Inna lillahi waa Inna ilaihi raju’un, may Allah guide and protect all Muslims ummah against evil like you.. kuma ka sani idan ma kudi aka baka domin kaci zarafin musulunci toh Allah bazai barka. Subhanallah.
Y shiekh allah ya kara lafiya d Nisan kwana, agaskiyar magana gane irin nuqdodin dakake taunasu sai malamin gaskene zai fahimta balle kuma irin yamu, masu raunin ilimi, masu ciran ilimi a TH-cam , Dasannu duniyar musulunci,zata rubuta hidimar dakayiwa wannan addin da tawadar ruwan GOAL, koda bayan ranmu Ne, SARKIN HUJJA ALLAH Y KARE GABANKA HAR BAYA?.
Masha Allah wanan Hira tayi ma.ana Dan Allah ku kira Mana malam musal Qasuyuni NASIRU kabara yaya ga m Abduljabbar Shima muna San jin tarihin rayuwar sa
Wallah Kana da Nifaqi sosai dan da Kaki cewa ace maka Shi'a yanzu kayi abunda El-zakzaky yayi yafito da batun "Muslim Brother " daga baya yace shi dan Shi'ah ne yanzu kaima ka gama dibar mabiya sai yanzu ka bayyana
Wanan bawan Allah Allah kabiyashi malami guda dayada a iya sanina ba munafinci irin na malamai a taredashi duk inda wani ya saba da annabi to zai barshi yabi annabi wannan shine musulunci na hakika
Masha Allah naji dadin wannan hira matuqa kuma tuni mukai hannun riga ga mutanen da suke fakewa da sunnah suna cin mutumcin Annabi (s) basabin umarninSa Allah kasa mudace
Hakika wannan mutum dg ganin abinda kakeyi kowa yasan cewa kai dan shi ane domin babu wanda zai soki wanda ya danganci ma aiki SAW sai dai wanda baya kaunar Manson Allah SAW
ALLAH YA KARA MAKA LFY DA NISAN KWANA SARKIN MASU WA'AZI INSHA ALLAHU ALLAH YANA TARE DA KAI WALLAHI MUNA FAHIMTARKA SOSAI KUMA MUNGANE WAYANDA SUKA CHUCI MUSULINCI BAYAN WAFATIN MANZON ALLAH S.A.W
Matsoracin Malami kenan. Kullum ana nemanka kazo ka kare maganar ka gaban malamai kuyi muqabala amma ka gudu ka buya sai cika bakin a fito in an fito kuma ka ki. Sai wadannan 'yan bani israel din da suke cewa annabin su su fa zasu yi jahadi amma lokacin da jahadin ya zo suka gudu. Wato shi'a tafi sunnah hujja. Daga nan bari muji mai zaice nan gaba.
Asirinka ya tonu kace dan shia nekai a boye Allah yafi karfinku da ikon Allah bazaku samu nasara. akan mugun nufinku ba kunata dulmiyar da mutane da mugayan akida
Allah ya shirye ka Dan tamore. Ashe Mallam kabara har ya mutu jabun hadisai yayi ta kora wa mutane? Amman akwai matsala gaskiya ya shake shugaban masu sabon addini.
Shi'a, sunnah, sufi, koma wayene kai achiken kashi 73 kaso 1 ne kadai zasu shiga aljannah awwannan alumar ta anabi muhammad (SAW) suwaye wadannan? Wadanda suke bin sunnan manzon ALLAH da sahabbansa Shi'a uwa ba manzon ALLAH sukebeba sai wawanci. Mutuncin ka kuwa ya zube.
SAINA FADA wallahi nan dasati 1 Abdul jabar saikarai nakanka Ku dai kawai kubiyo ni zakugamai zaifaru wallahi
اللهم ارنا الحق حقا وارزقنا اتباعه و ارنا الباطل باطلاً وارزقنا اجتنابه
اللهم امين يارب
آمييين
Allah yakarama lafiya abdul jabbar kabara
Amma kai baka kishin manzon Allah wlh
Inna lillahi waa Inna ilaihi raju’un, may Allah guide and protect all Muslims ummah against evil like you.. kuma ka sani idan ma kudi aka baka domin kaci zarafin musulunci toh Allah bazai barka. Subhanallah.
Allah yaqarama qaunar manzan Allah labbaika
Bilkisu nassir
Ji wata kodaddiya jamammiya, shasha kawai
Allah Ya kiyaye ka Amirul WA'izinah. Mai gaskiya yana tare da Allah
Qarin bayani Abdul-Jabbar tuni anyima amma kash
Allah ya karé ka Abdoul jabar.allah ya Karama annabi saw daraja.amine.
Gaskiya wani ilimin baida anfani Allah kashiryemu tahanya madaidaiciya
Subhanaka y'a rabbi
Y shiekh allah ya kara lafiya d Nisan kwana, agaskiyar magana gane irin nuqdodin dakake taunasu sai malamin gaskene zai fahimta balle kuma irin yamu, masu raunin ilimi, masu ciran ilimi a TH-cam ,
Dasannu duniyar musulunci,zata rubuta hidimar dakayiwa wannan addin da tawadar ruwan GOAL, koda bayan ranmu Ne,
SARKIN HUJJA ALLAH Y KARE GABANKA HAR BAYA?.
Subhan Allah gaskiya Allah shirya ka bawan Allah
Allah ya shirye mu Shirin addinin musulunci 🤲
Mahaukaciii munafuki kah cuci Islam da Muslimi sai Allah ya tona asirinka Dan shi'a
Allah yasa mugane gaskia gaskia ce karya karyace kuma Allah ya shirye ka Abdul jabbaru
Allah YabQara Maka Lafiya Maulana
Allah yeshiryeka
❤❤❤❤❤
Allah yachiryaka
Allah yabarmu da Annabi s.a.w
Allah ya shiryeshi yasa ya Gano gaskiya
Mallam. Allah shireka
Amen
Gaskiya y kamata kubar tambayar irin wa danan
Allah muna rukonka duk rikichin zamani Allah kabarmu da imaninmu
Labbaika sadauki
Masha Allah wanan Hira tayi ma.ana Dan Allah ku kira Mana malam musal Qasuyuni NASIRU kabara yaya ga m Abduljabbar Shima muna San jin tarihin rayuwar sa
makar yaci
Labbaika Sadauki
Allah y shiryaka abduljabbar
mahaukaci kawai
Wal-Lahul Musta'an !
Allah sarki ne, Allah ya Kara bayyana Mana gaskiya...
Allah ya buɗe idon ka kafito daga cikin ramin da ka faɗa
Kodai kaikafadaba
@@danmameajamaganadanmame2755 ku koma makaranta kawai
Aminde Dan wannan yayi nisa a iskanci
ABDULJABBAR. KABARA
Wallah Kana da Nifaqi sosai dan da Kaki cewa ace maka Shi'a yanzu kayi abunda El-zakzaky yayi yafito da batun "Muslim Brother " daga baya yace shi dan Shi'ah ne yanzu kaima ka gama dibar mabiya sai yanzu ka bayyana
Na Zaci zaka fadi ma'anar shi'ar a wajen ka kamar yadda ya tambaya
Allah ya saka da Allhairi Malam kakadaine Ka rage Mai Bawa Annabi s a w kariya a rayuwarka
Ya Salam, Allah ya shirye idan mai shiryuwa ne idan ba hakan ba Allah ya karya gadon bayanka.
Allah ya shiryaka jabbaru
Slam dan Allah kar garin kalubalan wani muyi kuskure
Kace (jabbaru) ka cire Abdul
Aganina hakan mai daceba
Allah shikaɗaine (jabbaru)
Allah shiryeka, idan baka shiriya yayi mana maganinka
Allah yashirya ka
Allah yakareka amirul waixina
Allah ganan da kou
Allah ya vamu ikon gayrawa Amin mallan
Masha Allah
Allah ya qara maka lafiya da nisan kwana albarkar Annabi Saww
Allah ya Kara kulawa da lamuranka
Wanan bawan Allah Allah kabiyashi malami guda dayada a iya sanina ba munafinci irin na malamai a taredashi duk inda wani ya saba da annabi to zai barshi yabi annabi wannan shine musulunci na hakika
Hakika ka fahimci wannan bawan Allah kwarai. Baruwansa da gargajiya ko nasaba, indai yafahimci ka saba da annabi (s) nan take zai barka.
allah yaqara lafiya ya Maulana
kaji tsoran ALLAH wlh akwai ranan tonan asiri wlh wlh sai ka maimaita magan ganun da kayi gaban Allah
Allah kyauta Allah shiryaka
Allah hakyuta
Masha Allah naji dadin wannan hira matuqa kuma tuni mukai hannun riga ga mutanen da suke fakewa da sunnah suna cin mutumcin Annabi (s) basabin umarninSa Allah kasa mudace
To backpack
Allah yashirye mu yanuna mana gaskiya yadauramu akanta
Allah ya inganta lafiya MAULANA
inbaka shiryuba inshaAllah sai Allah ya wulaqantaka fiye da zakzaky
Amin ya rabbi
Kaima haka
Ashe Taqiyyar Shi'a gaskiya ce ...Kaji wutar Mal.Sunna ne kawai yasa da Kana mana Taqiyyah yanzu Allah ya Matse bakin ka....Allah ya shiryar damu
taqiyya ta Kare yanzu ya bayyana ainihin aqidarsa
Allah yasaka Da Khairan
Allah ya kara lafiya SADAUKI
Hasbukallahu ya sadauki
Hasbukallah Ya Maulana
Allah ya sawwakema
Allah yashiryemu baki daya
Allah yakara lafiya shehina
Allah ya shiga tsakaninmu da bata,
Gashidai inkaga litattafai kar zasu hana bata to Allah dai ya shiryamu !
Labbaika ya Amirul wa izina hujjatul Islam Allah Yajikan baba Allah Yajikan Malam Kabara Allah Yajikan Liman
Auwal Mai Koriya
Allah ya kara lafiya da nisan kwana Sadauki.
Tsinanne Allah ya tsinemaka albarka
Muntabatar da Abdul jabar dan shi a ne kamar yan da yake fada shi a tafigasiya
Kuma jahilin mutum ne
Yawan ilimi daban tsoron Allah daban
Labbaika sadauki Allah yakara haske BBC muna godiya
Amirul jahilina shugaban tsunannu da jakai ,Allah ya tsine maka dan mahaukaciya.
Wallahi guy dinnan Amirul kazibeena ne, da shi da bin ubayyu bn salul duk daya ne. Matsiyata
Hakika wannan mutum dg ganin abinda kakeyi kowa yasan cewa kai dan shi ane domin babu wanda zai soki wanda ya danganci ma aiki SAW sai dai wanda baya kaunar Manson Allah SAW
Subhanallah
Allah samudace
Allah Kara maka lafiya
𝐷𝑎𝑛 𝑦𝑎𝑟𝑖𝑛𝑦𝑎 𝑘𝑎𝑤𝑎𝑖
Allah yakauta
Allah ya shiryaka innalillahi wa inna ilaihi rajiun
Amin Amma Wallahi koga Allah yafiki
Allah yakara lafiya abduljabbar
ALLAH YA KARA MAKA LFY DA NISAN KWANA SARKIN MASU WA'AZI
INSHA ALLAHU ALLAH YANA TARE DA KAI WALLAHI MUNA FAHIMTARKA SOSAI KUMA MUNGANE WAYANDA SUKA CHUCI MUSULINCI BAYAN WAFATIN MANZON ALLAH S.A.W
Wannan fa ba malam bane
Hmmmmm
Barka malan
Matsoracin Malami kenan. Kullum ana nemanka kazo ka kare maganar ka gaban malamai kuyi muqabala amma ka gudu ka buya sai cika bakin a fito in an fito kuma ka ki. Sai wadannan 'yan bani israel din da suke cewa annabin su su fa zasu yi jahadi amma lokacin da jahadin ya zo suka gudu. Wato shi'a tafi sunnah hujja. Daga nan bari muji mai zaice nan gaba.
Lallé Malam Abdoul Jabbar Kapathé Da Hanyar Gaskiya Sossai 🤔🤔🤔
daga nan zaka san bbc ba Allah ke ran su ba
Masha Allah Allah yatemaka Allah yaarafa Shem ta
Allah yakara lafiya sadauki allah ya karfafi bayanka allah ya tsareka daga dukkan sharri allah yadafamaka
Allah ya shinkafa
ba aqidan da aka raina sai dariqa kowa ya kwaso shirme se ya jingina da dariqa sbd suna ganin in sunahiga ba zasu samu masu ragargazansuba
Asirinka ya tonu kace dan shia nekai a boye
Allah yafi karfinku da ikon Allah bazaku samu nasara. akan mugun nufinku ba kunata dulmiyar da mutane da mugayan akida
Allah ya shirye ka Dan tamore. Ashe Mallam kabara har ya mutu jabun hadisai yayi ta kora wa mutane? Amman akwai matsala gaskiya ya shake shugaban masu sabon addini.
Lallai mallam ka cika dan aure mutu a allah kara tabbatar damu akan addini mu na sunnah
Aslm
Saba,in da biyar shi,a ta fi gaskiya akan abinda ake zarginta
Malamin sunna ya bambanta da na wata agidar yanzu ka duba hirar daurawa
Allah ya sina maka albarka kafiri azzalimi dan aska wawa jaki wanda baisan daraja allah da
manzonshi ba
الله يبارك فيك يا شيخ عبد الجبار ناصر كبرا
كيف الله يباركه هو من اهل شيعة الذين يكذبون الله و رسوله و يسب الالصحبة الله يهديه
Shi'a, sunnah, sufi, koma wayene kai achiken kashi 73 kaso 1 ne kadai zasu shiga aljannah awwannan alumar ta anabi muhammad (SAW) suwaye wadannan? Wadanda suke bin sunnan manzon ALLAH da sahabbansa Shi'a uwa ba manzon ALLAH sukebeba sai wawanci. Mutuncin ka kuwa ya zube.
Masha Allah segodiyar Allah karawa rayiwa albarka
Ay anyi walkiya mun bar tafiyarka jaki
Bbc miyasa malam nigeriya kadai kuke fira dasu
Labbaika Malam
Sha Sha Sha jahili