@@LauwaliAbubakar-v3y 🤣🤣🤣🤣🤣🤣 Kishin kasa a ina kai Allah mun tuba su zo kuma ta'adanci ya karu ko me? Babu aikin yi cikin kasa ko wadanda ke ciki ya suka kara balma kuma dubban al'umma su karu hum allah ya kyauta
@@Nazirou.n.z.rBadiya babban abunda mutane basu ganewa shine Wai ana ganen cewar milkin soje wata harakar arziki ce, bayan kuma wallahi babu mugun koma baya irin milkin soje Da abaya ne wannan kiraye kirayen da ake tini Sunyi Magana akan matsalar. Amma wai yau sune abun zagi ga wasu azzaluman mutane maha inta demokadiyya ai tayi wallahi Allah ya kawo mafita allah kuma ya shigo lamarin mu gaba ki Daya amma fa da kuka zauna wallahi zai fiye muku sauki da nijar a yau
@@Nazirou.n.z.rBadiya Amin summa allah kawo mafita amma dan allah kuyi hakuri ku dinga adu'a allah zai kawo mafita Dan wallahi kasancewan ku Can Allah Daya yafi zuwan nijar
Gaskiya ne Allah ya tsaremu
Wlhy wannan gaskiya nawa
😢😢😢😢😢😢😢😢😢😢
❤
gaskiya bintabaganin wandayafadigaskiya kamarkaba wallahi nagamsdamaganarka allah yamaka albarka❤😂
🆗 NOMAL
Ina kira ga yannijer kubaroqasar libiya da aljeria kudawo gida nijer allah yabamu gamnati maianhauni mai kishin qasar
@@LauwaliAbubakar-v3y 🤣🤣🤣🤣🤣🤣
Kishin kasa a ina kai Allah mun tuba su zo kuma ta'adanci ya karu ko me?
Babu aikin yi cikin kasa ko wadanda ke ciki ya suka kara balma kuma dubban al'umma su karu hum allah ya kyauta
Hakabaidaceba gaskiya
💔🤙
karya kakyi
Tunda ba'a yi muku kindnapin ba ai ku godewa allah 😂
❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤
Tabas ne👍👍👍
gasekiyane wlh nagoda
Thanks you grn ❤❤❤❤
🤝🤲🤲🤲🤲🤲🇮🇷
, good 👍👍👍😊👍❤❤❤❤❤❤
❤❤❤
Wanna.makami.dake.libiya.aikinfaransa.ne
😂😂😂
🇳🇪👍❤️❤️❤️👋🤲🤝🇱🇾
Libiya tayi daidai wallahi nijar din ba suma sunce zancen kasa suke ba
To libiya ma zancen kasa suke dan haka kubar su kawai
Saboda ba Wani dan ouwanka dake nan ko addu'a zakuyimuna Allah kaho Muna mafita dan ouwa😊
@@Nazirou.n.z.rBadiya babban abunda mutane basu ganewa shine
Wai ana ganen cewar milkin soje wata harakar arziki ce, bayan kuma wallahi babu mugun koma baya irin milkin soje
Da abaya ne wannan kiraye kirayen da ake tini Sunyi Magana akan matsalar. Amma wai yau sune abun zagi ga wasu azzaluman mutane maha inta demokadiyya ai tayi wallahi
Allah ya kawo mafita allah kuma ya shigo lamarin mu gaba ki Daya amma fa da kuka zauna wallahi zai fiye muku sauki da nijar a yau
@@sahabibissala9101 to Allah dai ya chige muna gaba kawai aboki ngd 🙏🙏🙏
@@Nazirou.n.z.rBadiya Amin summa allah kawo mafita amma dan allah kuyi hakuri ku dinga adu'a allah zai kawo mafita
Dan wallahi kasancewan ku Can Allah Daya yafi zuwan nijar
@@sahabibissala9101 haka ne fa nawa incha allah Allah zai dubemu