Jazaka-Allah khairan sheikh Abu-Aisha. Shiyasa wallahi malaman da suka ce kada ayi zanga-zanga sunfi gaskiya. Wallahi asaran da akayi ma arewa, musanman Kano da kaduna a wannan zanga-zangan sai anyi shekaru ba'a maida ba. Don NCC centre da Prof Pantami ya gina a Kano, ba kaman sa a Nigeria. Amma saboda dabbanci mutanen mu sun lalata a rana daya.
@@abdullahimohammad9513 Amin Me matacciyar zuciya shi yake tsoron mutuwa. Allah ya hana zalunci kuma baya san azzalumi. Don haka babu wani ɗan adam da ya isa y zalincemu mu zuba mai ido.
Kuma da kk batun in an rushe ƙasar se mu san yadda zamuyi. Ai matuƙar muka nemi haƙƙinmu muka dogara ga Allah Allah baze ƙyale mu haka ba. Zakiga natija bi iznillahi ta'ala
Lokacin data cire tallafin mai idonsu arufe yake wajen sace dukiyar kasar mu domin ayadda ake mulkin Nigeria Indai kaine shugaban kasa to dukiyar ƙasa tazama taka kaida iyalanka
Ya Allah ya kawomuna dauki a qasar nan tamu Nigeria ya hayyu ya qayyum.
MashaAllah, muna godiya da wannan huduba , Allah saka da alkhairi Abu Aisha
Wallahikuwa Malam Allah yasa suji surage facaka da kudin talakawa
Malam Allah y Saka d alkhaeri
Malam Allah ya saka da mafificin alkhairi, Allah ya tsare mana ku da tsare warsa ameen ya Hayyu ya Kayyum
Allah shi karawa rayuwa albarka mlm
Allahumma Ameen yarabbal alameen
A🎉 Muna godiya malam
Gaskiya banyarda andawo daman fetur ba sbd ba'afadaba sanda akacire ansanar yanzuma inhar za'adawo dashi tom asanar kowa yasani amm yanzu haka gaskiya ba'adawo dashiba muba qananan yarabane
Gaskiya nima banyardaba.Malam ga dukan alama ba a gayama gaskiyaba.
Saurara kakeyi amma baka fahimtar abunda yake cewa.
Jazaka-Allah khairan sheikh Abu-Aisha. Shiyasa wallahi malaman da suka ce kada ayi zanga-zanga sunfi gaskiya. Wallahi asaran da akayi ma arewa, musanman Kano da kaduna a wannan zanga-zangan sai anyi shekaru ba'a maida ba. Don NCC centre da Prof Pantami ya gina a Kano, ba kaman sa a Nigeria. Amma saboda dabbanci mutanen mu sun lalata a rana daya.
Ko dai son zuciyar wasu malaman ba.
Malaman da suke ci da addini.
Zanga zanga yanzu a ka fara da yardar ALLAH.
@@امريحان-ث8بAllah Ya baku iko. Yanzu da kuka yi zanga-zangar ai kun sami mafita. Idan kun rusa kasar, sai ku nemi inda zaku je.
@@abdullahimohammad9513 Amin
Me matacciyar zuciya shi yake tsoron mutuwa.
Allah ya hana zalunci kuma baya san azzalumi.
Don haka babu wani ɗan adam da ya isa y zalincemu mu zuba mai ido.
Kuma da kk batun in an rushe ƙasar se mu san yadda zamuyi.
Ai matuƙar muka nemi haƙƙinmu muka dogara ga Allah
Allah baze ƙyale mu haka ba.
Zakiga natija bi iznillahi ta'ala
duk ƙasar da ta sama ƴanci se da matasanta suka bada ransu akan kishin ƙasa.
Masha Allah
Lakaci da yacire talafin man yafadane a midiya amma cirewa kuma Sai ayi shi aboye bada an renamana hankali mufa ba Yara bane
Allah yakawomana karshen azzaluman najeriya
🎉🎉🎉
Wannan malamin f baisan waye tinubu b jinsa kawai yk ko kuma nace yana karesa n kawai
To Dan Masani Kanin matar TINUBU
@@ubaidullahiibrahim3312 🤣🤣🤣macece malam b Katon gardi irinka ba
@@ubaidullahiibrahim3312😂😂😂
Toh ki sanar dashi waye tinubun yar kanwar mmn sunusi jikar goggon dan masani.
Ameen ya hayyu ya qayyum
Allah yakawo mafita
Slm tom yaza ayi musancewa andawo da tallafin yanzu?
Lokacin data cire tallafin mai idonsu arufe yake wajen sace dukiyar kasar mu domin ayadda ake mulkin Nigeria Indai kaine shugaban kasa to dukiyar ƙasa tazama taka kaida iyalanka
Malam bahurumin kabane
To hurumin wagene wawakawai
a zatonsu malamai basu da ilimin boko,Ab5inda bai sani ba dr bashir masanin tattalim arziki ne, yana. cikin manyan yan bokon arewa.
Kaikuma wanne jakine
Duk ilimin sa na boko Ina me tabbatar maka a fannin man fetir a Qasar nan besan komai ba, kada ka wahalar da kanka akan wannan@@abuaishaalfurqan
kai Jahili ne shiyasa bakasan shi waye bane
malam ka daina kare gwamnati kawai a fakaice
Aslam Malam banida WhatsApp group naka
Masha Allah