Tambayoyin Auratayya: 02

แชร์
ฝัง
  • เผยแพร่เมื่อ 7 ก.ย. 2024
  • masu son aiko da nasu tambayoyin sai su tura su zuwa ga akwatun Sakonmu Kamar Haka auratayya101@gmail.com.
    Ga Tambayoyin Kamar Haka:
    1. Salam alaikum Malam. Tambaya ta itace:
    Na kasance tare da mijina tsawon shekara ashirin. Allah Ya azurtamu
    da Yara hudu. Mijima Yana da alkhairi sosai da kokarin wadata gida.
    Amma baya da arziki sosai Don Sai Tari Idan babu, Ni nake Bashi
    kudin chefane da kudin biyan makarantar yara. Matsalarmu Daya ce,
    wurin kwanciyar aure. Ina Iya bakin kokarina amma ko da yaushe
    baya gajiya. Sai yace zai Kara aure. Mallam ya halarta na ce masa Duk
    ranar da ya Kara aure na hakura da saduwa ? Zan zauna in Yi Zaman
    'ya'ya na.
    2.Shin mijin da ya auri mace tana aiki kuma sunyi maganar aikin kafin
    auren, sai bayan aure yace dole sai ta ajiye aikin ko kuma tana wajen
    aiki yace dole sai ta dawo gida, idan taki bin umarnin shi a nan ta
    sabawa Allah. Kuma (Shi mijin nauyin ya'yan shi sun mashi yawa
    abubuwa da yawa matar ita take yi, kuma da zaran an biya ta albashi
    sai ya san yanda yayi ya amshi kudi a cikin albashin nata)
    3.

ความคิดเห็น • 1

  • @sadeequsman8697
    @sadeequsman8697 ปีที่แล้ว

    Salamu alaikum. Malan tambayata itace,,,, shin malan ya hallata na auri yarinyar da kakanta yayanane Wanda Muka hada uba daya dashi?? Ma'ana ubanmu daya da kakan yarinyar.