Ma shi wanda yajiyar damu wannan banzar maganar wacce take kara nuna wa duniya cewa maqiyin Allah munafukai maqiya Manzon Allahﷺ waɗanda suke da'awar Ahalulsunnah sekuma su ka kasance masu yaqar Masoyinmu Matcecinmu wanda Shine yazo mana da Sunnahr dole muuce Allah ya ya'isa jiyar damu da'akayi guba muna tirrr da tofinnn Allah tsine ga duk wanda ya ke tare da shi wannan chachan na Zaria
Yanxu zagin da kayi masa, ka samu lada ne ko me ka karu da shi ? Sannan mazon Allah yace duk wanda yace da wani arne alhalin ba arne bane to kalmar ta koma kan wanda ya fade ta. To ka gan cikin ruwan sanyi ka zama arne kenan. Nayi mk murna na zama arne cikin daren nan... Ma'assalam
Yanzu da za abashi dama ya goge wannan maganar da yayi wallahi da yaji dadi, Allah ka rabamu da aikin da nasani, Izala qiyayyar Manzon Allah da Ahlin gidan Sa.
Gaskiya bantabajin albani ya fita rainaba sai yanxu wlh tlh mahaifan manzon Allah ba abin wasa bane kowa yanacin Albarkacin Annabi sai mahaifanshi sukasacin Albarkacinshi cirr da jahilin tinani
Suwaye kake nufi da masu hadisi tukun? Ka dan tantance pls Domin hadisin asali a bakin manzon Allah aka jiyo kuma sahabi na kusa da shi ne ya rowaito, to sae ka yi bayani suwaye masu hadisi da kake nufi
Wai me Yasa mutane Basu son gaskiyane, mu fa Abnabi SAW, shi muke bi, Batun iyayen annabi kuwa, dole ne mu yadda da hukucin Allah
Batun iyayen Ka fa?
Allah Ya shiryar da duk mai wanan Tunanin saboda Annabi s a w
S.A.W.
Ya Hakuri Albani Kai Kana Aljanna Iyayen Annabi Kuma Wuta Inah
Amen 🙏🙏🙏
Yanzu dai shi ya tarar da abinda ya tarar.
Allah kar ya hada mu da shi.
Allah Ya Isa
Ma wa?
Ma jahilcin ka
Ma shi wanda yajiyar damu wannan banzar maganar wacce take kara nuna wa duniya cewa maqiyin Allah munafukai maqiya Manzon Allahﷺ waɗanda suke da'awar Ahalulsunnah sekuma su ka kasance masu yaqar Masoyinmu Matcecinmu wanda Shine yazo mana da Sunnahr dole muuce Allah ya ya'isa jiyar damu da'akayi guba muna tirrr da tofinnn Allah tsine ga duk wanda ya ke tare da shi wannan chachan na Zaria
@@khadimibachiroudamagaram2983malam kai jahili ne kaje kayi karatu
Ubanka Da uwarka sunacikin wutan jahannama shege Albani arnenzamani makiyin manzon Allah s.a.w
Yanxu zagin da kayi masa, ka samu lada ne ko me ka karu da shi ?
Sannan mazon Allah yace duk wanda yace da wani arne alhalin ba arne bane to kalmar ta koma kan wanda ya fade ta.
To ka gan cikin ruwan sanyi ka zama arne kenan.
Nayi mk murna na zama arne cikin daren nan...
Ma'assalam
Shi da ya tsine ma wadanda ya kira ‘yan bidi’a, daidai ne?
@@atikubagudu3724 A ina ya tsine ma yan bidiah
Shi da yace iyayen Annabi na wuta menene matsayin sa a wajen ka?@@Assunnytv01
Yanzu da za abashi dama ya goge wannan maganar da yayi wallahi da yaji dadi, Allah ka rabamu da aikin da nasani, Izala qiyayyar Manzon Allah da Ahlin gidan Sa.
Qarya ne
Amma ka gani yanzu makiya annabi saw
Allah wadaran ka tsinanne
Shege Albani arnenzamani makiyin iyayen manzon Allah s.a.w
Yanzu kudena Takiyya kufito ku kafirta Iyayen Annabi s a w kawai, kudena yimana ihun cewa yan shia nazagin sahabbai
Albani kwaya😂
Gaskiya bantabajin albani ya fita rainaba sai yanxu wlh tlh mahaifan manzon Allah ba abin wasa bane kowa yanacin Albarkacin Annabi sai mahaifanshi sukasacin Albarkacinshi cirr da jahilin tinani
Kamar yadda har yau har gobe kana cin albarkacin Annabi ibrahim, me yasa baban sa bai ci albarkacin sa ba?
Toh me ke ribar ku, idan suna wuta? Kuma su masu hadisin Annabawa ne, da basu qarya?
Suwaye kake nufi da masu hadisi tukun?
Ka dan tantance pls
Domin hadisin asali a bakin manzon Allah aka jiyo kuma sahabi na kusa da shi ne ya rowaito, to sae ka yi bayani suwaye masu hadisi da kake nufi
Wanda ya rawaito Hadisin qarya yake yi ko wanene shi.
@@Assunnytv01 Wanda duk ya rawaito cewa Manzo yace mahaifan sa na wuta qarya yake, kowayeye shi. Qirqira abun ku kuka yi, kuka ce Manzo ya ce.
@@usmanhashim6661 Yawwa dan uwa, gaya mashi gaskiya. Sai su qirqiro qarya, suce Manzo ya ce.