Abubuwa (6) Da Suke Kai Mutum Aljannah | Mal. Aminu Ibrahim Daurawa

แชร์
ฝัง
  • เผยแพร่เมื่อ 26 ก.ค. 2024
  • Jerin gwanon muhadarori na garin cotonou dake kasar Benin

ความคิดเห็น • 12

  • @IsmailAdamu-z6g
    @IsmailAdamu-z6g 17 วันที่ผ่านมา +2

    Ameen malam

  • @rabiyaibrahim6682
    @rabiyaibrahim6682 17 วันที่ผ่านมา +1

    Masha Allah ❤️

  • @AhmadCrb-xd6ul
    @AhmadCrb-xd6ul 17 วันที่ผ่านมา +1

    اللهم امين يا رب العالمين 🤲

  • @MoustafaSoulaiman-bb2do
    @MoustafaSoulaiman-bb2do 17 วันที่ผ่านมา +2

    ❤dan allah ka amsatanbayata❤

  • @AhmadCrb-xd6ul
    @AhmadCrb-xd6ul 17 วันที่ผ่านมา +1

    الله أكبر

  • @AhmadCrb-xd6ul
    @AhmadCrb-xd6ul 17 วันที่ผ่านมา +1

    امين يا حي يا قيوم 🤲

  • @yusufabdullahi4776
    @yusufabdullahi4776 17 วันที่ผ่านมา +1

    Allah ya saka da alkhairi ml ❤❤

  • @abdoulshehu9307
    @abdoulshehu9307 17 วันที่ผ่านมา

    Allah yasakawa malam da alkhairi

  • @sdiallof2606
    @sdiallof2606 17 วันที่ผ่านมา +2

    ❤❤❤❤

  • @MoustafaSoulaiman-bb2do
    @MoustafaSoulaiman-bb2do 17 วันที่ผ่านมา +2

    Assalamou alekum Malan.allah yakareka.inadatanbaya Öarin aureyakamani taredayar.uwar Matata wadasukekakannuguda nawajan uba

  • @danjumaibrahim7465
    @danjumaibrahim7465 16 วันที่ผ่านมา

    Assalamualaikum Allah yaqarama mallam lafiya danisan kwana Allah yayima rayuwa albarka,mallam dan Allah muna soyayyah ne da wata yarinya kuma munyi shakuwar da in,aka rabamu tabbas zamu shiga wani hali,kuma yarinyan mahaifinta yarasu shine sai wanda yake auran kanwata yacigaba da riketa bayan sanin cewa mu masoyane shine yakira mahaifiyar ta yafadamata cewa yayi mata miji kuma harta amince daza abani,shine bayan mijin yayarta yarasu shine sai yangidan mijin sukazo da magana dansu ya auri ita wacce muke tare ita kuma yarinyan tanuna sam ba wannan magana ita bata sanshi shine mahaifiyar ta tace saita aure shi koh tanaso koh bata so harsuka sama matsala dashi wanda yariketa ta dauka yarinyanta takaita wani wajen toh halinda ake ciki yanzu haka ana maganan za,akawo kudin aurenta ne shine tafada mun kuma ita bazata iya rabuwa dani ba kuma nima gaskiya ina kaunarta shine nace mata dan Allah tayi hakuri tabi zabin mahaifiyar ta amma tace mun ita bazata iya aurenshi ba toh ina guje makanmu shairin shedan watarana mugudu mubar gari shine nace dan Allah inda shawar rar daza abamu nagode Allah yatemaka

  • @abubakarmukhtar5424
    @abubakarmukhtar5424 17 วันที่ผ่านมา +1

    Ina na kabiru gombe please