ARANGAMA TABARKE TSAKANIN IMAM JUNAIDU DA KABIRU GOMBE KAN SIYASANTARDA ADDINI.
ฝัง
- เผยแพร่เมื่อ 19 ม.ค. 2022
- Dafatan Za Ka DANNA SUBSCRIBE Sannan Kayi SHARING A Shafuffukan Sadarwa Domin Amfandda Alumma
#ALIRFANTV#SheikhDahirubauchi#Zumuncinmutv #ZAWIYYATV#Hausa #arewa #hausafilms #albarkatv #Mubarakeeytv #arewa24 #bbchausa #qwqretech #SayyaddiDrMunnirAdamkoza #karatuttukanMalamanDarika #murnatv #hausacomedy #mazajene # #wa'azi #Muslunci #almajiranci #Almajiri #ibro #alinuhu #bushkido #albarkatv #adamzango #rahmasadau #Muassasatv #alminhajtv #aliartwork #sunnah #alfaidatv #izalaonlinetv #darikartijjaniyyatv #Zumunci #kano #sarkinKano #kannywood #professorIbrahimAhmadMaqari #asadussunnah #africa #SheikhjaafarMahmudadam
Allah yashiryaku duka kai kakawo idan akakawo naka sai Allah jamaarku dasukeyin haukarsu shikuma malam Allah yajikansa tundaga duniyya Allah yabashi Allah yayimai rahma
Allah ya isa da kasa na bata data ta Allah ka isar min🙏🙏
Allah ya biya Malan da Allah wanda yakeda lanbarka shi ina so da Allah masoya slm
akaramukallahu allah saka da alkairi
ai dama wannan ba malami bane dan nanayene mutum sai ihu yake allah yakara ganar da mabiyansa
Macha Allah 🙏👍
Allah ya saka da alheri Imam
To shi ciwa yayi abi balalau kenan
ALLAH ya saka da alkhairi
GASKIYA ne!
Jahili Junaidu kai ka is a kayima Sheikh Kabir Gombe Raddi makaryacin banza.
جزك الله خيرا يا امم جنيد ابوا بكر
Masha Allah
Jazakumullahu khairan
Gaskiya kb gombe Dan iskane wllh
Wlh Kam , malam wa,anan Kam ,mabiyansu, wawahne masu wawan hankula
Gayamai gaskiya tinda wawa kb
wannan me kake nufi ai mutum ba zai bada sheda akan abinda bai sani ba
السلام عليكم ورحمه وبركاته
ياشيخ جنيد جزاك الله خيرا أنا أخو ك في الله يونس كيلا موسي احمد طالب من طلاب النيجر مقيم في المملكة العربية السعودية في مكة المكرمة
واقول لك عقيدتي هي عقيدة أهل السنة والجماعة وانا اعترف أن عقيدتك هي عقيدة التجانية لكنني احبك في الله
حيث أنا استمع محاضراتك لا أقول إلا ماشاءالله ولا اسمع منك سبا إلا ردا
ولكن يوجد من اصحابك الذين إذا يلقون محاضرات ولا أقول إلا حسبي الله ونعم والوكيل
والسلام عليكم ورحمه الله وبركاته
Wanan ba malami bané Dan tasha a izala makaryaci
Kawai Neman shura yake
Aslm
Salam. To aï kun zamto daya tunda baka iya samun shi ku biyu kayi maï nasiha ba kazo nan kana ........
Kayday kassani baka kawnar sune munmaka farin sani dama
Malamai baku mana adalci duk kune kuka raba kawunan mutane
Allah ya kara ƙarfin guywa da lafiya da nisan kwana.
Shin sokuke abarwa jahilai kawai siyasarnan
Masu ilimine sumewa campaign
Kai dallah mainene laifin hakan idan hakane idan akakawo nawani sai kaji kunya na malaminko
gaskiyane,to err is human and to forgive devine, Amna Ku maisaya bakwawa malaman Ku raddi,insunyi ba daidai ba?
Junaidu Jahilin Jahilai kowa yasan bakada ilmi amman ka dage adole kai Malamine.Da bakin cikin Yan-izala zaka mutu sakarai Mara wayau Mahaukaci Wawa Dantasha Jakin banza.
Babu babban jahili jaki irinka Wawa sakarai mahassadi kawai.
Kaiko mai ilimi sai wa azi kake masa da zagi
ai kune masu bata addini yan 419
Akwai wani malami a cikin izala da yake cewa:
Sunan shugaban kasanmu muhammad sunan annabinmu muhammad
Sunan matan annabinmu Aishat sunan matan annabinmu Aishat
Wallahi naji wannan maganar nima da kunnena a wajen Secretary na jibwis national
Bama saika rantseba xasu iya
Aikinsune
Wallahi sheikh junaidu ya gayi gaskiya
Ji wani hauka dan Allah 😂
kae junaidu ae siyasa ba laipi bane a addini kuma ka pito kana mgnganu wae sun kwarmata yan siyasa to edan basu gyara siyasarba erinku jahilae kukeso ku shiga cikin ta ku bata ta ne mlm kabiru gwambe yapi karpinka junaidu kawae kaje kacigaba da koyama jahilae erin jahilcin daka saba kuma edan yayabi yan siyasa ae sae sunyi abin yabo snn Allah ya sauka
Kaine jahili
Yanzu kai zaka yarda ace gidan shugaba kujera har phera yafar cinyeta?
Wllh junaidu jahili kake miye laipi a wannan magana tashi mu mun xata wani abu ne yayyi muna bukatar kayi sharhi akan maganan sannan muga ne ilmin ka amma sbd sunyi wannan magana… kai wawa ne neman suna kakeyi shiyasa wawayen banxa yan bakin ciki kaci amata nayi wasting time data na ga banxa kwata kwata kafisu laipi baka dibi girman sunan muhammad buhari ba kana cewa wani dan siyasa qaton banxa ka manta da sunan buhari ae kodan darajar sunan bai kamata kace Muhammad buhari qaton banxa ne
Kai-kuma nusari ko
Dan wahala qaton banxa ya tara ku yana karanta muku bayan littafi kuna kabbara wawaye kawae malam
@@aliyuharaziminasir8535 dan ba qauya
Who are you darika karya ce kuma aduniya ma da kasashen da aka cigaba ahlussunnah akeyi wato izala karya kakeyi
Kafirci qarya ne, kuma a kasashen da aka cigaba akwai kafirai masu dunbun yawa. Malam a koma makaranta don Allah. Ka taimaki kanka ka koma makaranta.
ki je kiyi aurie ki daina
North America
South America
Asia
Australia
Parts of Africa
Da yawansu kafirai ne, kafircin ma gaskiya ne? Out of 7+Billion people on earth, only 2billion are Muslims, the remaining 5 suma daidai ne kenan. Wannan maganan da kikayi ai bana ilimi bane, don Allah kije kiyi aure daga nan kuma ayi karatu.
have you forgotten 1 of prominent sufi in the North East, sunje yiwa Obasanjo addua, upon their way coming gotten an accident
Sai me. Baa accident ne a rayuwa.... wannan jahilci ne kace wai don sunje gaida obasanjo anyi accident..
Junaidu Jahilin Jahilai kowa yasan bakada ilmi amman ka dage adole kai Malamine.Jahilin Malamai,kuma Malamin Jahilai,a wurin Malamai shi Jahiline amman a wurin Jahilai shi Malamine.Wawa,Makaryaci,Jaki,idiot stupid.Sheikh Kabir Gombe yafi karfinka yafi karfin Shehunnan karya da Waliyyan karya balle kai Munafiki sakarai saidai ka mutu da bacin rai Izala tafi karfinka tafi karfin Uban Ubanka.
Wannan haka yake dan uwa,fadamasa
Kaji jahili wanan ba kuskure bane wanan yayi kabiru gombe ne jahili tuburan wlhy ba Junaid ba imam Junaid kan akwai ilimi wallahi sosai wlhy
Wawa kare kawai
Kabiru gombe yayi kuskure dole Afada wallahi wawa jahili mara ilimi
Kodayake tarbiyanku ne zagi malamai ae