Matashin dayace Aturo malamai Daga Kan Mimbari Ya Fito Ya Tuba Bn Al-Qasim Ya aika Sako Gareshi..

แชร์
ฝัง
  • เผยแพร่เมื่อ 6 ก.ย. 2024
  • Subscribe AL-Ishara TV

ความคิดเห็น • 44

  • @UmarMuhammad-vu9mj
    @UmarMuhammad-vu9mj หลายเดือนก่อน

    Masha Allah Allah ubangiji ya Kara ganar damu ya Kuma kawo mana sauki wannan al,amari.yakamata malamai don Allah ku hada Kai ku gayawa shugaban kasa gaskiya halin da kasar Nan ke ciki

  • @ShaibuAbu-zh7vv
    @ShaibuAbu-zh7vv หลายเดือนก่อน

    Allah ya suka Allah yasamukaraganewa

  • @AishatYahaya-tb4dg
    @AishatYahaya-tb4dg หลายเดือนก่อน +2

    Ameen ya Allah

  • @user-bl7ws5st1j
    @user-bl7ws5st1j หลายเดือนก่อน

    Allah yasa da aljana

  • @SaadouIBAzum
    @SaadouIBAzum หลายเดือนก่อน

    Macha Allah mlm Allah yasaka da alkheiri amine ❤❤❤

  • @user-on9ko9gn6s
    @user-on9ko9gn6s หลายเดือนก่อน

    Masha Allah Allah yayafemana bakidaya to yanzu tinda ba zanga zanga to su malamam ga badayansu nakowacce agida ai Sai sudunguma sutafi wajen shugaban qasar tunumbu susameshi Sugaya Masa halin datalakawa suke ciki kamar yadda sukayi tazuwa nijer Kuma ansamunasara to awannamma sai suje susameshi susanar dashi wannam matsalar tafi tanijer sumalaman

  • @bachirbachir-tu8fbNiger
    @bachirbachir-tu8fbNiger หลายเดือนก่อน

    جزاك الله خيرا 💞

  • @SaniRabiuusman
    @SaniRabiuusman หลายเดือนก่อน

    Kai huce

  • @YusufIshaq-s3n
    @YusufIshaq-s3n หลายเดือนก่อน

    Karya kakeyi akwai wani abu akasa ba hakanan banzaba

  • @mubarakgarba6566
    @mubarakgarba6566 หลายเดือนก่อน +3

    Ma shaa Allah Malam Allah yasa agama da duniya lafiya 🙏🙏🙏🙏

  • @aminaahmad1496
    @aminaahmad1496 หลายเดือนก่อน

    Tunda sun cika maka aljihu to kayi ahiru haka nan son allah

  • @NuhuUsman-pp7oy
    @NuhuUsman-pp7oy หลายเดือนก่อน +2

    Ameen Ameen yarabi

    • @danlamigano8619
      @danlamigano8619 หลายเดือนก่อน

      Malam yaji tsoron kamu

  • @sahabissurajo
    @sahabissurajo หลายเดือนก่อน +2

    Munafukine kaima

  • @ayubamichael9765
    @ayubamichael9765 หลายเดือนก่อน +2

    KARYANKA dama badankaine ba zamu pito wawa.

  • @jamilmahmud5894
    @jamilmahmud5894 หลายเดือนก่อน +1

    watoh kai ma anbaka naka kason kenan toh mu ba gudu ba ja da baya kai dai tunda a ka baka naka kaje Alah tsine ma duk wani azzalumi. karya kake an sayeka matsiyaci

    • @UmarAhmadufandi
      @UmarAhmadufandi หลายเดือนก่อน

      Hahahaaaaaaa

    • @UmarAhmadufandi
      @UmarAhmadufandi หลายเดือนก่อน

      Akwai abin dubiya a bayaninsa
      Dan uwa Babu Wani kudi DA aka bashi

  • @Husainynkr
    @Husainynkr หลายเดือนก่อน +1

    Masha Allah muma mun janye zanga zanga

  • @user-yv7cy4qd4s
    @user-yv7cy4qd4s หลายเดือนก่อน

    Wawa ❌🪓👎 de

  • @sakinadeeni4713
    @sakinadeeni4713 หลายเดือนก่อน +1

    Abu Salma a dinga tauna magana kafin ta fito, hausar kyauye yake kun san mutenen sai a hankali wasu dg cikinsu akwai kwafsawa, ai ba dole Mallaman su kayi muku ba tunda dg za6en har zanga zangar
    Mlm akan wannan masifar sa hannun auren jinsin na sa6awa Allah yakamata matasa su yi jijiyar wuya, da yunwar lahira gwanda ta duniya, ku kyale mana Mallamai basu kadai su kace kuma ayi muslim muslim ba harda sauran al'uma da yan' film etc amma kowana lefi ya taso sai a dorawa Mallamai duk jahadin da suke na tunatar damu aikin Allah
    Gsky kan ya sake lafazinsa akan Mallamai sun tuna mana Allah. Allah ya kiyaye gaba

  • @assoumanealtoibrahim1101
    @assoumanealtoibrahim1101 หลายเดือนก่อน +1

    ❤❤❤❤

  • @rayyanabdallah1726
    @rayyanabdallah1726 หลายเดือนก่อน +1

    Kaduba yadda kake magana kai kanka baka yadda da kanka ba

  • @lsksk1111
    @lsksk1111 หลายเดือนก่อน +1

    Kai ba ka isa ka sa kowa ya yi zanga-zanga ba. Kuma ba ka isa ka hana kowa yin zanga-zanga ba. Ikon ka ya tsaya a kan matar ka da 'ya'yanka ne kawai. Ƴan Nigeria su ne za su zaɓa wa kansu abin da suka ga shine mafita. JIKI MAGAYI!!!

  • @lsksk1111
    @lsksk1111 หลายเดือนก่อน +1

    Ko dai ka ja Naira, ko kuma ka sha wuta. Ɗaya daga cikin biyu. A yi dai mu gani. Ramin qarya qurarre ne.

  • @mahmoudturajo-fg1ce
    @mahmoudturajo-fg1ce หลายเดือนก่อน +2

    Ku ya shafa, zanga zanga dole

  • @user-ky4ps3fc5l
    @user-ky4ps3fc5l หลายเดือนก่อน +1

    A mamakon kokorin tsaida wannan zanga zanga ya kamata malamai su gaya ma gwamnati matsalar da jama suke ciki a gyara

  • @jibrillukman3029
    @jibrillukman3029 หลายเดือนก่อน

    Kayi kokari sosai wajan bayani, ya Mallam, Allah ya saka da alhairi. Na fahimceka!!! Ga mahangata da shawarwari.
    Shin kana goyon bayan zanga-zangar lumana mai tsari, wacca za ta haifar da ci gaba mai dorewa? Idan kuna son ayi wannan zanga-zangar da gaske, mai zai hana ku tsara jagoranci cikin hikima da fasaha? Sannan kuyi nazarin abubuwanda zai kawo cikas don ku dakulesu kafin afkuwarsu.
    Batun taɓa mutuncin Malami/malamai. Ka kawo baitin...
    مالفخر إلا بأهل العلم إنهمُ • على الهدى لمنِ استهدى عدِلاّءُ
    وقدر كلُّ امْرِءٍ ماكان يُحسِنُه • والجاهلون لِأهل العِلم أعداءُ
    Bayaninka akan wadannan baitukan haka yake. Ba gaba muke da malamai ba, gaba muke da halayyar malaman. Abun lura, da yawa daga malamai sun zubar da mutuncinsu wajan zunduma akan harkar siyasa, da bin gidajen ƴan siyasa, da zabarwa mutane abinda zasu zaɓa wajan zaɓe (misali Muslim -muslim), da bayar da fatawa a wajan da ba muhallinsa ba...don me za a girmama malamai masu wadannan halayyar?
    Ina ganin ya kamata Ku zauna, ku haɗa kanku, a matsayinku na malamai. Ku gina zaure guda ɗaya wanda zaku tantance ɓata-garin malamai. Ya zamana kun tsara dokokin bayar da fatawa a karkashin murya daya. Ya zamana kuna bibiyar hudubobi da majalisin malamai ta inda zaku iya dakatar da malami idan ya ketare iyaka. Idan kuma ba haka ba, to fa wallahi ɓata-garin malamai zasu sa a ci gaba da wulakanta ku. Saboda:
    لِأَنّ النَلاء إذا نزل يعُمُّ الصّالِحَ والطالِح
    Ita bala'i, idan ta tashi zuwa, tana haɗa mutumin kirki ne da na banza...
    Allah ya iya mana!!!

    • @UmarAhmadufandi
      @UmarAhmadufandi หลายเดือนก่อน

      Allah yajikan Malam Albani DA Malam Jafar
      Wallahi dayawa Daga cikin malumman interest dinsu suke dubawa ba matsalar al'umma tin su Albani DA Malam Jafar sune sukai ta budewa Yan siyasa wuta Amma baisawu sundainaba akarshe Sai DA suka NEMA kashe su,Ai Basa ma daukan malaman DA daraja
      akwai Wani DA yake huduba a massalaci Ranar jummaa cewai Yai kada Kowa yakafa na'urar daukar video yasa Kowa kada yayi video dinsa yazo gurinda Yana Magana akan Yan siyasa kaga tsoro yake Ji
      Kai wallahi Sai Sai Koma Meye tafaru
      Muya ce tayi wuya Babu Batun janyewa zamui harzuwa ga cimma nasara insha Allah
      Wannan wane zalicinci ne rana zafi inuwa kuna,wallahi Al ummar arewa Na bugatar dauki Na gaggawa arewa nacikin Wani Hali,
      Danku kunada wadata kunada rufan Asiri
      Idan gaskiya kuzamemana jagora mana,Haba Dan Allah Allah ya'isa DA dikkan zalinci
      Allah shine gatanmu 😂😂😂

  • @user-ky4ps3fc5l
    @user-ky4ps3fc5l หลายเดือนก่อน +1

    Dama waya gaka cewa domin Kai zamu shiga zanga zanga. A Kenya ma Babu Jagora Amma sun tsaya da zanga bayan gwamnati sun yarda cewa zata biya masu bukatunsu

    • @UmarMuhammad-vu9mj
      @UmarMuhammad-vu9mj หลายเดือนก่อน

      A kasar Kenya an fasa shagunan mutane da kone kone.suda ma suka iya zanga zangan kenan bare mu namu Nan kasar da Abu kadan zamu juyashi zuwa wani Abu daban

  • @AhmadIbrahimadam-ph8nj
    @AhmadIbrahimadam-ph8nj หลายเดือนก่อน +1

    Tokai bakayin tunanin cewa wannan mumbarin wani aikin addinin akeyi agurin.. Kakula sosai da addininka saboda addininka yafi komai girma.

  • @AminaLadan-ff8ob
    @AminaLadan-ff8ob หลายเดือนก่อน

    Kaji dunisss shiyasa maganar malamai bakiye dai dai ba zanga zanga kasha kudi shiyasa

  • @jummaiGamboi
    @jummaiGamboi หลายเดือนก่อน +1

    An bai ka ko?

  • @IBRAHIMABUBAKAR-y7l
    @IBRAHIMABUBAKAR-y7l หลายเดือนก่อน

    Uwarka da ubanka sune shuwa gabanni Anjawoka Ancikama Aljihu da kudi shiyasa kadawa kana cewa ba ruwanka da zanga zanga mu sai muyi.

  • @user-qr6fx1wo5w
    @user-qr6fx1wo5w หลายเดือนก่อน +1

    Domin mutanen yanzu abin da ya shahi abubunsu na yanzu ma ba ganewa suke yi ba

  • @user-on9ko9gn6s
    @user-on9ko9gn6s หลายเดือนก่อน

    Toh ai malamam susukace aza6esu jingirdin har photo suyi datunumbu lokacin za6e Amma yanzu shiru bazaije yagayawa tunumbu halin datalakawa suke ciki na azabar tsadarrayuwaba dasauransu shiru

  • @SulaimanIsmail-nv8pg
    @SulaimanIsmail-nv8pg หลายเดือนก่อน

    Tomufa se munyi saboda badankai xamuyi ba

  • @laifihanjine1428
    @laifihanjine1428 หลายเดือนก่อน

    Abu Salma gode ma zaiyi abinda yafi wannan muni sbd halin sa haka

  • @user-qr6fx1wo5w
    @user-qr6fx1wo5w หลายเดือนก่อน

    Please idan Kuna maganar mutane n yanzu ku bar kaman tasu da mutanen da

  • @d.bcooper2271
    @d.bcooper2271 หลายเดือนก่อน

    Munafuki

  • @HussainiYusuf-ky7oj
    @HussainiYusuf-ky7oj หลายเดือนก่อน

    Munafikin banza gabakin nasa awajan

    • @UmarMuhammad-vu9mj
      @UmarMuhammad-vu9mj หลายเดือนก่อน

      Ina tambaya don Allah su wayene zasu jagoranci zanga zangan Nan ne.kuma akan wani manufa za,ayi sannan kwana nawa za,ayi anayi.kuma ta Yaya za,a kare bata gari shiga cikin wannan zanga zangan ne ina jiran amsa?

  • @user-tb1ix1ui3i
    @user-tb1ix1ui3i หลายเดือนก่อน

    ❤❤