Labaran RFI Hausa na karfe 5 cikin bidiyo 09/07/2024 • RFI Hausa
ฝัง
- เผยแพร่เมื่อ 6 ต.ค. 2024
- Majalisar Wakilan Najeriya ta buƙaci gwamnatin ƙasar da ta dakatar da yarjejeniyar Samoa da ta janyo cece-kuce. Majalisar Ɗinkin Duniya na gudanar da bincike kan wasu manyan ƙaburburan baƙin haure a kan iyakokin Libya da Tunisia. Fadar White House ta musanta zargin cewa, shugaban ƙasar Joe Biden na fama da cutar makyarkyata.
Baniwalid libya
Daga sululere Lagos Nigeria
Aslm fatan alheri daga bayelsa
Daga Kaduna State
❤❤❤❤
On what subject matter?
Daga Abuja
Nima aikachine Akarkashin company Chana Harboah engineering sama Da shekaru 8 Amma bantaba samun kalubalen Albashi ko chin zarafi Awajen chainsawa Da muke mu A maladasu wallahi chains mutanen kirkine SOSAI
mudasu mutu karaba
daga nan cote d ivoire
daga nan cote d ivoire