HHHHHHA IZALA TA RIKICE. SABODA SHARRIN DA KUKA YI MA SHEIKH ABDULJABBAR KABARA . KUMA INSHA'ALLAH SHEIKH ABDULJABBAR KABARA NE AJALIN IZALA A NIGERIA. KU DUBI IZALA DA IZALA. YADDA SUKE FADA A TSAKANIN SU
Subhanallah lokacin da Malam idris Abdul Aziz yayi magana akan abubuwa makamancin haka dake faruwa a kano aka dunga zaginsa wanda ya kamata malamai suyi ta yaqar wannan matsalan a kano da wa'azi malamai ku hadakai kuyi wa'azi sosai kuyaqi irin wannan matsaloli a kano dan Allah
Allah yajikansu da gafara Dan malam aja hankalin masu kashe kansu aranar lahadi asami Wani yaro yakashe kansa tahanyar rataya bayan nan sai kwatsa wasu daba asan kosuwayeba suka yankan Wani Dan achaba aranar alhamis dadaddare washe gari sai nasamu labari n wasu sun rataye kansu sunmutu duk agarin dambatta Dake jihar kano
abun takaici marar sa lfy a zube ko fanka babu. anma da harakar sharholiya duniya ne da yanzu ana nan ana zana manya manyar kasa sun kawo nasu temako. anma bayin allah gasu a zube ko fanka babu ana fifita su da kwali 😢tur da irin wannan al'unma.
Gsky ko'ina akwai masu lefi fa Da ana Qisasin da Allah yace, da masu lefi sun ragu ko sun dena Kano garin Kare da Doki ne kowa ya daukko jakarsa da tsiyarsa sai Kano a dalilin nan ne cibiyar Kasuwancin Arewa, kuma ance Kano ta Dabo tinbin Giwa ko da mai kazo an fika, idan da arziqin ko tsiyar ne, ilimin etc Gamu da daukar raini da haquri ba yabon kai ba Dan naji wani yace da a irin Sokoto ko Katsina etc ake wannan da tuni mutane sun yi maganin abin. Allah ya shiryi alumar Annabi SAW Amin
Wannan da Abu Aisha yasa a video yana jawo Ayar hukuncin masu kisan mutane da gangana da azabar da Allah ya tanadar musu, ba shi ne ya qona Masallachi ba, shi wata/watannin baya ne ya kashe wani, ban san me isa Mlm yasa wanan video ba sai mutane su dauka shine mai sa wutar
HHHHHHA IZALA TA RIKICE. SABODA SHARRIN DA KUKA YI MA SHEIKH ABDULJABBAR KABARA .
KUMA INSHA'ALLAH SHEIKH ABDULJABBAR KABARA NE AJALIN IZALA A NIGERIA.
KU DUBI IZALA DA IZALA. YADDA SUKE FADA A TSAKANIN SU
Subhanallah lokacin da Malam idris Abdul Aziz yayi magana akan abubuwa makamancin haka dake faruwa a kano aka dunga zaginsa wanda ya kamata malamai suyi ta yaqar wannan matsalan a kano da wa'azi malamai ku hadakai kuyi wa'azi sosai kuyaqi irin wannan matsaloli a kano dan Allah
Allah yajikansu da gafara Dan malam aja hankalin masu kashe kansu aranar lahadi asami Wani yaro yakashe kansa tahanyar rataya bayan nan sai kwatsa wasu daba asan kosuwayeba suka yankan Wani Dan achaba aranar alhamis dadaddare washe gari sai nasamu labari n wasu sun rataye kansu sunmutu duk agarin dambatta Dake jihar kano
Gaskiya da fari dai kawai a fara da kashe shi, sannan sai a bincika daga baya
Wannan ce magana ta gaskiya.
Wlh amatseshi yanzu haka kwangidala ya amso wlh wannan ko kasheshi akayi ba a huce haushiba se de abar shi da la anar allah
Gaskiya gwamna kana neman gajiyawafa
Jazaka-Allah khairan. Adai binchi ka kila arnene bamaguje. A tsanatadai bincike. Allah Ya jikan su da rahma, masu rauni kuma, Allah Ya ba su lafiya.
wai ya akayi kano ta zama cibiyar duk wani kalan mugun ta da rashin Imani a Arewa 😢😢😢😢😢😢 dafa kanawa ba haka suke ba me yake faruwa ne
أنا لله وانا اليه راجعون حسبنا الله ونعم الوكيل سبحان الله 😭😭😭😭😭
لاحول ولاقوة الابالله
اللهم غفر لهم
Inna'lillahi Wa'Inna Ilaihi raji'un. Wannan wane irin ta'addaci ne. Allah ya kyauta.
إن لله وإن إليه راجعون اللهم انصرإخوانناالمسلمين في نيجيريا 🇳🇬🇯🇴
Innalillahi wa inna'ilaihi raji'un Allah yakiyaye gaba
abun takaici marar sa lfy a zube ko fanka babu. anma da harakar sharholiya duniya ne da yanzu ana nan ana zana manya manyar kasa sun kawo nasu temako. anma bayin allah gasu a zube ko fanka babu ana fifita su da kwali 😢tur da irin wannan al'unma.
إنا لله و انا اليه راجعون حسبنا الله ونعم الوكيل
🎉🎉🎉
Subhanallah 😭😭😭Allah yasa mudace
Innalillahi wa inna ilaihirrajiuna 😭😭
Kano gaskiya abubuwa na kisanrai yayi yawa wai babu hukuma ne jama'a atashi tsaye da addu'a
Wannan fa duk sherrin aqidane dan Allah abar Aqida Akama musulumci
ماشاءالله تبارك الرحمن ❤
1986
Maman
Allah ya basu lafiya
To Dan kongila Dama dawuya kayi nadama Hari gamusulunci ya Allah Katona asiri masu hannu ga wanna alamari Sai Ansan gidansu shí wayar
إنا لله وانا إليه راجعون ولا حول ولا قوه الا بالله العلي العظيم
Slm abu aisha tabbas wannan jaha tana bukatar addu,a maganar al,banin gombe nakan hanya cewar sa komai ace kano ,
Wallahi kuwa laifin mahukintan jihar ne suna daukar banna a masatayin abu mai sauki.
@@abuaishaalfurqan to Allah ya ganar dasu domin hakki ne akansu Allah ya kawo dauki.
Gsky ko'ina akwai masu lefi fa
Da ana Qisasin da Allah yace, da masu lefi sun ragu ko sun dena
Kano garin Kare da Doki ne kowa ya daukko jakarsa da tsiyarsa sai Kano a dalilin nan ne cibiyar Kasuwancin Arewa, kuma ance Kano ta Dabo tinbin Giwa ko da mai kazo an fika, idan da arziqin ko tsiyar ne, ilimin etc
Gamu da daukar raini da haquri ba yabon kai ba
Dan naji wani yace da a irin Sokoto ko Katsina etc ake wannan da tuni mutane sun yi maganin abin. Allah ya shiryi alumar Annabi SAW Amin
Allah ya kiyae
Innalilahi wa inna ilaihiraji un subhanallah
Subhanallah Allah kyauta
Subhanallah
سبحان الله
Gsky Kano akwai matsala..wannan da hankalin sa fa..
Wannan da Abu Aisha yasa a video yana jawo Ayar hukuncin masu kisan mutane da gangana da azabar da Allah ya tanadar musu, ba shi ne ya qona Masallachi ba, shi wata/watannin baya ne ya kashe wani, ban san me isa Mlm yasa wanan video ba sai mutane su dauka shine mai sa wutar
1986
Wannan baikamata abincikeshi ba
Kamata yayi akasheshi kawai Domin zai iya yuwa wasu kazafin da basuji ba sugani ba
Innalillahi wainna ilaihiraju'un
Thank you
Wai wanan gayan bashibane kwanakin baya aka saki video dinsa ya sokawa abokinsa yuqa yamutu ?
Tau shima akasheshi indai dagaske za ayi adalci saboda wannan gaggancine
KANO KENAN 🤔
Gaskiya KANAWAN DABO yakamata farka ki cire kudaina hada siyasa daaddini sbd kunmaida kome siyasa shiyasa komai naku yaketa lalacewa
Jahilinbanza Kana Bata ayar Qur'ani Daman irinka ya isa yekaranta aya daidai
Kaima mai labaran kame kame kakeyi
Astananta binchike akansa ba mamaki turoshi akayi
Wannan fah shima asamar fetur akoneshi abainar jama,a shine kawai iskanjin yayyawa a kano kuma haryazu basuga ankashi ko mutun dayaba shiyasa wallahi