slm everyone Masha Allah ya Umar sabahul khair Allahu ya yiwa rayuwa albarka thank you so much wlhi Ni naji dadin wannan hadin dama I was expecting this kayi daidai Abban fadila bcoz idan ba hkn akayi ba zaici gaba da lalacewa ne Masha Allah
Masha Allah sannu da kokari yayanmu lallai da alama lbrn nan zaiyi tsayi, domin dai ba karamin daru za asha da fadila ba, kafin ta hkr da zauna da Sadiq domin irin tsanar da tayi masa ba kadan bace.
Aikuwa dai Sis kuma kings abinda yayi mata kamar damma jira yake Yakamata tayi Maganin shi iyayen sunfi abin haushi sai shegen son auren haddi dole ne sai dashi zaiya duba yaran inace dai wata Tana hiahuwar maa Allah keyi ikon sa gaskiya marubuchiyan ta kwabsa tabata labarin azahiri baabu yanda zayi Fadila tayi shurun bata gayya wa wani sha’wa inta abinda yayi ba.Yafara yawa da karamin wuka killa koda si daya idan ta nyenki shi zai barta
Banji dadin bama mazinaci damar mallakar tsarkakakkun mata har guda biyu am sorry to say wannan littafi bai yi wata ma’anar kirki ba dan haka nidai na hakura da sauraron shi sai ince mu hadu a gaba dama na daure ne inji yanda matsu rantsuwa zasu kare
Gaskiya Ni de Na tsaya Da sauran labarin in cha Allahu 😢😢😢
Machallah tanks you grand frère Allah ya kara lafiya da basira da doukak ❤❤ sadik dan iska ne
slm everyone Masha Allah ya Umar sabahul khair Allahu ya yiwa rayuwa albarka thank you so much wlhi Ni naji dadin wannan hadin dama I was expecting this kayi daidai Abban fadila bcoz idan ba hkn akayi ba zaici gaba da lalacewa ne Masha Allah
Masha Allah merci beaucoup mon grand frère de valeur Allah ya kara basira da daukaka ya lafia mai anfani ya kara nisan kwana masu albarka ❤❤❤🎉🎉🎉❤❤🎉🎉❤❤
Masha Allah muna godiya yaya 😊
Kifara Yawo da wuka tabar ki aikin banza kawai
Masha Allah jazakallahu khairan brother 🙏
Masha Allah sannu da kokari yayanmu lallai da alama lbrn nan zaiyi tsayi, domin dai ba karamin daru za asha da fadila ba, kafin ta hkr da zauna da Sadiq domin irin tsanar da tayi masa ba kadan bace.
Ai ancuce ta kiduba saboda rashin sorron Allah abinda shi yske aikatawa tadinga zaginta dashi gashi ita kamila ce
@MunaAbbas. Gsky dai an cuceta ba kadan ba ni wallh duk nadauka fadil din zata aura idan bata auri mukhtar din ba
Aikuwa dai Sis kuma kings abinda yayi mata kamar damma jira yake Yakamata tayi Maganin shi iyayen sunfi abin haushi sai shegen son auren haddi dole ne sai dashi zaiya duba yaran inace dai wata Tana hiahuwar maa Allah keyi ikon sa gaskiya marubuchiyan ta kwabsa tabata labarin azahiri baabu yanda zayi Fadila tayi shurun bata gayya wa wani sha’wa inta abinda yayi ba.Yafara yawa da karamin wuka killa koda si daya idan ta nyenki shi zai barta
@MunaAbbas. 😂😂😂 Allah yabiya sis hakan shine dai dai wallh
Yoh Inba hakaba sai yatsaka mata wani cutar ko sanyi
Inshaa Allah daga yau nagama sauraran littafin nan wllh 😢inkasa sabo nacigaba
Masha Allah fadilah saihakuri😂😂
M Sha Allah Allah yakara basira da daukaka Allah 😊
Masha Allah muna godiya mai tarin yawa Allah ya wa family Albarka ya umar hafizakallahu fiddunia wal akhira ♥️♥️🍀🌷🍀🌷🍀🌷🍀♥️♥️
Masha allah❤❤❤❤
Sai ku aikata Abu sai kuma kuce Allah wannan ai sonksi ne da rashin adalci
MashaAllah ❤❤
Gaskiya ba,akyautawa fadila ba
Masha ALLa 💗💗💗💗💕
Masha Allah ❤❤🎉🎉❤❤❤
Baka kyauta mana ba Abba😢😢😢
Abba baka mana adalci ba gasky waitttt abba majinaci ka hada fadilar mu nitsetsiya
Masha Allah ❤❤❤❤
Mash Allah
Banji dadin bama mazinaci damar mallakar tsarkakakkun mata har guda biyu am sorry to say wannan littafi bai yi wata ma’anar kirki ba dan haka nidai na hakura da sauraron shi sai ince mu hadu a gaba dama na daure ne inji yanda matsu rantsuwa zasu kare
Masha Allah
Alhamdulillah masha allah 🙏 💖 ❤
macha allah ❤❤❤
Kay jamaa Sadik dan iska ne walay
MashaAllah 🎉🎉❤❤
Allah Ya ❤ Allah 🤲 ay Allah
Masha Allah 🎉🎉🎉
Mugodi big brother
Allah sarki😢
❤❤❤❤😊😊
اللهم صل وسلم على نبينا محمد وعلى آله وصحبه أجمعين ❤❤
Fadila yaranka abinda Saddik yayi mata wachan ranar Kennan duk dadai haleryer sa ne ahakka anmaa yakeyin haushi
Wly abban nan dik naji natsanesa😢
Kinsan shi arunaninsa yayi mata zabin alkhairi gudun kar yayan Sadiya suyi rayuwa irin Wanda shi yayi saidai gaskiya ya aikata kuskure babba domin wannan zamanin batayin irin wannan auren.
@MunaAbbas. Aikodai kuma gashi ai shima matarsa batada yara ko daya
Masha allah
Jazakallahu khairan
❤❤❤❤🎉🎉
❤❤❤
Allah sarki nabila
🎉❤❤🎉❤🎉❤🎉🎉❤❤🎉❤🎉❤🎉❤❤🎉❤🎉❤🎉❤🎉
❤❤❤❤❤❤
🎉🎉🎉🎉🎉🎉🎉🎉🎉
❤🎉❤🎉❤🎉
❤🎉
❤❤❤❤❤😢
❤❤❤❤
مشاءالله
Mashaallah
😊😊😊
Merci 😊
Thanks ❤❤❤
😕😕😕😕
🏃♂️🏃♂️🏃♂️🏃♂️🏃♂️😊
Allah sarki
🎉
Wly sadeeq sakarai ne to damacen shaawanta kake sakarai shasha kazami mtswwwwww
Ai sam be kamata ace ya samu kwarin gwiwar yi mata abinda yyi mt ba
@Khadija-y3p wly kuwa sis marubuciyar nan tabada kanta wly
@@Nanachoo912 Wlh inaji Raina yana baci Ina dalili nida nake neman nishadi zan qare da BP Anya ba hakura zanyi da jiba nifa banason kayan takaici
@Khadija-y3p halas dai nidake dik daya wly muryan mai karantawama tafi litafin bakidaya dadi 🤣😭
🫤🫤🫤🫤🫤🫤
Masha Allah 🎉🎉🎉
Masha Allah ♥️
Masha Allah ❤❤❤
Masha Allah
❤❤❤❤❤❤❤❤❤🎉🎉🎉🎉🎉🎉🎉
❤❤❤❤❤
❤❤❤❤❤❤
🎉🎉🎉🎉❤❤❤
❤❤❤
🎉🎉🎉🎉🎉🎉🎉🎉🎉🎉
Masha Allah
Masha Allah
Masha Allah