Jazakallah khairan ya sheikh, wannan bayanin naka akwai ratsa zuciya sosai....Izala jos 6angaren su jingir duk sune da irin Wadannan matsalolin. Shiba wani ilimin kirkiba sai san shugabanci da azabar san abin duniya
Maasha Allah. Malam Allah Ya saka da alkhairi. Babu shakka an zo gurin. Malaman bangarorin nan sun san cewa raba alumma da suke yin nan ba daidai bane amma son zuciya ya hana a yi abin da ya face. Malam, Allah Ya bada Ikon jagorancin Isar da wannan manufa.
Mallam Allah yayi albarka ya kara Nisan kwana, lalle kaine Dan izala na gaskiya Kuma abinda ka fada shine gaskiyar magana ita Kuma gaskiya, daga kinta sai bata, Allah yasa su gane, Amin .
Jazakallahu Khairan ya babanmu
Allah Ya sakada alkhairi Malam.Allah Yasa shugabannin su fadaka,amin.
Aameen Aamiin ya Rabb 🤲🏻
Malan Allah yasakamaka dagidan aljanna Amin ya Allah yakamuna zaman Lafiya ❤❤❤
🎉🎉🎉🎉🎉🎉🎉🎉🎉masha Allah malam Allah yasaka da Alkairi
Aameen Aamiin ya Rabb 🤲🏻
Alhamdulillah ❤❤
To tsohon shage tunda uwarka da ubanka suna wuta AI dole kaji haushe tsarkaken iyaye suna aljanna ❤❤❤
Allah ya ba da lada🙏🙏🙏🙏😢
Masha Allah
Allah ya kara lafiya da Nisan kwana ya sheik, oa fadi gaskiya.
Aameen Aamiin ya Rabb 🤲🏻
Allah ya saka da alkhairi, amin
wanan dan Tito malami allah yakarama da alkhairi
Allah Ya saka da alkhairi
Aameen Aamiin ya Rabb 🤲🏻
Allah ya bada hadun kai a duk yanda musulmai suke
Aameen Aamiin ya Rabb 🤲🏻
Jazakallah khairan ya sheikh, wannan bayanin naka akwai ratsa zuciya sosai....Izala jos 6angaren su jingir duk sune da irin Wadannan matsalolin. Shiba wani ilimin kirkiba sai san shugabanci da azabar san abin duniya
Maasha Allah. Malam Allah Ya saka da alkhairi. Babu shakka an zo gurin.
Malaman bangarorin nan sun san cewa raba alumma da suke yin nan ba daidai bane amma son zuciya ya hana a yi abin da ya face. Malam, Allah Ya bada Ikon jagorancin Isar da wannan manufa.
Mallam Allah yayi albarka ya kara Nisan kwana, lalle kaine Dan izala na gaskiya Kuma abinda ka fada shine gaskiyar magana ita Kuma gaskiya, daga kinta sai bata, Allah yasa su gane, Amin .
@@MuhammadAdamu-me3usAamiin Aameen ya Rabb 🤲🏻
Munguyi Bayan Haka 100%
A saka kwamiti ayakesu malam
Allah yabaku sa'a Aminnn
Allah ya saka da alhairi malan wanan gaskiané ❤
Allah mun tuba ka yafe mana, ka bamu ikon hada kan mu
Aameen Aamiin ya Rabb 🤲🏻
Allah yasa mugané mugyara
Sheikh Muna goyon bayanka
❤❤
Wannan shi yanuna tun asli kafaku.
Akai Kuma
Aka dasa wasu don suyi
Aikin da akeso
Amma Baku saniba.....
kaji gaskiya kusake zuruf
da ma duk abunda ba dan Allah aka kullashi ba dole asamu maysala
😂😂😂 Addu'ar 'Yan DARIQA che ta kamaku