Assalamualaikum ina kowa fatan Alhairi, Wallahi koji tsoron Allah,Aminu da Ibrahim wannan malan Aminu baisan meyakeyi Ba wannan magannansa baya kan doro Nailimi kokadan Shi Ibrahim Wallahi son zuciya tamasa yawa yasan gaskiya Amma Yana kwanekwane Sabida son zuciya irin Nashi nidai inacemasa yaji tsoron Allah,Allah zai tambayeshi Akan wasa dayakeyi Da hankalin mutane sabida son zuciya irin Nashi Allah yasa mudace
Wannan a mahaukatama bansan a inda zan dashiba. Dolone bashida hujja sai bakin ciki da Yan izala Kuma wallahi in Bai dena irin wannan aqidaba zai halaka duniya da lahira.
In Bai buga misali da shehunan darikaba ai sakon bazai Isa ba. Kuma Kai in ba Dan tashaba za'a kiraka kayi bayani zakace wai bakasan za'a ce ka kawo littafin ba?. Inda zaka Gane cewa yazo don yayima izala sharri ne kawai. Kuma ban yarda da kaiba brother Ibrahim,shi wannan Aminu yazo gaya baida hujja, inba daqiqi ba yaya zaka ce kowa yasan hadisin inda kowa yasan hadisin ai da ba sai kazo kayi karatu ba. Wannan mutumin sauraransama Bata lokacine. Kana alfahari cewa wai baka dingile wando kana alfahari da sukan hadisin manzon Allah,jahili,sakarai.
Allah jikan Doctor Tauhid badon ya mutu ba
Assalamualaikum ina kowa fatan Alhairi, Wallahi koji tsoron Allah,Aminu da Ibrahim wannan malan Aminu baisan meyakeyi Ba wannan magannansa baya kan doro Nailimi kokadan Shi Ibrahim Wallahi son zuciya tamasa yawa yasan gaskiya Amma Yana kwanekwane Sabida son zuciya irin Nashi nidai inacemasa yaji tsoron Allah,Allah zai tambayeshi Akan wasa dayakeyi Da hankalin mutane sabida son zuciya irin Nashi Allah yasa mudace
Dr Tauhid
Wannan a mahaukatama bansan a inda zan dashiba. Dolone bashida hujja sai bakin ciki da Yan izala Kuma wallahi in Bai dena irin wannan aqidaba zai halaka duniya da lahira.
Bamukaru dakomeba Allah Yama dr idiris albarka zebaka Aya hadisi
Mr fuad gaskiya wannan a dibbqansa yake baisan meyakebah Allah ya kare mana Dr tauhidi
Sarkin yaki ko sarkin Yan tasha?
Malan fuahdu Allah yakareka Amin yawu dan Gadi ry iayazu ghya😂😂😂
In Bai buga misali da shehunan darikaba ai sakon bazai Isa ba. Kuma Kai in ba Dan tashaba za'a kiraka kayi bayani zakace wai bakasan za'a ce ka kawo littafin ba?. Inda zaka Gane cewa yazo don yayima izala sharri ne kawai. Kuma ban yarda da kaiba brother Ibrahim,shi wannan Aminu yazo gaya baida hujja, inba daqiqi ba yaya zaka ce kowa yasan hadisin inda kowa yasan hadisin ai da ba sai kazo kayi karatu ba. Wannan mutumin sauraransama Bata lokacine. Kana alfahari cewa wai baka dingile wando kana alfahari da sukan hadisin manzon Allah,jahili,sakarai.
Sarkin yaki ko sarkin sharri