Ya kamata mutane su rage dogon buri kan Pi Network - Mai Nazari kan Pi - BBC News Hausa

แชร์
ฝัง
  • เผยแพร่เมื่อ 9 ก.พ. 2025
  • Wani mai nazari kan harkokin kudaden kirifto ya yi kira ga mutanen da suke harkar kudaden na intanet da su rage dogon buri.
    Adamu Abubakar ya bayyana haka ne a wata hira da BBC Hausa.
    Ya kara da cewa ya yi kiran ne domin kada masu yin wannan harkar su fuskanci karayar zuciya idan ba su samu biyan bukata ba.
    A cewarsa, harkar kirifto ba ta da tabbas sannan ana karbar bayanan jama'a da ba su san abin da za a yi da su ba.

ความคิดเห็น • 108