Kasashen Afirka biyar da suka fi yawan mutane - Najeriya ce ta daya

แชร์
ฝัง
  • เผยแพร่เมื่อ 9 ก.ย. 2024
  • Nahiyar Afirka ce ta biyu wajen yawan mutane a duniya bayan nahiyar Asia.
    Afirka na da mutum fiye da biliyon daya a wannan shekarar ta 2024 da muke ciki.
    Kasar Najeriya ce ta daya, kasar na da mutum sama da miliyan 223,000,000, sai kadar Habasha (Ethiopia), ita kuma tana da miliyan 126,000,000, sai kuma Masar (Egypt) tana da miliyan 111,000,000

ความคิดเห็น •