Nazari kan ta'addancin da akayi a kano na kona masallata da rai.

แชร์
ฝัง
  • เผยแพร่เมื่อ 15 พ.ค. 2024

ความคิดเห็น • 49

  • @MUHAMMADSULAIMAN-qk4wz
    @MUHAMMADSULAIMAN-qk4wz 29 วันที่ผ่านมา

    HHHHHHA IZALA TA RIKICE. SABODA SHARRIN DA KUKA YI MA SHEIKH ABDULJABBAR KABARA .
    KUMA INSHA'ALLAH SHEIKH ABDULJABBAR KABARA NE AJALIN IZALA A NIGERIA.
    KU DUBI IZALA DA IZALA. YADDA SUKE FADA A TSAKANIN SU

  • @icemanbkd9211
    @icemanbkd9211 หลายเดือนก่อน

    Subhanallah lokacin da Malam idris Abdul Aziz yayi magana akan abubuwa makamancin haka dake faruwa a kano aka dunga zaginsa wanda ya kamata malamai suyi ta yaqar wannan matsalan a kano da wa'azi malamai ku hadakai kuyi wa'azi sosai kuyaqi irin wannan matsaloli a kano dan Allah

  • @jamiluali4471
    @jamiluali4471 29 วันที่ผ่านมา

    Allah yajikansu da gafara Dan malam aja hankalin masu kashe kansu aranar lahadi asami Wani yaro yakashe kansa tahanyar rataya bayan nan sai kwatsa wasu daba asan kosuwayeba suka yankan Wani Dan achaba aranar alhamis dadaddare washe gari sai nasamu labari n wasu sun rataye kansu sunmutu duk agarin dambatta Dake jihar kano

  • @inganta-lafiya_healthpromotion
    @inganta-lafiya_healthpromotion หลายเดือนก่อน +3

    Gaskiya da fari dai kawai a fara da kashe shi, sannan sai a bincika daga baya

    • @abuaishaalfurqan
      @abuaishaalfurqan  หลายเดือนก่อน +1

      Wannan ce magana ta gaskiya.

  • @user-bp7oe6jd2b
    @user-bp7oe6jd2b 23 วันที่ผ่านมา

    Wlh amatseshi yanzu haka kwangidala ya amso wlh wannan ko kasheshi akayi ba a huce haushiba se de abar shi da la anar allah

  • @jibrinalkhaseem5278
    @jibrinalkhaseem5278 28 วันที่ผ่านมา

    Gaskiya gwamna kana neman gajiyawafa

  • @abdullahimohammad9513
    @abdullahimohammad9513 หลายเดือนก่อน

    Jazaka-Allah khairan. Adai binchi ka kila arnene bamaguje. A tsanatadai bincike. Allah Ya jikan su da rahma, masu rauni kuma, Allah Ya ba su lafiya.

  • @OkashaabdullahAlfauzan
    @OkashaabdullahAlfauzan หลายเดือนก่อน

    wai ya akayi kano ta zama cibiyar duk wani kalan mugun ta da rashin Imani a Arewa 😢😢😢😢😢😢 dafa kanawa ba haka suke ba me yake faruwa ne

  • @SalihHiron
    @SalihHiron หลายเดือนก่อน

    أنا لله وانا اليه راجعون حسبنا الله ونعم الوكيل سبحان الله 😭😭😭😭😭

  • @mahammadsani469
    @mahammadsani469 28 วันที่ผ่านมา

    لاحول ولاقوة الابالله
    اللهم غفر لهم

  • @mubarakgarba6566
    @mubarakgarba6566 หลายเดือนก่อน

    Inna'lillahi Wa'Inna Ilaihi raji'un. Wannan wane irin ta'addaci ne. Allah ya kyauta.

  • @aliyubinabubakar176
    @aliyubinabubakar176 29 วันที่ผ่านมา

    إن لله وإن إليه راجعون اللهم انصرإخوانناالمسلمين في نيجيريا 🇳🇬🇯🇴

  • @samifaahmadmalikawa5353
    @samifaahmadmalikawa5353 หลายเดือนก่อน

    Innalillahi wa inna'ilaihi raji'un Allah yakiyaye gaba

  • @mrreeemmm5448
    @mrreeemmm5448 หลายเดือนก่อน

    abun takaici marar sa lfy a zube ko fanka babu. anma da harakar sharholiya duniya ne da yanzu ana nan ana zana manya manyar kasa sun kawo nasu temako. anma bayin allah gasu a zube ko fanka babu ana fifita su da kwali 😢tur da irin wannan al'unma.

  • @user-ub3oh8xo5x
    @user-ub3oh8xo5x 28 วันที่ผ่านมา

    إنا لله و انا اليه راجعون حسبنا الله ونعم الوكيل

  • @AbdouSiradj-xo3ks
    @AbdouSiradj-xo3ks หลายเดือนก่อน +2

    🎉🎉🎉

  • @AbdouIbrahim-
    @AbdouIbrahim- หลายเดือนก่อน

    Subhanallah 😭😭😭Allah yasa mudace

  • @balarabacikaji9259
    @balarabacikaji9259 หลายเดือนก่อน

    Innalillahi wa inna ilaihirrajiuna 😭😭
    Kano gaskiya abubuwa na kisanrai yayi yawa wai babu hukuma ne jama'a atashi tsaye da addu'a

  • @YusufBukarmodu
    @YusufBukarmodu 28 วันที่ผ่านมา

    Wannan fa duk sherrin aqidane dan Allah abar Aqida Akama musulumci

  • @nasermukutar-iw3ly
    @nasermukutar-iw3ly หลายเดือนก่อน +1

    ماشاءالله تبارك الرحمن ❤

  • @ashamariam9175
    @ashamariam9175 หลายเดือนก่อน

    Allah ya basu lafiya

  • @hapsatsali8739
    @hapsatsali8739 หลายเดือนก่อน

    To Dan kongila Dama dawuya kayi nadama Hari gamusulunci ya Allah Katona asiri masu hannu ga wanna alamari Sai Ansan gidansu shí wayar

  • @hajiyamama2895
    @hajiyamama2895 27 วันที่ผ่านมา

    إنا لله وانا إليه راجعون ولا حول ولا قوه الا بالله العلي العظيم

  • @yusufabdullahi4776
    @yusufabdullahi4776 หลายเดือนก่อน +2

    Slm abu aisha tabbas wannan jaha tana bukatar addu,a maganar al,banin gombe nakan hanya cewar sa komai ace kano ,

    • @abuaishaalfurqan
      @abuaishaalfurqan  หลายเดือนก่อน +1

      Wallahi kuwa laifin mahukintan jihar ne suna daukar banna a masatayin abu mai sauki.

    • @yusufabdullahi4776
      @yusufabdullahi4776 หลายเดือนก่อน

      @@abuaishaalfurqan to Allah ya ganar dasu domin hakki ne akansu Allah ya kawo dauki.

    • @sakinadeeni4713
      @sakinadeeni4713 หลายเดือนก่อน

      Gsky ko'ina akwai masu lefi fa
      Da ana Qisasin da Allah yace, da masu lefi sun ragu ko sun dena
      Kano garin Kare da Doki ne kowa ya daukko jakarsa da tsiyarsa sai Kano a dalilin nan ne cibiyar Kasuwancin Arewa, kuma ance Kano ta Dabo tinbin Giwa ko da mai kazo an fika, idan da arziqin ko tsiyar ne, ilimin etc
      Gamu da daukar raini da haquri ba yabon kai ba
      Dan naji wani yace da a irin Sokoto ko Katsina etc ake wannan da tuni mutane sun yi maganin abin. Allah ya shiryi alumar Annabi SAW Amin

  • @omarmohamad9196
    @omarmohamad9196 หลายเดือนก่อน

    Allah ya kiyae

  • @djjbril4645
    @djjbril4645 29 วันที่ผ่านมา

    Innalilahi wa inna ilaihiraji un subhanallah

  • @MamanMalika-xj7fg
    @MamanMalika-xj7fg หลายเดือนก่อน

    Subhanallah Allah kyauta

  • @Aabdulrasheed6471
    @Aabdulrasheed6471 หลายเดือนก่อน

    Subhanallah

  • @bachirbachir-tu8fbNiger
    @bachirbachir-tu8fbNiger หลายเดือนก่อน

    سبحان الله

  • @namalamfaruk2837
    @namalamfaruk2837 หลายเดือนก่อน +1

    Gsky Kano akwai matsala..wannan da hankalin sa fa..

    • @sakinadeeni4713
      @sakinadeeni4713 หลายเดือนก่อน

      Wannan da Abu Aisha yasa a video yana jawo Ayar hukuncin masu kisan mutane da gangana da azabar da Allah ya tanadar musu, ba shi ne ya qona Masallachi ba, shi wata/watannin baya ne ya kashe wani, ban san me isa Mlm yasa wanan video ba sai mutane su dauka shine mai sa wutar

  • @MammanOusouman
    @MammanOusouman หลายเดือนก่อน

    1986

  • @belloumarmilgoma3224
    @belloumarmilgoma3224 หลายเดือนก่อน +1

    Wannan baikamata abincikeshi ba
    Kamata yayi akasheshi kawai Domin zai iya yuwa wasu kazafin da basuji ba sugani ba

  • @sanidanmamazxzdsani5662
    @sanidanmamazxzdsani5662 หลายเดือนก่อน

    Innalillahi wainna ilaihiraju'un

  • @inganta-lafiya_healthpromotion
    @inganta-lafiya_healthpromotion หลายเดือนก่อน +1

    Thank you

  • @OrphelinAbdallahi
    @OrphelinAbdallahi หลายเดือนก่อน

    Wai wanan gayan bashibane kwanakin baya aka saki video dinsa ya sokawa abokinsa yuqa yamutu ?

  • @AbubakarSanimuazu
    @AbubakarSanimuazu 29 วันที่ผ่านมา

    Tau shima akasheshi indai dagaske za ayi adalci saboda wannan gaggancine

  • @belloumarmilgoma3224
    @belloumarmilgoma3224 หลายเดือนก่อน

    KANO KENAN 🤔
    Gaskiya KANAWAN DABO yakamata farka ki cire kudaina hada siyasa daaddini sbd kunmaida kome siyasa shiyasa komai naku yaketa lalacewa

  • @IMAMNAWAWI300
    @IMAMNAWAWI300 หลายเดือนก่อน

    Jahilinbanza Kana Bata ayar Qur'ani Daman irinka ya isa yekaranta aya daidai

  • @abdulsaburusman3849
    @abdulsaburusman3849 28 วันที่ผ่านมา

    Kaima mai labaran kame kame kakeyi

  • @aishatuisajajere2292
    @aishatuisajajere2292 29 วันที่ผ่านมา

    Astananta binchike akansa ba mamaki turoshi akayi

  • @auwalauwal7373
    @auwalauwal7373 29 วันที่ผ่านมา +1

    Wannan fah shima asamar fetur akoneshi abainar jama,a shine kawai iskanjin yayyawa a kano kuma haryazu basuga ankashi ko mutun dayaba shiyasa wallahi