Jawabin Malama Zainab Ja'afar Mahmud Adam Shugabar NISAA'US SUNNAH KANO

แชร์
ฝัง
  • เผยแพร่เมื่อ 17 ต.ค. 2021
  • Bayanin Godiya Da Malama Zainab Ja'afar Mahmud Adam Ta Gabatar Wajen Taron Kaddamar Da Kungiyar Izala Reshen Mata Mai Suna NISAA'US SUNNAH A Matsayin Ta Na Farkon Wacca Zata Fara Jagorantar Wannan Ƙungiya..Allah Ubangiji Yayi Riqo Da Hannun Ta Ya Kuma Kai Haske Da Rahama Ƙabarin Sheikh Ja'afar Mahmud Adam.

ความคิดเห็น • 1

  • @sulaimannura1567
    @sulaimannura1567 5 หลายเดือนก่อน

    😢😢😢😢😢😢