Duk wanda allah ya 6atar baka da ikon shiryar dashi. Jahilchi shugaban kogo kullum bayyana yake karayi kuma kadan daga illar bude littafi ka koya da kanka kenan!!! Wai "udkhilu"
Duk wani addini da za ace ajiye hankalinka to ba gaskiyabane, ba kuma hakka Annabi ya koyarba. Tambayata ga masu kushewa Abduljabar itace. A wanne qabarin akewa Wanda Zaki ya cinye azaba
Allah ya shuryeka malm Abdul jabbaru
Labbaika sadauki
Wallahi tallahi akwai azabar Qabari Malan kagyara maganarka
Uhmmm
Allah yataimaki malam
Allah yakyauta, ka halaka kuma kana halakarwa
Mallam Kayi gaskiya amma munyi nisa a bata bazamu fahimce ka ba. Wadannan littafan sun riga sun danne maganar Allah.
Allah Akbar Allah Ya tsaya maka Malam, amin
Allah ya shiryer ka
MAL ABDUL JABBAR IDAN AKWAI KO BABU TUNDA KA ZUBARDA HADISSAI DA AYOYIN AI MUTUWA ZAKAYI KUMA CIKIN QABARIN ZASU SAKA KA LOKACIN XAKA SANI.
Sansan Kwaba Yace Babu Azaban Kabari Amma Kuma Yace Ahlul Fir'auna Kabarinsu Yana Cikin Teku
Qarya kakeyi baice qabarinsu yana cikin teku ba malam.
Labbaika
Da kyau Audu zakaje katarar akwai ko babu
Asalamaalekun mallan Abdoul jababar ruhun Allah ya zou Duniya KO bezouba?
Shege kasha taramull kalli idansa da bakinsa daniska maikan kadangare
To Allah yashiryar dakai dakai da mabiyanka kuma zakayi bayani acikin qabarin
Babu rayiwa a kabari in mutum ya mutu shikenan baby wata rayiwa a kabari.
Mahaukacin kare mai haushi
Allah yatini maka ka ba Allah bani
abduljabbar yarainawa mabiynsa hankali ne kwai toh tayaya Allah Ta'ala yarayar dasu acikin cikin uwarsu wata 9 da kwana9 kuma suna raye ..
Ml sarki Allah ya qara lfy
Amin
Dan Allah acikin yan ashabul kahfi ko zasu iya yimin ta'arifin maanar kalmar qabari? ga wahtsp 0597622643
Azabar kabari karyata hisabi ranar kiyama ne.
I used to think you know something in Islam. I now know you are empty and blank in tafseer
Babu wata azaba a kabari,shiri ne kawai.
Duk wanda allah ya 6atar baka da ikon shiryar dashi.
Jahilchi shugaban kogo kullum bayyana yake karayi kuma kadan daga illar bude littafi ka koya da kanka kenan!!! Wai "udkhilu"
ALLAH yasakawa Mallam da alheri
Allah yakara lfy
Baaa azabar qabari! Blablaaa....Aa ruhi zaa yiwa..... mtsssss ba cinyaba kafar baya....
Masha Allah Allah ya saka maka da alheri ya sheikh
Allahu Akbar dama ai cutar zuciya iririce Amma manya sune na shubuha da sha'awa
Wannan dai tashi da shubuhace
Allah yakare mu da duka biyun amin
Nine n'a tanbeka iakuw ga lanbana +233238648182 ina jiranka hisabi mutune KO ruhin Allah ne ?
Allah Shi Kara Zama gatan ka Shugaban masoyan Annabi s.a.w
shugaban 6atattu dai
Duk wani addini da za ace ajiye hankalinka to ba gaskiyabane, ba kuma hakka Annabi ya koyarba. Tambayata ga masu kushewa Abduljabar itace. A wanne qabarin akewa Wanda Zaki ya cinye azaba
Gaskiya kakoma makaranta ta malaman sunnah
@@ishakamaharazu9474 ka amsa tambayar Malam, mudama neman immin muke, shi ko me ilmi baikamata ya guji Mai son ya saniba
Jihili malamin jahilai wato Shi maibi da ra.ayi baya sani ko kasanar dashi bazaigane ba domin baso yake yaganeba
Udu udkhul, me ce ce ayar ma? Adkhulu ne ko???
Allah ya kara Lafiya malam
Matsiyaci idan ka mutu xakaji
Kawo ta hujjar ba zagi ba
Wannan hakane jahili
Good points
Labaika sadauki👍
ماشأالله تبارك الله
Abduljabbar kai jahili ne ka koma kayi karatu ka daina musu da kame kame
Domin alama ya nuna bukatanka adinga yi maka kqbbarane kawai
zindiki ne wannan yaron
Labbaika sadauki
wayyo kun halaka