Makomar Iyayen Annabi | Sheikh Albani Zaria

แชร์
ฝัง
  • เผยแพร่เมื่อ 5 พ.ค. 2024

ความคิดเห็น • 32

  • @mamstowers
    @mamstowers 2 หลายเดือนก่อน +2

    Wai me Yasa mutane Basu son gaskiyane, mu fa Abnabi SAW, shi muke bi, Batun iyayen annabi kuwa, dole ne mu yadda da hukucin Allah

    • @usmanhashim6661
      @usmanhashim6661 2 หลายเดือนก่อน +1

      Batun iyayen Ka fa?

  • @shareefYusuf
    @shareefYusuf 2 หลายเดือนก่อน

    Allah Ya shiryar da duk mai wanan Tunanin saboda Annabi s a w

  • @SalehahmedYakubu-lj5mm
    @SalehahmedYakubu-lj5mm 2 หลายเดือนก่อน

    S.A.W.

  • @usmanAuta-zv6gd
    @usmanAuta-zv6gd 2 หลายเดือนก่อน

    Ya Hakuri Albani Kai Kana Aljanna Iyayen Annabi Kuma Wuta Inah

  • @user-io2ms8ho2r
    @user-io2ms8ho2r 2 หลายเดือนก่อน

    Amen 🙏🙏🙏

  • @abduadamumisau5478
    @abduadamumisau5478 2 หลายเดือนก่อน +1

    Yanzu dai shi ya tarar da abinda ya tarar.
    Allah kar ya hada mu da shi.

  • @ismailabdullahi5900
    @ismailabdullahi5900 2 หลายเดือนก่อน +1

    Allah Ya Isa

    • @Assunnytv01
      @Assunnytv01  2 หลายเดือนก่อน

      Ma wa?

    • @umaribrahim6102
      @umaribrahim6102 2 หลายเดือนก่อน

      Ma jahilcin ka

    • @khadimibachiroudamagaram2983
      @khadimibachiroudamagaram2983 2 หลายเดือนก่อน

      Ma shi wanda yajiyar damu wannan banzar maganar wacce take kara nuna wa duniya cewa maqiyin Allah munafukai maqiya Manzon Allahﷺ waɗanda suke da'awar Ahalulsunnah sekuma su ka kasance masu yaqar Masoyinmu Matcecinmu wanda Shine yazo mana da Sunnahr dole muuce Allah ya ya'isa jiyar damu da'akayi guba muna tirrr da tofinnn Allah tsine ga duk wanda ya ke tare da shi wannan chachan na Zaria

    • @umaribrahim6102
      @umaribrahim6102 2 หลายเดือนก่อน

      @@khadimibachiroudamagaram2983malam kai jahili ne kaje kayi karatu

  • @alhaliyumuhammadinuwa7766
    @alhaliyumuhammadinuwa7766 2 หลายเดือนก่อน

    Ubanka Da uwarka sunacikin wutan jahannama shege Albani arnenzamani makiyin manzon Allah s.a.w

    • @Assunnytv01
      @Assunnytv01  2 หลายเดือนก่อน

      Yanxu zagin da kayi masa, ka samu lada ne ko me ka karu da shi ?
      Sannan mazon Allah yace duk wanda yace da wani arne alhalin ba arne bane to kalmar ta koma kan wanda ya fade ta.
      To ka gan cikin ruwan sanyi ka zama arne kenan.
      Nayi mk murna na zama arne cikin daren nan...
      Ma'assalam

    • @atikubagudu3724
      @atikubagudu3724 2 หลายเดือนก่อน

      Shi da ya tsine ma wadanda ya kira ‘yan bidi’a, daidai ne?

    • @Assunnytv01
      @Assunnytv01  2 หลายเดือนก่อน

      @@atikubagudu3724 A ina ya tsine ma yan bidiah

    • @officialabz5397
      @officialabz5397 2 หลายเดือนก่อน

      Shi da yace iyayen Annabi na wuta menene matsayin sa a wajen ka?​@@Assunnytv01

  • @usmanhashim6661
    @usmanhashim6661 2 หลายเดือนก่อน

    Yanzu da za abashi dama ya goge wannan maganar da yayi wallahi da yaji dadi, Allah ka rabamu da aikin da nasani, Izala qiyayyar Manzon Allah da Ahlin gidan Sa.

  • @AyoubaNamirou-ss8jl
    @AyoubaNamirou-ss8jl 2 หลายเดือนก่อน

    Amma ka gani yanzu makiya annabi saw

  • @ampagetech2624
    @ampagetech2624 2 หลายเดือนก่อน

    Allah wadaran ka tsinanne

  • @alhaliyumuhammadinuwa7766
    @alhaliyumuhammadinuwa7766 2 หลายเดือนก่อน

    Shege Albani arnenzamani makiyin iyayen manzon Allah s.a.w

  • @Ibrahimaat
    @Ibrahimaat 2 หลายเดือนก่อน

    Yanzu kudena Takiyya kufito ku kafirta Iyayen Annabi s a w kawai, kudena yimana ihun cewa yan shia nazagin sahabbai

  • @mohammedshamsudeensulaiman277
    @mohammedshamsudeensulaiman277 2 หลายเดือนก่อน

    Albani kwaya😂

  • @abdullahiusman8070
    @abdullahiusman8070 2 หลายเดือนก่อน

    Gaskiya bantabajin albani ya fita rainaba sai yanxu wlh tlh mahaifan manzon Allah ba abin wasa bane kowa yanacin Albarkacin Annabi sai mahaifanshi sukasacin Albarkacinshi cirr da jahilin tinani

    • @Assunnytv01
      @Assunnytv01  2 หลายเดือนก่อน

      Kamar yadda har yau har gobe kana cin albarkacin Annabi ibrahim, me yasa baban sa bai ci albarkacin sa ba?

  • @atikubagudu3724
    @atikubagudu3724 2 หลายเดือนก่อน

    Toh me ke ribar ku, idan suna wuta? Kuma su masu hadisin Annabawa ne, da basu qarya?

    • @Assunnytv01
      @Assunnytv01  2 หลายเดือนก่อน +2

      Suwaye kake nufi da masu hadisi tukun?
      Ka dan tantance pls
      Domin hadisin asali a bakin manzon Allah aka jiyo kuma sahabi na kusa da shi ne ya rowaito, to sae ka yi bayani suwaye masu hadisi da kake nufi

    • @usmanhashim6661
      @usmanhashim6661 2 หลายเดือนก่อน +2

      Wanda ya rawaito Hadisin qarya yake yi ko wanene shi.

    • @atikubagudu3724
      @atikubagudu3724 2 หลายเดือนก่อน

      @@Assunnytv01 Wanda duk ya rawaito cewa Manzo yace mahaifan sa na wuta qarya yake, kowayeye shi. Qirqira abun ku kuka yi, kuka ce Manzo ya ce.

    • @atikubagudu3724
      @atikubagudu3724 2 หลายเดือนก่อน

      @@usmanhashim6661 Yawwa dan uwa, gaya mashi gaskiya. Sai su qirqiro qarya, suce Manzo ya ce.