai San komai ba Sai taba shaksiyyan mutane da ai Bata masu mutunci, abinda ya Sani Kawai Kenan. Shi gashi Yana da makusa Ko ta Ko Ina, Amma mu bazamu zagesu ba amma fa baza mu kyale Suna suyi ta shirka da bidi'a Kuma mu kyalesu. Kuma Karya kakeyi wallahi Babu Wani Dan izala ba salafe DA zai zo ya hada Kai da jahilai irinka.
wanan yafi karfin shirme ai sbd yashiga haki Allah wajan aibata halita
@@abdullahiibrahimusman8135 Kai uban mahaukata, ina kabaro mushen kura 🐻 ??? Akwai tataccen shegen mahaukaci kamar Musa asadun roba, uban makaryata, ka iya bakin ka ko jiki yayi stami 😎😎
@@salihuabubakar6996 Gado ba Karya bane, tunda Daman Ku kun gaji tashanci DA iskanci wajen shehunanku baza mu hanaka haushiba,Kuma Kamar yadda muka Saba fada muku Mai makon Ku kawo nassi Sai dai Ku kawo naushi Ku hada da dabanci DA iskanci wannan Kuma ba Shi zaisa mu kyalekuba, Ko Zaku Mutu da takaici Mallam Musa asadussuna dodon Yan bidi'a yafi karfinku. Amman ka sani Duk kewaye kewanku baza mu kyale kuba Sai Kun kawo dalili.A Koma makaranta a koyo tarbiyya malam.shehunka Kuma Muna nan Muna binshi bashin hujja
jahilai wawai nekou
Annabi bai yiba Kuma sahabbai basuyiba da tabiai, Kaji jahili.
Ibrahim inyass, mushen jaki 🦍 ??
Tijjani mushen Doki ??
Dahiru bauchi, mushen karee??
Kaimaganan Zataimazafi
Ai walahi Tahiru Bauchi yafi hubanka so dubu Kai jikan Boko Haram ISIS kafito kanayi mamutani Rashin kunya to walahi kajiri Azaban Allah
@@sukairajiahmedsukairajiahm4387 mukuma manzon Allah Saw, yafi tijjani da inyass da dahiru bauchi darajja,da ubanka da uwarka Dukan 😎🤣😂
kai kouma muche a ladai
To kai jaki mahaukaci wa yace maka shekhu yafi Manzon Allah
allah ya isa tsakaninmu dasu izalan nan
Masha Allah
Masha Allah
Masha Allah
Masha Allah
Masha Allah